< Yohanna 7 >

1 Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yă je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi.
Te phoeiah Jesuh tah Galilee ah vik pongpa. Amah te Judah rhoek loh ngawn ham a mae uh dongah Judea ah caeh ham ngaih pawh.
2 Amma sa’ad da Bikin Tabanakul na Yahudawa ya yi kusa,
Tedae Judah rhoek kah dungtlung khotue om tom coeng.
3 sai’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
Te dongah a mana rhoek loh amah te, “He lamloh thoeih lamtah Judea la cet laeh, te daengah ni nang kah na saii bibi te na hnukbang rhoek loh a hmuh uh van eh.
4 Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.”
A huep la a saii vaengah amah te sayalhnah neh om ham aka tlap pakhat khaw a om moenih. He rhoek na saii mai vetih Diklai ah na phoe mai mako,” a ti nauh.
5 Domin ko’yan’uwansa ma ba su gaskata da shi ba.
A manuca rhoek long khaw amah te a tangnah uh moenih.
6 Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne.
Te dongah Jesuh loh amih te, “Kai kah a tue tah ha pai hlan, dae nangmih kah a tue tah sikim la vawp vawp om.
7 Duniya ba za tă iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne.
Diklai loh nangmih m'hmuhuet thai mahpawh, tedae kai tah a khoboe thae a khueh kawng te ka phong dongah m'hmuhuet.
8 Ku ku tafi Bikin, ba zan haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.”
Nangmih tah khotue la cetuh. Kai tah hekah khotue la ka cet mahpawh, kai kah a tue tah soep hlan,” a ti nah.
9 Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili.
He rhoek he a thui phoeiah Jesuh tah Galilee ah vik naeh.
10 Amma fa, bayan’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
Tedae A mana rhoek tah khotue la a caeh uh phoeiah tah amah khaw koep cet. Tedae a huep la duem om tih loloh moe pawh.
11 A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
Khotue vaengah Judah rhoek loh Jesuh te a toem uh tih, “Anih te melam a om?” a ti uh.
12 A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
Te dongah anih kawngte hlangping kohuetnah la muep om uh. A ngen loh, “Hlang then ni,” a ti uh. A tloe rhoek loh, “Pawh, hlangping te a rhaithi coeng,” a ti uh.
13 Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
Tedae Judah rhoek a rhihnah dongah a kawng te sayalh la thui pawh.
14 Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, sa’an nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa.
Tedae khotue bangli vaengah Jesuh te bawkim la cet tih a thuituen.
15 Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?”
Te dongah Judah rhoek tah a ngaihmang uh tih, “He long he a cang muehla metlam ca a ming?” a ti uh.
16 Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Te dongah Jesuh loh amih te a doo tih, “Kai kah thuituennah tah kamah kah pawt tih kai aka tueih kah ni.
17 Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Khat khat loh a kongaih te saii ham a ngaih atah thuituennah he Pathen lamkah a? Kai kamah lamkah a ka thui? tite a ming ni.
18 Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi.
Amah lamkah aka thui loh amah thangpomnah te a toem. Tedae anih aka tueih kah thangpomnah aka toem long tah, a thuem la a om dongah anih ah boethae om pawh.
19 Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?”
Moses loh nangmih te olkhueng m'paek moenih a? Tedae nangmih olkhueng aka vai pawt loh balae tih kai ngawn ham nan mae uh?” a ti nah.
20 Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yă kashe ka?”
Hlangping long khaw, “Rhaithae na kaem, nang ngawn ham aka mae te unim,” a ti nah.
21 Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
Jesuh loh amih te a doo tih, “Bibi pakhat ka saii hatah boeih na ngaihmang uh.
22 Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci.
Moses loh nangmih te yahvinrhetnah ham m'paek. Te te Moses kah moenih a pa rhoek kah ni. Te dongah Sabbath ah hlang kah yahvin na rhet uh.
23 To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci?
Yahvinrhetnah he hlang loh Sabath ah a dang vaengah Moses kah olkhueng te a phae pawt atah Sabath ah hlang pum pakhat sading la ka khueh dongah nim kai taengah na thin a toek uh?
24 Ku daina yin shari’a bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shari’a bisa ga adalci.”
A hmanhu ah laitloek uh boeh. Tedae laitloeknah he a dueng la laitloek uh,” a ti nah.
25 A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
Te dongah Jerusalem kah a ngen loh, “Ngawn ham a toem uh te anih pawt nim?
26 Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
sayalh la a thui dae amah tah a voek uh moenih ca he. Anih he Khrih ni tila boei rhoek loh rhep a ming uh nim?
27 Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
Te dongah anih he me lamkah ha thoeng khaw m'ming. Tedae Khrih halo vaengkah tah me lamkah a thoeng khaw, a mingpha moenih,” a ti uh.
28 Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba,
Te dongah Jesuh loh bawkim khuiah a thuituen vaengah pang tih, “Kai nan ming uh tih me lamkah ka thoeng khaw na minguh. Kamah lamkah ka lo moenih. Tedae kai aka tueih tah oltak ni. Anih te na ming uh moenih.
29 amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.”
Kai loh amah te ka ming. Amah taengah ka om tih te long te kai n'tueih,” a ti nah.
30 Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna.
Te dongah amah tuuk ham a mae uh dae a tue te a pai hlan dongah anih te kut hlah uh thil pawh.
31 Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Sa’ad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?”
Tedae hlangping lamkah a yet loh amah te a tangnah tih, “Khrih ha lo vaengkah anih kah a saii lakah miknoek khaw muep saii mahpawt a?” a ti uh.
32 Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi.
Anih kawng neh hlangping kah a kohuet te Pharisee rhoek loh a yaak uh. Te dongah anih tuuk ham tueihyoeih rhoek te khosoihham rhoek neh Pharisee rhoek loh a tueih uh.
33 Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, sa’an nan zan koma wurin wanda ya aiko ni.
Te vaengah Jesuh loh, “Nangmih taengah a tue kolkalh ni ka om pueng vetih kai aka tueih taengla ka cet ni.
34 Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.”
Kai nan toem uh vaengah kamah nan hmu uh mahpawh. Te vaengah ka om nah khaw nam pha uh thai mahpawh,” a ti nah.
35 Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Hellenawa, yă kuma koya wa Hellenawa ne?
Te dongah Judah rhoek loh amamih te, “He he mela caeh ham nim a cai tih mamih loh anih m'hmuh pawt eh? Greek kah canglak mupoe taengah cet la cai pawt nim? Greek rhoek te thuituen ham nim?
36 Me yake nufi da ya ce, ‘Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,’ da kuma ‘Inda nake, ba za ku iya zuwa ba’?”
Kai he nan toem uh cakhaw kai na hmu uh mahpawh. Te dongah ka om nah khaw na pha uh thai pawh,’ a ti te mebang ol nim te,” a ti uh.
37 A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yă zo wurina yă sha.
Khotue tung kah hnukkhueng khohnin ah Jesuh te pai tih a pang doela, “Khat khat loh tui a hal atah kai taengah ha lo saeh lamtah o saeh.
38 Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.”
Cacim loh a thui bangla, kai aka tangnah tah a bung khui lamkah tuiva te tui hing la long ni,” a ti.
39 Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yă zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba.
Tedae amah aka tangnah rhoek loh a dang ham Mueihla kawng te a thui. Jesuh a thangpom hlan dongah Mueihla tah ana pae hlan.
40 Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.”
Te dongah hekah olka he hlangping lamkah a yaak uh, “Anih tah tonghma tangtang ni,” a ti uh.
41 Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili?
A ngen loh, “Anih he Khrih ni,” a ti uh. Tedae a ngen loh, “Galilee lamkah Khrih thoeng mahnim.
42 Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?”
Cacim loh, 'David tiingan lamkah neh David a om nah Bethlehem kho lamkah ni Khrih ha pawk eh?,’ a ti moenih a?” a ti uh.
43 Sai mutanen suka rabu saboda Yesu.
Tedae anih kongah hlangping te paekboenah om.
44 Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi.
Amih khuikah a ngen loh amah te tuuk ham a ngaih uh. Tedae anih soah kut hlah uh pawh.
45 A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?”
Te vaengah tueihyoeih rhoek te khosoihham neh Pharisee rhoek taengla ha pawk uh. Te rhoek loh amih taengah, “Balae tih anih te nan khuen uh pawh?” a ti nahuh.
46 Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.”
Tueihyoeih rhoek loh, “Hlang bangla cal pawh,” a ti nauh.
47 Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
Te dongah Pharisee rhoek loh amih te, “Nangmih khaw n'rhaithi uh pawn pawt nim?
48 Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
Boei rhoek neh Pharisee rhoek khuikah khat khat loh anih te tangnah pawt nim?
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Tedae hlangping loh olkhueng a ming pawt te rhunkhuen la poeh,” a ti uh.
50 Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
Amih taengah om tih hnukbuet ah Jesuh taengla aka pawk Nikodemu loh amih taengah,
51 “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
“A saii te amah lamloh lamhma la a yaak tih a ming pawt atah hlang te mamih kah olkhueng loh laitloek thil pawt maco?” a ti nah.
52 Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.”
Te dongah anih te a doo uh tih, “Nang khaw Galilee lamkah pawt nim? Galilee lamkah tonghma a thoeng noek pawt te khe lamtah ming saw,” a ti nauh.
53 Sai kowannensu ya koma gidansa.
Te phoeiah amah im la rhip cet uh.

< Yohanna 7 >