< Yohanna 7 >
1 Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yă je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi.
Masuole chu, Jisua'n Galilee rama a chaia; Juda rachamneipungeiin that rang an bôk sikin Judea rama chu chai nuom khâi mak.
2 Amma sa’ad da Bikin Tabanakul na Yahudawa ya yi kusa,
Judangei Kâirêng khohoi zora anâi zoia,
3 sai’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
masikin Jisua lâibungngei han a kôm, “Hi mun hih mâk inla, Judea rama se roh, masika han nu nûkjûi ngeiin ni sintho an mu theina rangin, an tia.
4 Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.”
Ama riming inthang rang nuompu chu tutên a sintho thup ngâi mak. Hi neinunngei hih ni sin anînchu rammuol pumpuiin nu chungroi riet rese bah!” an tia.
5 Domin ko’yan’uwansa ma ba su gaskata da shi ba.
(A lâibungngei luon ama iem mak ngei.)
6 Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne.
Jisua'n an kôm, “Keima rangin chu azora diktak la tung mak. Zora pai hih nangni rangin chu adik ani.
7 Duniya ba za tă iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne.
Rammuolin nangni mumâk maka, aniatachu keima chu mi mumâk ngâi, a sintho ngei ha sa mak tiin ki ril ngâi sikin.
8 Ku ku tafi Bikin, ba zan haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.”
Khohoia nangni lei se roi, kei chu khohoia la se thei no ning, ko zora diktak ala tung loi sikin,” a tia.
9 Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili.
Ma chong hah a ti suole khom ama chu Galilee rama a la om bang.
10 Amma fa, bayan’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
A lâibungngei khohoia an se suole chu Jisua khom a se sa; ânlangin chu se maka, inrûkin a se zoi.
11 A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
Juda rachamneipungeiin khohoia han ama an roka, “Khonmo aom?” tiin an rekel titira.
12 A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
Mipuingeiin a chungroia an inkereng chichiena; senkhatin, “Miriem sa kêng,” an tia. Adang ngeiin, “Nimak, ama kêng mingei lamnôk tieng a tuong ngâi,” an tia.
13 Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
Hannirese Juda rachamneipungei an chi sikin tutên ânlangin chu a chungroi misîr ngam mak ngei.
14 Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, sa’an nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa.
Khohoi ha inang dôr an mang tena chu Jisua Biekina a sea mingei a minchu phut zoi.
15 Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?”
Juda rachamneipungei han an kamâm sabaka, “Hi mi hi ânchuna boi tetin kho angin mo madôr a riet thei hi!” an tia.
16 Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Jisua'n a thuona, “Ki minchuna chong hih keima kata nimaka, aniatachu Pathien mi tîrpu renga juong kêng ani.
17 Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Tutu khom Pathien lungdo a sin nuom kai chu hi minchuna chong hih Pathien renga juong mo, aninônchu ka rachama ko chong mo riet an tih.
18 Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi.
Tukhom ama rachama chongpu chu ama roiinpuina man rang a pût ani. Hannirese, a tîrpu roiminpui rang a nuompu'n chu dikna a dôna, male ama sûnga han dikloina reng omak.
19 Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?”
Moses'n Balam nangni a pêk nimak mo? Hannirese Balam hah tutên jôm mak chei. Ithomo ni that rang nin bôk hi?” a tia.
20 Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yă kashe ka?”
Mipuingei han, “Ramkhori nang a sûr ngihi! Tumo nang that rang a bôk?” tiin lokongeiin an thuona.
21 Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
Jisua'n an kôm, “Sininkhêl inkhat ko thoa, nin rêngin nin kamâm sabaka.
22 Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci.
Moses'n nin nâipasalngei sertan rangin chong nangni a pêka (Moses'n a phut nimaka, nin richibulngeiin kêng an phut ani), masikin Sabbathnin pasalte ser nin tan ngâi ani.
23 To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci?
Moses Balam asiet loina rangin Sabbathni khom pasalte sertan nin tho ngâi anînte, keiman Sabbathnia mi ki mindam phar sikin ithomo ku chunga nin takasi?
24 Ku daina yin shari’a bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shari’a bisa ga adalci.”
Pêntienga ânlang rang vaiin roijêk mong ungla, male adiktakin roijêk roi,” a tia.
25 A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
Jerusalema mi senkhatin an tia, “Hi mi hih rachamneipungeiin that ranga an pût ha nimak mo?
26 Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
En ta u! Mipui rietin thurchi a misîra, male tutên rokôk mak ngei! Ama hih Messiah ani tiin rachamneipu ngeiin an riet tatak zoi mini?
27 Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
Aniatachu Messiah a juong tika chu kho renga mo a juong tutên riet no ni ngei. Hi mi hi chu a hongna ei rêngin ei riet-iem ani,” an tia.
28 Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba,
Jisua'n Biekina a minchu lâihan rôl inringtakin a tia, “Tumo ki ni le kho renga hong mo ki ni nin riet tatak mo zoi? Ka rachama juong ni mu-ung. Mi tîrpu chu mi diktak ani. Nangnin chu ama ha riet mak choia,
29 amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.”
aniatachu keiman chu ama ha ki rieta, a kôm renga juong le ama mi tîr ki ni sikin,” a tia.
30 Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna.
Hanchu ama hah sûr rang an pût zoia, aniatachu, azora ala tung loi sikin tutên an kut musum mak ngei.
31 Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Sa’ad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?”
Hannirese mipui lâia mi tamtakin chu ama an iem zoi, “Messiah a juong tika hi mi hin a sin nêka tam sininkhêlngei sin thei ni mo?” an tia.
32 Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi.
Phariseengeiin Jisua chungroia mipuingei an inkereng chichiena chong an rieta, masikin ochaisingei le Phariseengeiin Jisua sûr rangin rungpungei an tîra.
33 Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, sa’an nan zan koma wurin wanda ya aiko ni.
Jisua'n an kôm, “Chomolte nin kôm la om ka ta, masuole chu mi tîrpu kôm sêng ki tih, a tia.
34 Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.”
Nangnin mi rok nin ta, mi mu no tunui, ke sena ranga nin se thei loi sikin.”
35 Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Hellenawa, yă kuma koya wa Hellenawa ne?
Juda rachamneipungei han anni nanâkin, “Ei mu thei loina rangin khotieng mo se rang a ti? Ei mingei omna Greek khopuilienngeia sea, male Greekngei juong minchu rang a ti mini? an tia.
36 Me yake nufi da ya ce, ‘Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,’ da kuma ‘Inda nake, ba za ku iya zuwa ba’?”
Nangnin mi rok nin ta mi mu no tunui, ke sena ranga hong thei no tunui, a ti hih khoimo a tina?” an tia.
37 A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yă zo wurina yă sha.
Khohoi chîn rang ni le nikhuo lupuitak ni han Jisua ândinga, rôl inringtakin, “Tukhom a tui ânrâl kai chu ko kôm hong senla ngeia, nêk rese ngei, male
38 Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.”
Pathien lekhabu'n ati anghan, tukhom mi iem kai chu a sûng renga ‘Ringna-pêk’ tuinârngei luong suok atih,” a tipe ngeia.
39 Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yă zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba.
Mahi Jisua'n ama iem ngeiin Ratha an chang rang chungroi a misîrna ani. Ma zora han Ratha pêk la nimaka; Jisua ha roiinpuia kaithoi ala ni loi sikin.
40 Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.”
Mingei lâia senkhatin ha chong hah an rietin chu, “Hi mi hih Dêipu tatak kêng ani ngihi!” an tia.
41 Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili?
Adangngeiin chu, “Ama hih Messiah kêng ani!” an tia. Hannirese adangngeiin chu, “Messiah chu Galilee ram renga hong suok no nih! an tia.
42 Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?”
Pathien lekhabu'n ati anghan Messiah chu Rêng David jâisuon renga nîng a ta, David omna khopui Bethlehema a suok rang ani,” an tia.
43 Sai mutanen suka rabu saboda Yesu.
Masikin Jisua sikin mipuingei lâia insenna aom zoia.
44 Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi.
Mi senkhatin sûr rang an bôka, aniatachu tutên a chunga an kut musum mak ngei.
45 A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?”
Mi rungpungei ha an hong kîr nôka, Ochaisingei le Phariseengei han an kôm, “Ithomo nin hong tuong loi?” tiin an rekel ngeia.
46 Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.”
Mi rungpungei han an thuona, “Hipa anga thurchi misîr reng la om ngâi mak ngei!” tiin an thuona.
47 Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
Phariseengeiin an kôm, “Nangni khom huongin nin om sa mo ni zoi?” tiin an rekel ngeia.
48 Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
“Rachamneipungei le Phariseengei lâia mi inkhat luon ama an iem zoi ti nin riet mo?
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Hi mipuingei hih Moses Balam riet mak ngei, masikin Pathien khomâksâmna nuoia om kêng an ni!”
50 Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
Phariseengei lâia mi inkhat Nicodemus, motona Jisua intongpui ranga sêpu ha a oma. Ama'n midangngei kôm,
51 “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
“Ei Balam dungjûiin chu tukhom a chongbâi suok ei riet mân le a sintho ei mu mân chu theiloi minchang thei ngâi mak me,” a tia.
52 Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.”
“Asa,” anni ngei han a kôm, “Nang khom Galilee ram renga hong mo ni ni? Pathien Lekhabungei pore inla dêipu Galilee ram renga hong suok ngâi mak ti riet ni tih,” tiin an thuona.
53 Sai kowannensu ya koma gidansa.