< Yohanna 7 >
1 Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yă je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi.
Pambele uYesu atakaluta mufikaaja ifya mu kighavo ikya Galilaya, naakalondagha kuluta kukighavo ikya Yudea, u'wakuva aVayahudi vakalondagha kukum'buda.
2 Amma sa’ad da Bikin Tabanakul na Yahudawa ya yi kusa,
Unsiki ughwa kikulukulu kya Vayahudi ikya fyeve, ghulyale piipi kufika.
3 sai’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
Avanuuna va Yesu vakam'buula uYesu vakati, “Lino uvuuke apa, ulute kukighavo ikya Yudea kuuti avavingilili vaako vafyaghe ifidegho fyako fino ghuvomba.
4 Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.”
Umuunhu juno ilonda kukagulika, naivomba imbombo saake kuvusyefu, lino ulwakuva ghuvomba isi sooni, ghuhufie kuvaanhu vooni.”
5 Domin ko’yan’uwansa ma ba su gaskata da shi ba.
Avanuuna valyajovile enendiiki, ulwakuva voope navalyamwitiike.
6 Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne.
Pe uYesu akavavuula akati, “Unsiki ghwango ghukyale pifika, looli umue ndepoonu muluta amasiki ghooni.
7 Duniya ba za tă iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne.
Avaanhu ava mu iisi muno navangavakalalile umue, looli vikung'halalila une, ulwakuva nikuvaavuula kuuti, sino vivoomba mbiivi.
8 Ku ku tafi Bikin, ba zan haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.”
Umue lutaghi kukikulukulu ikio; une naniluta ulwakuvaunsiki ghwango ghukyale pifika.
9 Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili.
U Yesu ye ajovile aghuo akajigha mu kighavo ikya Galilaya.
10 Amma fa, bayan’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
Neke avanuuna ye valutile ku kikulukulu, ghwope u Yesu akaluta, neke akaluta kisyefu, kisila kuhufia kuvaanhu. Kukikulukulu ukuo,
11 A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
aVayahudi vakava vikumulonda u Yesu viposia kuvaanhu vitii, “Alikuughi?”
12 A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
Avaanhu vinga mulipugha lila. Vakava vikujovasia, vamo vitii, “Umuunhu ujuo nnofu.” Avange vitii, “Ndali, umuunhu ujuo isofia avaanhu.”
13 Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
Neke nakwealyale umuunhu juno alyale ijova imhola saake pa vuvalafu, ulwakuva vakoghopagha aVayahudi.
14 Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, sa’an nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa.
Pakate pa fighono ifya kikulukulu u Yesu akingila mu luviika ulwa nyumba inyimike ija kufunyila, akatengula kuvulanisia avaanhu.
15 Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?”
Avayahudi vakava videgha vitii, “Umuunhu uju akaghwile ndaani isi, kisila kwimba?
16 Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Pe pano U Yesu akavamula akati, “Imbulanisio soni nivulanisia na sango, looli sihumile kwa juno asung'hile.
17 Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Umuunhu juno ilonda kuvomba isa vughane vusa Nguluve, ikagula kuuti imbulanisio isi sihumile Nguluve, nambe kuuti nijova muvutavulilua vwango juune.
18 Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi.
Umuunhu juno ijova muvutavulilya vwake jujuo, ilonda avaanhu vamug'hiniaghe. Neke umuunhu juno ilonda vamughiniaghe juno ansunghile, ujuo ijova isa kyang'haani, naijova isa vudesi.
19 Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?”
U Moose naalyavapeliile umue indaghilo? Neke nakwalemambe jumo pakate palyumue juno ivingilila indaghilo isio. Lino kiki milonda pikumbuda?”
20 Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yă kashe ka?”
Avaantu mu lipugha lila vakamwamula vakati, “Uli ni lipepo uve. Ghwe veeni juno ilonda pikukubuda?”
21 Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
U Yesu akavamula akati, “Une nikavombile ikidegho kimo, umue mweni mukakenyemuka.
22 Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci.
U Moose alyalaghiile kuvomba ikivungo ikya kudumula ingola ija kidiimi avaana viinu. Ululaghilo uluo nalulyahumile kwa Moose, looli lulyahumile kuvakuulu viinu. Umue muvomba uluo nambe nambe kive kighono kya Sabati.
23 To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci?
Lino nave lukwitikisivua umwana kuvombelua ikivungo ikio mukighono ikya Sabati kuuti muleke kudeenya ululaghilo ulwa Moose, kiki mukung'halalila une. Kukunsosia umuunhu mu kighono ikya Sabati?
24 Ku daina yin shari’a bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shari’a bisa ga adalci.”
Mulekaghe kuhiga umuunhu mulwa kulola pamaaso, looli muhighaghe mu vwakyang'haani.
25 A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
Avaanhu vamonga ava mu likaaja ilya Yelusalemu vakava viposania vitii, Asi, umuunhu uju naghwe juno avalongosi va Vayahudi vilonda kukumbuda?
26 Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
Lolagha ijova pa vuvalafu, neke avene naijova kimonga! Pamo aveene avolongosi vitii umuunhu uju lweli ghwe Kilisite!
27 Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
Ukilisite iliiva ikwisa nakwale nambe muunhu juno ilikagula kuno ihumila! Umuunhu uju kuno ihumatukagwile.
28 Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba,
U Yesu ye ajhighe ivulanisia mu luviika ulwa nyumba inyimike ija kufunyila, akajova fiijo akati, “Lweli umue mweni mung'haghwile une, kange mukaghwile kuno nihuma. Nambe mwiti mukagwile uluo,
29 amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.”
une nanilisile mu vutavulilua vwango, ulwene juno asung'hile une ghwa kyang'haani, umue namunkagwile.
30 Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna.
Une ninkagwile ulwakuva nihumile kwa mwene, kange ghwe juno asung'hile. Pepano vakava vilonda kukunkola, neke nakwealyale umuunhu juno akaghela kukunkola, ulwakuva unsiki ghwake ughwa kukolua ghulyakyale kufika.
31 Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Sa’ad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?”
Avaanhu vinga mu lipugha lila vakamwitika. Vakava vijova viiti, “Iliiva ikwisa uKiliste ilivomba ifidegho kukila fino avombile uju?”
32 Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi.
Avafalisayi vakapulika ilipugha lya vaanhu vipwepa vwimila imhola sa Yesu, pe avavaha va vatekesi na Vafalisayi vakasuung'ha avasikali kuuti vankole.
33 Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, sa’an nan zan koma wurin wanda ya aiko ni.
Pepano uYesu ajajova akati, “Niiva numue unsiki n'debe vuvule, neke pambele nigomoka kwa juno asun'ghile.
34 Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.”
Mulikundoonda, neke namulikunyaagha, kange kuno niliiva, umue namungafike.”
35 Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Hellenawa, yă kuma koya wa Hellenawa ne?
Pe aVayahudi vakava viposania viiti, “Umuunhu uju iluta kuughi kuno usue natunga mwaghe? Asi, iluya ku vano Vapalasiine vano nkate mu vaYunani na kukuvavulanisia avaYunani?
36 Me yake nufi da ya ce, ‘Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,’ da kuma ‘Inda nake, ba za ku iya zuwa ba’?”
Asi, kwe kuti kiki pano iiti, 'Mulikundonda, neke namulikunyaagha, kange kuno niliiva umue namungafike?”
37 A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yă zo wurina yă sha.
Ikighono ikya vusililo ikya kikulukulu kya fyeve, kino kilyale kighono kivaha, uYesu akiima akajova fiijo akati, “Umuunhu nave ali ni kyumilua, iise kulyune anyue.
38 Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.”
Umuunhu juno ikunyitika une, iiva ndavule ghijova amalembe amimike kuuti, isaasa isa malenga amanya vwumi sidwivuka mu mwojo ghwake.
39 Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yă zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba.
Alyajovile uluo mu mhola ija mhepo uMwimike, juno avaanhu vano vikumwitika vilikumwupila pambele, unsiki ughuo, uNguluve alyakyale kukunsuung'ha umhepo ghwake, ulwakuva alyakyale kuhufia kuvaanu uvuvaha vwa Yesu.
40 Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.”
Avaanhu vamonga mu lipugha lila ye vapuliike amasio aghuo, vakati, “Kyang'haani, umuunhu uju m'bili.”
41 Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili?
Vamonga vakati, “Umuunhu uju ghwe Kilisite.” Neke avange vakati, “Ndali, uKilisite ndepoonu ihuma ku Galilaya?
42 Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?”
Asi amalembe amimike naghiiti uKilisite ilihuma mu kikolo ikya ntwa u Daudi ku kikaaja ikya Bethelehemu, kikaaja kino alyale ikukukala untwa uDaudi?
43 Sai mutanen suka rabu saboda Yesu.
Pepano avaanhu vakalekeng'hana vivimila uYesu.
44 Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi.
Avaanu vamonga mu lipugha lila vakava vilonda kuku nkola, neke nakwealyale umuunhu juno akaghela kuku nkola.
45 A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?”
Avasikali vala vakagomoka ku vavaha va vatekesi na kuVafalisayi, kisila kunkola uYesu. Avavaha vala vakavaposia vakati, “Kiki namunkolile na kukumuleeta?”
46 Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.”
Avasikali vala vakamula vakati, “Naaghelile kuhumila umuunhu juno ijova ndavule umuunhu jula.
47 Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
Avafalisayi vakavaposia vakati, “Kwekuti najumue musyangilue?
48 Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
Asi ghwe veeni mu valongosi viitu nambe mu Vafalisayi juno amwitiike?
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Ulwene avanu avuo avuo navasikagwile indaghilo sa moose, avuo vaghunilue.”
50 Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
Pepano uNikodemu (umo mu valongosi va Vafalisayi, juno ikighono kimonga alyalutile kwa Yesu pakilo), akavaposia akati,
51 “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
“Asi indaghilo siitu sikwitikisia kukumhigha umuunhu kisila kumpulikisia na kukusitang'hania sino avombile?”
52 Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.”
Aveene vakamwamula vakati, “Neke najuuve uhumile ku Galilaya? Londagha muMalembe amimike pekyaghukagula kuuti nakwale umbili juno ahumile ku Galilaya.”
53 Sai kowannensu ya koma gidansa.