< Yohanna 7 >

1 Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yă je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi.
Cekcoengawh, Jesu taw Kalili qam kqang cet nawh, Judahkhqi ing him aham ami teng adawngawh Judah qam ce cehta hy.
2 Amma sa’ad da Bikin Tabanakul na Yahudawa ya yi kusa,
Cehlai Judahkhqi a hi im poei ce a zoe law awhtaw,
3 sai’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
Jesu a koeinaakhqi ing a venawh, “Ve a hun awhkawng Judah qam na na ceh kawp ti, na hubatkhqi ing kawpoek kyi ik-oeih na saikhqi ce ami huh naak aham.
4 Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.”
U awm thlang kqeng a huh awh dang aham ak ngaih taw ik-oeih ang hyp na am sai khawi hy. Vemyih ik-oeihkhqi na sai hawh dawngawh namah ingkaw namah ce khawmdek thlangkhqi venawh huh qu sak,” tina uhy.
5 Domin ko’yan’uwansa ma ba su gaskata da shi ba.
A koeinaa nawnkhqi ingawm amah ce ap cangna uhy.
6 Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne.
cedawngawh Jesu ing, “Kai aham a tym pha law hlan hy; nangmih aham taw a tym ve awm poepa hy.
7 Duniya ba za tă iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne.
Khawmdek ing nangmih ce amni sawh nak khqi thai hy, cehlai ami them sai amak leekkhqi ce kak kqawn peek khqi camawh kai ni sawh na uhy.
8 Ku ku tafi Bikin, ba zan haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.”
Nangmih mah poeikung na cet uh. Cehlai ka tym a pha hlan dawngawh kai taw ce a poei na cet hly hlan nyng,” tinak khqi hy.
9 Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili.
Ce ak awi ak kqawn boeih coengawh Kalili awh ce awm hy.
10 Amma fa, bayan’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
Cehlai a koeinaakhqi poei na ami ceh boeih coengawh, anih cet lawt hy, cehlai thlang a sim na am cet nawh ang hyp na cet hy.
11 A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
Poei khuiawh Judahkhqi ing doen unawh sui uhy, “Hana nu ce ak thlang ce a awm hy voei?” ti uhy.
12 A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
Thlang kqeng ak khuiawh anih akawng ce kqawn sap sap uhy. Thlang vang ing, “Thlak leek ni ka ti koe noek,” ti uhy. Ak chang tloek bai ingtaw, “Amni, thlang ni a thainaak hy,” ti uhy.
13 Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
Cehlai Judahkhqi ce amik kqih awh u ingawm ang dang qoeng na anih akawng ce ap kqawn uhy.
14 Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, sa’an nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa.
Poei a awm hui awh, Jesu ing bawkim na cet nawh thlang cawngpyi hy.
15 Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?”
Juda thlangkhqi aming ngaih kyi nawh, “Ve ak thlang ing ca am cawng loei nawh, hana kaw vemyih saithainaakkhqi a huh hy voei?” ti uhy.
16 Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Jesu ing, “Ka cawngpyinaak ve kamah a koe amni. Kai anik tyikung a venawh kaw ni.
17 Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
U ingawm Khawsa ak kawngaih ce sai aham ak tyh awhtaw, ka cawngpyinaak ve Khawsa a venawh kaw nu, am awhtaw kamah a cawngpyinaak mai nu, tice sim kaw.
18 Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi.
Amah poek awh awi ak kqawn taw amah zoeksang qunaak ahamni ak kqawn hy, cehlai anih ak tyikung zoeksangnaak aham bi ak bikung taw awitak ak thlang ni; amah awh ce amak thym ikaw awm am awm hy.
19 Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?”
Mosi ing anaa awi am ni pek khqi nawh nu? Cehlai nangmih ak khuiawh pynoet kangna ingawm am hquut uhyk ti. Ikawtih kai him aham nami ni sui?” tinak khqi hy.
20 Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yă kashe ka?”
Cawh thlang kqeng ing, “Nang ve qaai ta hyk ti ve. U ing nu nang him aham ani sui?” tina uhy.
21 Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
Jesu ing a mingmih a venawh, “Kai ing kawpoek kyi them pynoet sai nyng, cawh nangmih naming ngaih na kyi hy.
22 Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci.
Cehlai Mosi ing chahhui qeetnaak ani peek khqi dawngawh (Mosi ing am pe nawh pakdamkhqi ing ni ami na peek hlai hy), Sabbath nyn awh nangmih ing naasen chahhui qeetnaak sai uhyk ti.
23 To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci?
Naasen ce Sabbath nyn awh chahhui qeet pe hlai uhyk ti, Mosi a anaa awi ce eek na ama awm awhtaw, kawtih kai ing Sabbath nyn awh thlaktlo ka qoei sak awh nangmih namik kaw a so?
24 Ku daina yin shari’a bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shari’a bisa ga adalci.”
Ak khan toek nawh awi koeh tlyk uh, ak thym na awi tlyk uh,” tinak khqi hy.
25 A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
Cawh Jerusalem khaw awhkaw thlang vang tloek ing, “Him aham ami sui ak thlang ce anih am nu ve?
26 Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
Toek lah uh, ang dang qoengna awi ak kqawn awh, u ingawm a venawh ikaw am kqawn hqa uhy. Ukkungkhqi ing anih ve Khrih ni tinawh amik poek tang hy voei nu aw?
27 Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
Cehlai ningnih ingtaw anih ve hana kaw thlang nu tice ni sim uhy, Khrih a law awhtaw hana kawng nu a law tice u ingawm am sim hly hlai hy,” ti uhy.
28 Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba,
Cawh, Jesu ing bawkim awh a cawngpyi doena khy nawh, “Oeih, kai ve ni sim uhyk ti, kai ve hana kaw nu tice ni sim uhyk ti. Kai kamah poek ing vawh am law nyng, cehlai kai anik tyikung ce thym hy. Anih ce nangmih ing am sim uhyk ti,
29 amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.”
cehlai anih ing ni tyi nawh, anih a venawh kawng ka law dawngawh kai ingtaw sim nyng,” tinak khqi hy.
30 Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna.
Cawh anih ce tu pahoei aham ngaih uhy, cehlai anih a tym ce a pha hlan dawngawh, u ingawm am tuhy.
31 Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Sa’ad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?”
Cehlai, thlang khawzah ing anih awh ce cangnaak ta uhy. Cekkhqi ing, “Khrih a law awh, ve ak thlang anglakawh anih ing kawpoek kyi them khawzah ngai ak sai hly nu?” ti uhy.
32 Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi.
Thlangkhqi ing anih akawng cemyihna amik kqawn sap sap ce Farasikhqi ing za uhy. Cawh khawsoeih boeikhqi ingkaw Farasikhqi ing anih ce tu aham bawkim ukkungkhqi ce tyi uhy.
33 Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, sa’an nan zan koma wurin wanda ya aiko ni.
Jesu ing, “Nangmih a venawh a khoehca ni ka awm hly, cekcoengawh taw kai anik tyikung a venna cet hly hawh nyng.
34 Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.”
Nangmih ing kai ce ni sui kawm uk ti, cehlai amni hu kawm uk ti; kai ka awmnaak awh nangmih am law thai kawm uk ti,” tinak khqi hy.
35 Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Hellenawa, yă kuma koya wa Hellenawa ne?
Cawh Judahkhqi ing, “Amni huh thainaak aham hana nu cet valh vang a ti hy voei? Nimah thlangkhqi ing poeng unawh aming kqeng aming tainaak Greekkhqi anglak na cet nawh Greekkhqi cawngpyi khqi vang, tinawh hy voei aw?
36 Me yake nufi da ya ce, ‘Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,’ da kuma ‘Inda nake, ba za ku iya zuwa ba’?”
‘Nangmih ing ni sui hly hlai uhyk ti, amni hu kawm uk ti, kai ka awmnaak awh nangmih am law thai kawm uk ti,’ a ti hy voei?” ti uhy.
37 A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yă zo wurina yă sha.
Poei a dytnaak ingkaw a pui khyt a khawnghi awh, Jesu ing dyi nawh kawteh na, “U awm tui ak ngaih taw ka venna law seitaw, tui aw seh.
38 Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.”
U awm kai anik cangnaak thlang taw, cak ciim ing ak kqawn amyihna, ak kawk khui nakawng hqingnaak tui ce lawng kaw,” tinawh khy hy.
39 Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yă zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba.
Ce ak awi ak kqawn ngaihnaak taw, amah ce ak cangnaak thlang boeih ing a hu na ami huh hly Myihla ce ak kqawn ngaihnaak ni. Jesu ce zoeksang na a awm hlan dawngawh, ce a nyn dy awhtaw Myihla ce pe hlan hyn hy.
40 Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.”
Ak awi ce aming zaak awh, thlang vang ing, “Ve ak thlang ve tawngha tang ni,” ti uhy.
41 Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili?
Thlang vang bai ingtaw, “Ve ak thlang ve Khrih ni,” ti uhy. Thlak changkhqi bai ing taw, “Ikawmyihna Khrih ce Kalili awhkawng a law thai kaw?
42 Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?”
Cakciim ing, 'Khrih taw David ipkhui awhkawng law kaw, David a awmnaak khaw Bethlehem awhkawng law kaw,' tihy ka ti koe noek?” ti uhy.
43 Sai mutanen suka rabu saboda Yesu.
Jesu ak camawh thlang kqeng ce pek ang bo qu uhy.
44 Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi.
Thlang vang ing anih ce tu aham ngaih uhy, cehlai u ingawm am tuhy.
45 A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?”
A huna taw bawkim temkungkhqi ce khawsoeih boeikhqi ingkaw Farasikhqi venna hlat tlaih uhy, cekkhqi ing, “Ikawtih anih ce am nami law pyi? tina uhy.
46 Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.”
Bawkim teemkungkhqi ing, “U ingawm anih amyihna awi ap kqawn khawi hlan hy, tina uhy.
47 Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
Farasikhqi ing, “Nangmih awm ni thai nak khqi hawh lawt hy my ce?
48 Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
Ukkung am awhtaw Farasi pynoet oet ing anih ak awi ce cangna hawh nawh leek nu?
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Amni! Vawhkaw thlang kqeng ing anaa awi ikaw awm am sim uhy, a mingmih ak khanawh awihkha awm hawh hy,” ti uhy.
50 Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
A mingmih anglakawh pynoet na awm nawh ak cyk awh Jesu a venna ak cet Nekodemu ing,
51 “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
“Ningmih anaa awi ing thlang a ik-oeih sai lamma na ang zaak hlanawh thawlh sak paqap qap nawh nu? tinak khqi hy.
52 Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.”
A mingmih ing, “Nang awm Kalili ben awhkaw thlang lawt aw? Sui nawh toek lah thaw voeih ti, Kalili awhkawng tawngha ap cawn khawi hy,” tina uhy.
53 Sai kowannensu ya koma gidansa.
Cekcoengawh, im na voei boeih uhy.

< Yohanna 7 >