< Yohanna 7 >
1 Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yă je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi.
Bangʼ mano Yesu nodhi koni gi koni e piny Galili, kotemo bedo mabor gi Judea nikech jo-Yahudi ne rite kuno mondo ginege.
2 Amma sa’ad da Bikin Tabanakul na Yahudawa ya yi kusa,
To ka Sap jo-Yahudi mar Kiche ne chiegni chopo,
3 sai’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
owete Yesu nowachone niya, “Wuog ka idhi Judea mondo jopuonjreni one honni mitimo.
4 Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.”
Ka ngʼato dwaro mondo obed rahuma to ok otim gik moko lingʼ-lingʼ. Omiyo kaka isebedo ka itimo honnigi, koro nyenyri ane e lela mondo piny oneni.”
5 Domin ko’yan’uwansa ma ba su gaskata da shi ba.
Negiwachone kamano nikech kata gin giwegi ne ok giyie kuome.
6 Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne.
Kuom mano, Yesu nowachonegi niya, “An sechega pok ochopo, un to unyalo timo gigeu sa moro amora.
7 Duniya ba za tă iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne.
Piny ok nyal chayou, to an to piny ochaya nikech ahulo ni gik motimo richo.
8 Ku ku tafi Bikin, ba zan haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.”
Un dhiuru adhiya e sawo. An pod ok adhi e sawono mondi nikech sa mowinjore adhi kuno pok ochopo.”
9 Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili.
Bangʼ wacho kamano nodongʼ Galili.
10 Amma fa, bayan’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
Kata kamano bangʼ ka owetene nosewuok odhi e sawo, en bende nodhi, to nodhi lingʼ-lingʼ ka ji ok ongʼeyo ni odhi.
11 A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
Jo-Yahudi ne manye e sawono ka gipenjo niya, “Ere ngʼatno?”
12 A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
Ji mathoth mane ni e sawono ne wuoyo kuom Yesu. Jomoko nowacho niya, “En ngʼat maber.” To jomoko kuomgi to nowacho niya, “Ooyo, owuondo ji.”
13 Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
To onge ngʼama ne nyalo hedhore wuoyo kuome e lela nikech negiluoro jo-Yahudi.
14 Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, sa’an nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa.
Kane ji pod ni e Sawo, Yesu nodonjo nyaka e laru mar hekalu mochako puonjo ji.
15 Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?”
Jo-Yahudi nowuoro ka gipenjo niya, “Rieko machalo kama ngʼatni oyudo kanye to ok osomo?”
16 Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Yesu nodwokogi niya, “Gik ma apuonjo ok gin maga awuon, to gin mag Jal mane oora.
17 Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Ka ngʼato oyiero mar timo dwach Nyasaye, to obiro ngʼeyo ka bende puonjna oa kuom Nyasaye adier, kata ka awacho mana wechena awuon.
18 Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi.
Ngʼat ma wuoyo kuome owuon timo kamano mondo oyud duongʼ en owuon, to ngʼat matiyo mondo Nyasaye mane oore ema oyud duongʼ, en ja-adiera, kendo onge miriambo moro amora kuome.
19 Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?”
Musa donge nomiyou chik? Kata kamano, onge kata achiel kuomu ma orito chik. Ka en kamano, to angʼo momiyo udwaro nega?”
20 Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yă kashe ka?”
Ogandano nodwoko niya, “Jachien ni kodi! En ngʼa madwaro negi?”
21 Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
Yesu nowachonegi niya, “Hono achiel kende ema ne atimo mi ubwok uduto.
22 Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci.
Nikech Musa nomiyou chik mar mondo oteru nyangu (to chutho Musa ok ema nomiyou chikni, to noa kuom kwereu), omiyo utero ji nyangu nyaka chiengʼ Sabato.
23 To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci?
To ka inyalo ter nyathi nyangu chiengʼ Sabato, mondo kik uketh Chik Musa, anto iu wangʼ koda nangʼo ka achango ringre dhano duto chiengʼ Sabato?
24 Ku daina yin shari’a bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shari’a bisa ga adalci.”
Weuru ngʼado bura kuom gik muneno gioko, to ngʼaduru bura makare.”
25 A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
Gikanyono jo-Jerusalem moko nochako penjo niya, “Donge ma e ngʼat mane gidwaro nego cha?
26 Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
To neuru koro opuonjo e lela, to onge ngʼama wachone gimoro. Koso dibed ni jodongwa oseyie ni en Kristo?
27 Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
Wangʼeyo kuma ngʼatni oaye nikech Kristo to kobiro, to onge ngʼama nongʼe kuma oaye.”
28 Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba,
Kane oyudo Yesu pod puonjo ei laru mar hekalu, nokok matek kowacho niya, “Ee, ungʼeya, kendo ungʼeyo kuma aaye. Ok an ka gi dwarona awuon, to Jal ma noora en ja-adiera. Un ukiaye,
29 amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.”
to an to angʼeye nikech ne aa ire, kendo en ema noora.”
30 Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna.
Kane giwinjo mano, ne gitemo mondo gimake, to onge ngʼama notemo mule gi lwete, nikech kindene ne pok ochopo.
31 Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Sa’ad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?”
Ji mathoth e dier ogandano pod noyie mana kuome. Negiwacho niya, “Ka Kristo miwachono obiro, bende notim honni mangʼeny moloyo ngʼatni adier?”
32 Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi.
Jo-Farisai nowinjo ka oganda wacho gik ma kamago kuome, omiyo jodolo madongo gi jo-Farisai nooro askeche mag hekalu mondo omake.
33 Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, sa’an nan zan koma wurin wanda ya aiko ni.
Yesu nowachonegi niya, “An kodu mana kuom kinde matin kende, bangʼe to abiro dok ir Jal mane oora.
34 Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.”
Ubiro manya, to ok unuyuda, kendo kama antie ok unyal bire.”
35 Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Hellenawa, yă kuma koya wa Hellenawa ne?
Jo-Yahudi nowacho e kindgi giwegi niya, “Ngʼatni dwadhi kune ma ok wanyal yudee? Dibed ni odwaro dhi kuma jowa odakie ka gikere e dier jo-Yunani mondo opuonj jo-Yunani?
36 Me yake nufi da ya ce, ‘Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,’ da kuma ‘Inda nake, ba za ku iya zuwa ba’?”
Tiend gima nowacho ni, ‘Ubiro manya to ok unuyuda’ kendo ni, ‘kama antie ok unyal bire’ en angʼo?”
37 A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yă zo wurina yă sha.
Odiechiengʼ mogik mar Sawo, mane en odiechiengʼ maduongʼ ahinya, Yesu nochungʼ mowacho gi dwol maduongʼ niya, “Ngʼat ma riyo oloyo mondo obi ira omodhi.
38 Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.”
Ngʼato angʼata moyie kuoma pi ngima nobubni koa kuome, mana kaka Ndiko owacho.”
39 Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yă zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba.
Gima ne owuoyo kuome ne en Roho, mane joma oyie kuome biro yudo bangʼe. E kindeno Roho ne pok obiro, nikech Yesu ne pok omi duongʼ.
40 Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.”
Kane giwinjo wachno, moko kuom joma ne ni kanyo nowacho niya, “Jalni en janabi adier.”
41 Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili?
Jomoko to nowacho niya, “En e Kristo.” Ji mamoko to nopenjo niya, “Ere kaka Kristo nyalo aa Galili?
42 Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?”
Donge Ndiko wacho ni Kristo biro aa e anywola joka Daudi, kendo ni obiro aa Bethlehem, dala mane Daudi odakie?”
43 Sai mutanen suka rabu saboda Yesu.
Omiyo pogruok nobedo e kind ji nikech wach Yesu.
44 Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi.
Jomoko ne dwaro make, to onge ngʼama noketo lwete kuome.
45 A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?”
Eka askeche mag hekalu nodok ir jodolo madongo gi jo-Farisai, kendo ne gipenjogi niya, “Angʼo momiyo ok usekele ka?”
46 Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.”
Askeche nodwoko niya, “Onge ngʼama osewuoyo kaka ngʼatni nyaka nene.”
47 Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
Jo-Farisai nodwokogi niya, “Kare un bende useyie gi miriambone.
48 Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
Bende useneno jotend jo-Farisai kata achiel moyie kuome?
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Onge ngʼama luwo ngʼatni makmana oganda mokia chik, gin joma okwongʼ!”
50 Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
Nikodemo, jal manoyudo osedhi ir Yesu motelo, kendo mane en achiel kuomgi, nopenjo niya,
51 “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
“Bende chikwa oyie adier mondo ongʼad ne ngʼato bura kapok onone mokwongo mondo ongʼe gima otimo?”
52 Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.”
Negidwoke niya, “Donge in bende ia Galili? Non maber, to ibiro yudo ni onge janabi manyalo aa Galili.” [
53 Sai kowannensu ya koma gidansa.
Eka moro ka moro kuomgi nowuok modok e dalane.