< Yohanna 8 >

1 Amma Yesu ya tafi Dutsen Zaitun.
Kangi Yesu akahamba ku chitumbi Mizeituni.
2 Da sassafe ya sāke bayyana a filin haikali, inda dukan mutane suka taru kewaye da shi, sai ya zauna don yă koya musu.
Chilau yaki lukela pehe Yesu akahamba kavili Munyumba ya Chapanga. Vandu voha vamtindili na mwene akatama na kuvawula.
3 Sai malaman dokoki da Farisiyawa suka kawo wata macen da aka kama a zina. Suka sa ta tsaya a gaban taron
Hinu vawula va malagizu na Vafalisayu vamletili mdala mmonga mwevamkamwili ugoni vakamyimika pagati yavi.
4 suka kuma ce wa Yesu, “Malam, an kama wannan mace tana zina.
Kangi vakamkota Yesu, “Muwula mdala uyu vamkamwili ndava ya ugoni.”
5 A cikin Doka Musa ya umarce mu, mu jajjefe irin waɗannan mata. To, me ka ce?”
Mumalagizu gitu Musa atilagizi atovewa na maganga mbaka afwayi. Mdala ngati uyu, hinu veve wijova wuli?
6 Sun yi wannan tambaya ce don su sa masa tarko, don su sami hanyar zarge shi. Amma Yesu ya sunkuya ya fara rubutu a ƙasa da yatsarsa.
Vene vajovili malovi ago muni vamlinga. Muni vapatayi lilovi la kumtakila. Nambu Yesu akagundama pahi akayandika kwa lungonji lwaki pandima.
7 Da suka ci gaba da yin masa tambayoyi, sai ya miƙe tsaye ya ce musu, “In da wani a cikinku da ba shi da zunubi, sai yă fara jifanta da dutse.”
Pevayendalili kumkota, Yesu akayinuka akavajovela, “Mundu mweangambudila Chapanga pagati yinu avyayi wa kutumbula kumtova liganga.”
8 Sai ya sāke sunkuyawa ya kuma yi rubutu a ƙasa.
Kangi akagundama kavili akavya mukuyandika pandima.
9 Da jin haka, waɗanda suka ji sai suka fara tashi daga wurin ɗaya-ɗaya, tun daga babbansu har ya zuwa ƙaraminsu, sai da aka bar Yesu kaɗai, tare da macen tsaye a wurin.
Pevayuwini ago, vakatumbula kuwuka mmonga mmonga, valongolili vagogo. Yesu asigalili mwene, na mdala yula ayimili palapala.
10 Sai Yesu ya miƙe tsaye ya tambaye ta ya ce, “Mace, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?”
Yesu peayinwiki ndi akamkota mau, Vandu vala vavi koki? Wu, kawaka hati mundu mmonga mweakuhamwili?
11 Ta ce, “Ba kowa, ranka yă daɗe.” Sai Yesu ya ce, “Haka ni ma ban hukunta ki ba. Ki tafi, ki daina rayuwar zunubi.”
Mau yula, akamyangula, “Bambu, kawaka hati mmonga!” Yesu akamjovela, “Nene mewa nikuhamula lepi. Uhambayi, kutumbula hinu ukotoka kumbudila Chapanga kavili.”
12 Sa’ad da Yesu ya sāke magana da mutanen, sai ya ce, “Ni ne hasken duniya. Duk wanda ya bi ni ba zai yi tafiya cikin duhu ba, sai dai yă sami hasken rayuwa.”
Yesu alongili kavili na vandu, akavajovela, “Nene ndi lumuli lwa mulima. Mweakunilanda katu nakugenda muchitita, nambu ivya na lumuli lwa wumi.”
13 Sai Farisiyawa suka tambaye shi suka ce, “Ga kai dai, kana yi wa kanka shaida, shaidarka kuwa ba tabbatacciya ba ce.”
Hinu, Vafalisayu vakamjovela, “Veve wijova ndava yaku wamwene, malovi geujova ndava yaku, na geujova gachakaka lepi.”
14 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ko na shaidi kaina, ai, shaidata tabbatacciya ce, gama na san inda na fito da kuma inda za ni. Amma ku ba ku san inda na fito ko inda za ni ba.
Yesu akavayangula, “Hati ngati nijova ndava yangu namwene malovi gangu ndi gachakaka, ndava namwene nimanyili kwenihuma na kwenihamba. Nambu nyenye mumanyi lepi kwenihumili amala kwenihamba.
15 Kuna shari’a bisa ga ma’aunin mutane; ni kuwa ba na yin wa kowa shari’a.
Nyenye mwihamula ngati vandu chevihamula, nambu nene nikumuhamula lepi mundu.
16 Amma ko da zan yi shari’a, shari’ata daidai ce, don ba ni kaɗai ba ne. Ina tare da Uba da ya aiko ni.
Nambu ngati nihamula, kuhamula kwangu ndi kwa chakaka ndava nakuvya namwene, Dadi mweanitumili avi pamonga na nene.
17 A cikin Dokarku a rubuce yake cewa shaidar mutum biyu tabbatacciya ce.
Mu malagizu ginu yiyandikwi ngati vandu vavili vijova kwa kuyidakila ndava ya chindu chimonga chevachiwene chindu chenicho ndi chakaka.
18 Ni ne nake shaidar kaina, Uba da ya aiko ni kuma yana shaidata.”
Nene nijova uchakaka namwene mewawa na Dadi mweanitumili ijova uchakaka ndava yangu.”
19 Suka tambaye shi suka ce, “Ina Uban nan naka?” Sai Yesu ya ce, “Ba ku san ni ko Ubana ba. Da kun san ni, da za ku san Ubana ma.”
Bahapo vene vakamkota, “Avi koki Dadi waku?” Yesu akavayangula, “Nyenye nakunimanya nene, amala mumanyi lepi Dadi. Ngati mnimanyili nene ngammanyili na Dadi wangu mewa.”
20 Ya faɗi waɗannan kalmomi ne yayinda yake koyarwa a filin haikali, kusa da inda ake ajiye baye-baye. Duk da haka ba wanda ya kama shi, domin lokacinsa bai yi ba tukuna.
Yesu agajovili malovi ago Munyumba ya Chapanga papipi na chijomela kuvikila luteta. Kawaka mundu mweamkamwili ndava lukumbi lwaki lwavi lwakona kuhika.
21 Har wa yau Yesu ya sāke ce musu, “Zan tafi, za ku kuwa neme ni, za ku kuma mutu cikin zunubinku. Inda za ni, ba za ku iya zuwa ba.”
Yesu akavajovela kavili, “Nihamba namwene ndi nyenye yati mukunilonda, nambu mwifwa mukumbudila Chapanga, kwenihamba nene, nyenye nakuhotola kuhika.”
22 Wannan ya sa Yahudawa suka yi tambaya suka ce, “Zai kashe kansa ne? Shi ya sa yake cewa, ‘Inda za ni, ba za ku iya zuwa ba’?”
Hinu, vachilongosi va Vayawudi vakajova, ndava ya kyani ijova, kwenihamba nyenye nakuhotola kuhika, “Wu, igana kujikoma mwene?”
23 Amma ya ci gaba da cewa, “Ku daga ƙasa kuke; ni kuwa daga bisa ne. Ku na duniyan nan ne; ni kuwa ba na duniyan nan ba ne.
Yesu akavajovela, “Nyenye muhumili bahapa pahi, nambu nene nihumili kunani. Nyenye va bahapa pamulima, nene na wa mulima wenuwu lepi.
24 Na gaya muku cewa za ku mutu cikin zunubanku; in ba ku gaskata cewa ni ne wanda na ce nake ba, lalle za ku mutu cikin zunubanku.”
Ndava muni navajovili kuvya yati mwifwa mukumbudila Chapanga winu, ngati mwangasadika ‘Nene Ndi Mwene,’ Mwifwa mukumbudila Chapanga.”
25 Suka ce, “Wane ne kai?” Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne wannan da na sha faɗi muku.
Vene vakamkota, “Veve wayani?” Yesu akayangula, “Nene ndi mwenavajovili kutumbula kadeni!
26 Ina da abubuwa masu yawa da zan faɗa game ku in kuma yi muku shari’a. Amma wanda ya aiko ni mai aminci ne, abin da kuma na ji daga gare shi, shi nake gaya wa duniya.”
Nivii nagu gamahele ga kujova na mewawa kuvahamula nyenye. Nambu mweanitumili yula ndi chakaka, nene nikuujovela mulima mambu gala genigayuwini kuhumila kwa mwene.”
27 Ba su gane cewa yana yin musu magana game da Ubansa ba ne.
Vene vangamanya kuvya Yesu akuvajovela malovi ga Chapanga Dadi waki.
28 Saboda haka Yesu ya ce, “Sa’ad da kuka ɗaga Ɗan Mutum, a sa’an nan ne za ku san cewa ni ne wannan da na ce nake. Ni kuwa ba na yin kome ni kaɗai, sai in dai faɗi abin da Uba ya koya mini.
Ndi Yesu akavajovela, “Pemukumunyakula Mwana wa Mundu, penapo ndi yati mwimanya kuvya ‘Nene Ndi Mwene,’ Namwene nakuhenga chochoha ndi nijova gala ndu geaniwulili Dadi.
29 Wanda kuwa ya aiko ni yana tare da ni; bai bar ni ni kaɗai ba, domin kullum ina aikata abin da ya gamshe shi.”
Mweanitumili avi pamonga na nene, mwene anilekili lepi namwene ndava nihenga magono goha gala gegakumganisa.”
30 Sa’ad da yake cikin magana, da yawa suka ba da gaskiya gare shi.
Vandu vamahele pevamyuwini Yesu ijova genago vamsadiki.
31 Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, “In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske.
Yesu akavajovela Vayawudi vala vevamsadiki, “Ngati mukugayidakila mawuliwu gangu chakaka yati mwivya vawuliwa vangu.
32 Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za tă’yantar da ku.”
Yati mukuumanya uchakaka na uchakaka yati ukuvapela kulekekeswa.”
33 Sai suka amsa masa suka ce, “Ai, mu zuriyar Ibrahim ne kuma ba mu taɓa bauta wa kowa ba. Yaya za ka ce za a’yantar da mu?”
Vene vakamyangula, “Tete chiveleku cha Ibulahimu. Hati mala yimonga, nakuvya vavanda kwa mundu yoyoha mana yaki kiki peujova, ‘Yati tilekekeswa?’”
34 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, duk mai yin zunubi bawan zunubi ne.
Yesu akavayangula, “Chakaka nikuvajovela, mundu yoyoha mweibuda mwenuyu ndi mvanda mweabudili.
35 Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. (aiōn g165)
Mvanda itama lepi panyumba magono goha. Nambu mwana itama magono goha. (aiōn g165)
36 Saboda haka in Ɗan ya’yantar da ku, za ku’yantu da gaske.
Hinu Mwana akavapela ulekekesu yati mulekekeswa chakaka.
37 Na dai san ku zuriyar Ibrahim ne. Duk da haka kuna shiri ku kashe ni, don maganata ba ta da wurin zama a cikinku.
Nivamanyili nyenye kuvya chiveleku cha Ibulahimu. Pamonga mwilonda kunikoma ndava mukugabela mawuliwu gangu.
38 Ina faɗi muku abin da na gani a wurin Ubana, ku kuwa kuna yin abin da kuka ji daga wurin ubanku.”
Nene nijova gala geanilangisi Dadi, nambu nyenye mkugahenga gala gemuyuwini kuhuma kwa dadi winu.”
39 Suka ce, “To, ai, Ibrahim ne mahaifinmu.” Yesu ya ce, “Da ku’ya’yan Ibrahim ne, da za ku aikata abubuwan da Ibrahim ya yi.
Vene vakamyangula, “Dadi witu Ibulahimu.” Yesu akavajovela, “Ngati nyenye kuvya vana vaki Ibulahimu ngamuhengili ngati cheahengili Ibulahimu.
40 Ga shi kun ƙudura, sai kun kashe ni, ni mutumin da ya faɗa muku gaskiyar da na ji daga Allah. Ibrahim bai yi irin waɗannan abubuwa ba.
Nene nivajovili uchakaka weniuyuwini kuhuma kwa Chapanga. Nambu nyenye mulonda kunikoma. Ibulahimu akitili lepi genago!
41 Kuna yin abubuwan da ubanku yake yi ne.” Suka ce, “Mu fa ba shegu ba ne. Uba guda kaɗai da muke da shi, shi ne Allah kansa.”
Nyenye mwikita mambu galagala geakitili dadi winu.” Vene vakamjovela, “Tete tavana vamakunja lepi! Tivii na Dadi witu mmonga ndi Chapanga.”
42 Yesu ya ce musu, “Da Allah ne Ubanku, da kun ƙaunace ni, gama daga Allah na fito yanzu kuma ga ni nan. Ban zo saboda kaina ba, amma shi ne ya aiko ni.
Yesu akavajovela, “Ngati kuvya Chapanga ndi Dadi winu, ngamuniganili nene, muni nene nahumili kwa Chapanga na hinu nivii penapa. Nibweli lepi kwa uhotola wangu nambu wa mwene mweanitumili yula.
43 Me ya sa ba kwa gane da maganata? Don ba kwa iya jin abin da nake faɗi.
Ndava kyani mwimanya lepi genijova aga? Ndava muni nakuyuwana ujumbi wangu.
44 Ku na ubanku ne, Iblis, kuna kuwa so ku aikata abin da ubanku yake so. Shi mai kisankai ne tun farko. Ba ruwansa da gaskiya, gama gaskiya ba ta cikinsa. Yayinda yake ƙarya, yana yin halinsa ne, gama shi maƙaryaci ne, uban ƙarairayi kuma.
Nyenye vana va dadi winu Setani na mwigana kuhenga geigana dadi winu. Mwene avi mkomaji kuhumila kadeni, mwene iyima lepi upandi wa uchakaka, ndava muni mugati yaki uchakaka uvi lepi. Kila peijova udese ijova ngati cheavili muni mwene mdese na dadi wa vadese.
45 Amma domin ina faɗin gaskiya, ba kwa gaskata!
Ndava nene nikuvajovela uchakaka nyenye mukunisadika lepi.
46 Akwai waninku da zai iya haƙaƙƙewa na taɓa yin zunubi? In kuwa gaskiya na faɗa, me ya sa ba kwa gaskata ni?
Yani pagati yinu mweihotola kunijovela nene nikumbudila Chapanga? Nene nakajovayi chakaka ndava kyani mukunisadika lepi?
47 Wanda yake na Allah, yakan ji abin da Allah yake faɗi. Abin da ya sa ba kwa jin sa kuwa shi ne don ku ba na Allah ba ne.”
Mweavi waki Chapanga iyuwana malovi gaki Chapanga. Nambu nyenye nakuyuwana ndava nyenye vandu lepi va Chapanga.”
48 Yahudawa suka amsa masa suka ce, “Aha, ai, gaskiyarmu da muka ce kai mutumin Samariya ne, kana kuma da aljani.”
Vayawudi vakamyangula Yesu, “Wu, tete nakujova chakaka kuvya veve wa Msamaliya na kavili uvi na mzuka?”
49 Yesu ya ce, “Ni ba mai aljani ba ne, ni dai ina girmama Ubana, ku kuwa ba kwa girmama ni.
Yesu akayangula, “Nangali mzuka. Nene nikumtopesa Dadi wangu, nambu nyenye mukunitopesa lepi nene.
50 Ba na nema wa kaina ɗaukaka, amma akwai wani wanda yake neman mini, shi ne kuma alƙali.
Nene nikuulonda lepi ukulu wangu namwene, avi mmonga mweakunilondela ukulu wangu, mwene ndi mhamula mihalu.
51 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam.” (aiōn g165)
Chakaka nikujovela, mundu akauyidakila ujumbi wangu yati ifwa lepi nambu ivya mumi magono goha gangali mwishu.” (aiōn g165)
52 Da jin haka Yahudawa suka ce, “Tabɗi, yanzu kam mun san kana da aljani! Ibrahim ya mutu haka ma annabawa, ga shi kana cewa duk wanda ya kiyaye maganarka ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam. (aiōn g165)
Vayawudi vakajova, “Hinu timanyili kuvya chakaka veve uvi na mzuka! Ibulahimu afwili mewawa vamlota va Chapanga vafwili hinu veve ujova ‘Mweakuukamulila ujumbi waku katu ifwa lepi, nambu ivya mumi magono goha!’ (aiōn g165)
53 Ka fi Ibrahim mahaifinmu ne? Ya mutu, haka ma annabawa. Wa kake ɗauka kanka ne?”
Wu, veve ukujikita mkulu kuliku dadi witu Ibulahimu mweafwili?” Mewawa na vamlota va Chapanga vafwili. Veve ukujita wayani?
54 Yesu ya amsa ya ce, “In ma na ɗaukaka kaina, ɗaukakata ba kome ba ce. Ubana, wanda kuke cewa shi ne Allahnku, shi ne wanda yake ɗaukaka ni.
Yesu akavayangula, “Nakujilumba namwene, ukulu wangu chindu lepi. Dadi wangu mwemukumkemela Chapanga winu, mwene ndi mweakunilumba.
55 Ko da yake ba ku san shi ba, ni dai na san shi. In kuwa na ce ban san shi ba, na zama maƙaryaci kamar ku ke nan, amma na san shi, kuma ina kiyaye maganarsa.
Nyenye mukummanya lepi, nambu nene nimanyili nikajova nangammanya, yati nivya mdese ngati nyenye, nambu nimmanyili na nikugayidakila malovi gaki.
56 Mahaifinku Ibrahim ya yi farin ciki sosai yă sami ganin ranata; ya kuwa gan ta, ya yi murna.”
Dadi winu Ibulahimu, ahekalili alilola ligono langu. Mwene akaliwona akavya na luheku.”
57 Sai Yahudawa suka ce masa, “Kai, shekarunka har yanzu ba su kai hamsin tukuna ba fa, har ka ga Ibrahim!”
Vayawudi vakamjovela, “Veve uhikisi lepi hati miyaka makumi mhanu na veve umuweni Ibulahimu?”
58 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, tun ba a haifi Ibrahim ba, ni ne!”
Yesu akavajovela, “Chakaka nikuvajovela, kwakona Ibulahimu kuvelekewa nene navili.”
59 Da jin haka sai suka ɗebo duwatsu don su jajjefe shi, amma Yesu ya ɓuya, ya fita daga filin haikali.
Penapo vakanonga maganga muni vamjugumilayi nambu Yesu ajifiyili na kuwuka pa Nyumba ya Chapanga.

< Yohanna 8 >