< Yohanna 7 >

1 Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yă je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi.
Maniyere hakon Iyesus Gelil datsatse bíananefere b́teshi, Ayhdiwots bín úd'osh geeyat boteshtsotse Yhud datsatse anaanosh falatse b́ tesh.
2 Amma sa’ad da Bikin Tabanakul na Yahudawa ya yi kusa,
Manoor Ayhdiyots daasiy baaliyo karnre b́ teshi.
3 sai’yan’uwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi.
Mansh b́ eshwots Iyesus maants t'int hank'o bo eti, «N danifwots n finiru fino bo bek'etwok'o hanoke tuur Yhud datso maants amee,
4 Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.”
Sháánátse danewosh geyiru asho b́ fino aashde finerake, neewor keewu jametsanotsi n finoŕ n tooko datsush n kitso geyife.»
5 Domin ko’yan’uwansa ma ba su gaskata da shi ba.
Han bokeewwere bíeshwotswor dab bín amanerak bowottsoshe.
6 Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne.
Iyesuswere hank'o boosh bíet, «Tiaawo andoor borafa'ee, it aawonmó jamaawo itsh k'anke.
7 Duniya ba za tă iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne.
Datsu iti shit'osh falratsane, Taanmó b fino gond́ b wottsok'o tkeewirwosh taan b́shit'iri.
8 Ku ku tafi Bikin, ba zan haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.”
It baaliyok ameree, taayere tiaawo andoor b́borafa'otse bali manok amatse.»
9 Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili.
Bí mank'o ett Galilon k'az b́ oori.
10 Amma fa, bayan’yan’uwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye.
Ernmó bí eshuwots baaliyok k'az boamiyakon b́be'erawo ááshoń baaliyok bíamí.
11 A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
Balimanatsnowere «Bí eewke?» etfetst ayhudiwots bín bogeyiri bo tesh.
12 A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
Ashuwots b́ jango shaashkona bo keeweyri b́ tesh, ik ikuwots «Bí ash shenge» bo etor, k'oshwotswere dabt «Woteratse bí ashuwotsi b́ dariyirye» bo etir b́ tesh.
13 Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
Wotowa eree ayhudi naash naashwotsi bo shattsatse tuutso konwor b́ jango kish sháánon keewratse.
14 Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, sa’an nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa.
Baliyiman badatse Iyesus Ik móóts amt daniyo dek' b́twi.
15 Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?”
Ayhudiwotswere, «Ash han b́ danawo jaman ak'onya danosh b́ fali?» ett bo adir b́ tesh.
16 Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
Mansh Iyesus hank'o ett boosh bíaani «T daniyoniye taan woshtsoke daatseka bako tiyokikaliye.
17 Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Taan woshtso b́ geyirwo k'alosh shuntso b́ beyal daniyeyiru danań Ik'oke daatsek wee taa t tookon tkeewirwo b́ woto danetwe.
18 Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi.
B́took keew keewirwo b́ took manga b́ geefoni, woshtso mango geyirwonmo bi arkeewke, kootonwere deshatse.
19 Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?”
Muse nemo itsh imroshna? ititsnmó nemon sha'irwo konwor aaliye. It eegoshe taan úd'osh itgeyiri?»
20 Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yă kashe ka?”
Ash ashonwere «Niyatsne fo'erawoniye fa'oni, neen úd'osh kone geyirwoni?» boet.
21 Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki.
Iyesuswere hank'o ett boosh bíaaniy, «Taa ik fino finere, it jametswere fin man jangosh it adiri.
22 Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci.
Muse gof damiy nemo itsh imre, nemanwere b́waa nih nihwotsokna bako Musewoknaliy, itmo Ik' aawon ashuwotsi gofo it damiri.
23 To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci?
Eshe Muse weeron imets nemo tiitserawok'o ett sanbati aawon asho gofo damiyeyiri wotiyal, taa sanbati aawots ash ats jamo t kashitsosh eegishe taan it fayiri?
24 Ku daina yin shari’a bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shari’a bisa ga adalci.”
Ariko angshwere bako ash aawo s'iilr k'uuride angshk'ayere.»
25 A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
Iyerusalem ash ashuwotsitse ik ikwots hank'o bo et, «Úd'osh bogeyiru asho haniyoshna?»
26 Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
Hambe! biye shiratsne b́ keewiri, boowere bísh eegor eratsne, ashaan Krstosi b́ wottsok'o arikon naash naashwots danfnok'úna?
27 Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma sa’ad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.”
B́wotiyalor ashaan ewkiko b́wottsok'o no danfone, Krstos b́woormo ewkik b́wottsok'o danetwo konwor aaliye.
28 Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba,
Mansh Iyesus Ik' mootse b́ danifere k'aro eensh dek't hank'o bíet, «Taan danfte, ewuke twatsok'onowere danfte, ernmó taa t took alon waratse, taan woshtso bí arkeewetske, itmó bín danatste.
29 amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.”
Taayere biyoke twaatsonat bí taan b́woshtsotse taa bin danfee.»
30 Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna.
Manoor bín detsosh geyatni botesh, ernmó bíaawo b́borafa'otse konwor bín deshatse.
31 Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Sa’ad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?”
B́wotiyalor ash ashotse ayuwots bín boaani, hank'owere etrno «Krstos b́woormo ashaan b́k'alts aditswotsiyere bogeya b́ finiti?»
32 Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi.
Ash ashuwots Iyesus jango shashkon bokeewefere ferisawino eteefwots bo shishi, mansh kahniy naashwotsnat ferisawino eteefuwotsn Iyesusi detsiyosh Ik' maa kotfuwotssh bokeewi.
33 Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, sa’an nan zan koma wurin wanda ya aiko ni.
Manoor Iyesus hank'o bíet, «Itnton muk'i teshetwe, maniyere okoon taan woshtsok ametuwe,
34 Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.”
It taan geyitute, ernmó taan daatsratste, taa t beyok woo it falratste.»
35 Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Hellenawa, yă kuma koya wa Hellenawa ne?
Mansh ayhudiwots bo atsatsewosh hank'o bo et, «Bín nodaatsrawok'o ashaan ewkek'una bíameti? Daneraka Grik dats ashuwots dagots bad'ts ayhudiwotsok amr Ik' danawu ashuwotsi danishe k'úna?
36 Me yake nufi da ya ce, ‘Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,’ da kuma ‘Inda nake, ba za ku iya zuwa ba’?”
‹Taan geyitute, ernmó daatsratste taa tbeyirwok wosh falatste› bíetor eeg etoshe?»
37 A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yă zo wurina yă sha.
Baaliyi s'uwi aawu wotts een aawots Iyesus need'dek't b́ k'aaro eenshdek't hank'o bíet, «Aats shashutso fa'e wotiyal t maants waar úyee.
38 Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.”
Taan amantso S'ayin mas'aafotse bíetiruwo kash ats t'uup'o b́ gitsotse t'uup'tuwe.»
39 Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yă zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba.
Han bíetirwe bíń amanitwots bodek'et S'ayin shayiri jangosha b́tesh, Iyesus mango maants b́ keyafa'otse S'ayin shayiro imerafa'e b́tesh.
40 Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.”
Mann ash ashi dagotse Ik ikwots keewman boshishtsok'on, «Weetwe eteets nebiyiwo arikon haniye» boet.
41 Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili?
K'oshwotswere «Han Krstosiye» bo eti. K'atswotsmó «Krstos b́weet Gelilneya?
42 Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?”
Krstos b́shuwet Dawit narotsnat Dawit kitotse Betelihemitse b́ weetwok'o S'ayin mas'fotse guut'roshna?» bo et.
43 Sai mutanen suka rabu saboda Yesu.
Mann ash ashi dagotse b́ jangatse tuutson k'osh k'oshewo wotb́wutsi.
44 Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi.
Boyitse ik ikwots bín detsosh geerno botesh, s'uznmó konwor bíndeshatse.
45 A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?”
Maniye hakon kot kotfuwots kahni naashuwotsnat ferisawiwots maants aanat boami, boowere «Eegishe bín dek'woo it k'azi?» bo boeti.
46 Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.”
Kes' kes'fwotswere, «Ashaan b́ keewiru keewi naaro konúwor keew danake» ett boaaniyi.
47 Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
Ferisawino eteefwotsmó hank'o boeti, «Itwere daarisheya?
48 Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
Wotowabako naash naashotse wee ferisawino eteefwotsitse bín amantso fa'a?
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Muse nemo danawu ash ashaan arikon c'asheke.»
50 Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
Haniyre shin Iyesusok amt teshtsonat fersawiwotsitse iko wottso Nik'odimos,
51 “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
«No nemok'on ash iko shin b́ keewo keewu b́de'e k'ewdek'fetsere aaninwere eeg b́k'altsok'owo danfitsere bí ats angshefá?» bíet.
52 Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.”
Bowere, «Nee were Gelil maantsknenya? nebiyiwo Gelilitse b́ tuurawok'o p'ec'ar shuu'de dane» bo et.
53 Sai kowannensu ya koma gidansa.
Maniye il jametso b́ gal gal k'az bíami.

< Yohanna 7 >