< Yohanna 6 >
1 Ɗan lokaci bayan wannan, sai Yesu ya ƙetare zuwa gaɓar mai nesa na Tekun Galili (wato, Tekun Tibariya),
Ejile emisango ejo, Yesu agendele kungego ya inyanja ya Galilaya niyo eibhilikilwa Inyanja ya Tiberia.
2 sai taro mai yawa na mutane suka bi shi domin sun ga abubuwan banmamakin da ya yi ga marasa lafiya.
Echise chinene nichimulubha kwo kubha bhalolele ebhibhalikisho bhinu akolele ku bhalwae.
3 Sa’an nan Yesu ya hau gefen dutse ya zauna tare da almajiransa.
Yesu nalinya ingulu kulubhala lwa ingulu lwe chima neyanja eyo na bheingisibwa bhae.
4 Bikin Ƙetarewan Yahudawa ya yi kusa.
(Na ipasaka, ya malya ga Bhayaudi galiga gali yei).
5 Sa’ad da Yesu ya ɗaga kai ya ga taro mai yawa suna zuwa wajensa, sai ya ce wa Filibus, “Ina za mu sayi burodi saboda mutanen nan su ci?”
Yesu anaenamusha ameso Gaye aliga galiyeyi na Lola chise chinene chimujako, kumwene na mubhusha Filipo ati, “Echijaki okugula ebhilo koleleki abhanu bhanu bhabhone okulya”?
6 Ya yi wannan tambayar don yă gwada shi ne kawai, gama ya riga ya san abin da zai yi.
(Nawe Yesu ajaikile jinu ku Filipo kumusaka kwokubha omwene aliga amenyele chinu kenda okukola).
7 Sai Filibus ya amsa ya ce, “Kai, ko albashin wata takwas ba zai iya sayan isashen burodin da kowa zai ɗan samu kaɗan ba!”
Filipo namusubya ati, “Nolwo ebilyo bye chibhalo silingi magana gabhili bhitakabheile nolwo bili umwi akabhene katoto.”
8 Sai wani daga cikin almajiransa Andarawus, ɗan’uwan Bitrus, ya yi magana,
Andrea, oumwi wa bheigisibwa bhae omumula wabho Simon Petro namubwila ati
9 “Ga wani yaro da ƙananan burodin sha’ir guda biyar da ƙananan kifi biyu, amma me wannan zai yi wa yawan mutanen nan.”
Yesu, “Aliyo omusigaji anu ana emikate etanu na jiswi ebhili, nawe bhinu ni woki mubhanu bhafu kutyo?”
10 Yesu ya ce, “Ku sa mutanen su zauna.” Wurin kuwa akwai ciyawa da sosai, sai maza suka zazzauna, sun kai wajen dubu biyar.
Yesu nabhabwila ati, “Mubheyanje abhanu asi” (bwaliga bhulio bhunyasi bwafu kulubhaju ao). Kutyo abhalune bhali uti bhisila bhitanu nibheyanja asi.
11 Sa’an nan Yesu ya ɗauki burodin, ya yi godiya, ya kuma rarraba wa waɗanda suke zaune gwargwadon abin da ya ishe su. Haka kuma ya yi da kifin.
Mbe Yesu nagega emikate ejo etanu nasima na bhagabhila abhanu bhaliga bheyanjile. Kutyo kutyo nabhagabhila jiswi lya kutyo aliga mbenda.
12 Sa’ad da duk suka ci suka ƙoshi, sai ya ce wa almajiransa, “Ku tattara gutsattsarin da suka rage. Kada kome yă lalace.”
Abhanu bhejile bhakeguta, nabhabwila abheigisibwa bhae ati, “Mubhikofye ebhibhutu bya jinswi, bhinu byasigae koleleki chasiga kubhulao chona chona”.
13 Saboda haka suka tattara su suka kuma cika kwanduna goma sha biyu na gutsattsarin burodin sha’ir biyar nan da suka ragu bayan kowa ya ci.
Mbe nibhakofya na nibhejusha ebibho ekumi na bhilili, ebhibhala bye mikate etanu eja jisairi-ebibhala bhinu byasigae kubhanu bhanu bhalie.
14 Bayan mutanen suka ga abin banmamakin da Yesu ya yi, sai suka fara cewa, “Lalle, wannan shi ne Annabin nan mai zuwa duniya.”
Mbe abhanu bhejile bhalola echibhalikisho chinu akolele nibhaika ati, “Chimali unu niwe omulagi unu kaja muchalo.”
15 Da Yesu ya gane suna shirin su ɗauke shi ƙarfi da yaji su naɗa shi sarki, sai ya sāke komawa kan dutsen shi kaɗai.
Yesu ejile amenya ati abhenda okumwagwata koleleki bhamukole kubha mukama webwe, atagene nabho, nagenda kuchima omwene enyele.
16 Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara zuwa tafki,
Kwejile kwakinga kegolo, abheigisibwa bhae nibhatebhela kumwalo.
17 inda suka shiga jirgin ruwa suka tasar wa haye tafkin zuwa Kafarnahum. A lokacin kuwa duhu ya yi, Yesu kuma bai riga ya zo wurinsu ba tukuna.
Nibhalinya mubwato nabhaliga nibhambuka okugenda Kapernaumu. (Echisute chaliga chengie na Yesu aliga achali kubhakingako kubhene).
18 Iska mai ƙarfi kuwa tana bugowa, ruwaye kuma suka fara hauka.
Omwanya ogwo omuyaga gwaliga nguyemba, na inyanja nigendelela okusaluma.
19 Bayan sun yi tuƙi wajen mil uku ko uku da rabi, sai suka ga Yesu ya kusato jirgin ruwan, yana takawa a kan ruwan; sai suka tsorata.
Lindi abheigisibwa bhae bhaliga nibhafuga mafugile makumi gabhili na gatanu amwi makumi gasatu, nibhamulola Yesu nalibhata ingulu ya inyanja nafugela ku bwato, nibhobhaya.
20 Amma ya ce musu, “Ni ne; kada ku ji tsoro.”
Nawe nabhabwila ati, “Nanye! Musige okubhayana”.
21 Sa’an nan suka yarda suka karɓe shi a cikin jirgin ruwan, nan da nan kuwa jirgin ya kai gaɓar da za su.
Lindi bhaliga bhekilisishe okumuyeka okwingisha mubwato, ao nao obwato nibhugobha kuchalo enu bhaliga nibhaja.
22 Kashegari taron da suka tsaya a wancan ƙetaren tafkin suka lura cewa jirgin ruwa ɗaya ne yake a can dā ma, kuma sun lura cewa Yesu bai shiga ciki tare da almajiransa ba, gama sun tashi su kaɗai.
Olusiku lunu lwalubhiye echise chaliga chimeleguyu kugego ya inyanja nibhalola ati bhutalio bwato bhundi tali bhunu Yesu na bheigisibwa bhae bhaliga bhachali kulinya nawe abheigisibwa bhae bhaliga bhagengele jebwe bhenyele.
23 Sai ga waɗansu jiragen ruwa daga Tibariya suka iso kusa da wurin da mutanen suka ci burodi bayan Ubangiji ya yi godiya.
(Amwi no kubhao amato agandi ago gasokele Tiberia ayei nanu bhaliye emikate unu Lata bhugenyi asimiye).
24 Da taron suka lura cewa Yesu da almajiransa ba sa can, sai suka shiga jiragen ruwa suka tafi Kafarnahum neman Yesu.
Omwanya echise bhejile bhamenya ati kubha atali Yesu nolwo abheigisibwa bhae bhaliga bhalyeyo, abhene abho bhalinyile munda ya mato nibhagenda Kapernaumu nibhamuyenja Yesu.
25 Da suka same shi a wancan ƙetaren tafkin, sai suka tambaye shi suka ce, “Rabbi, yaushe ka kai nan?”
Bhejile bhamulola kugego yendeyo ya inyanja nibhamubhusha, “Rabi wejile enu lii?”
26 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, kuna nemana ne ba don kun ga abubuwan banmamaki ba, sai dai domin kun ci burodi kun ƙoshi.
Yesu nabhasubya, nabhabwila ati, Nichimali, chimali, omuyenja anye, tali kwo kubha mwalole echibhalikisho, nawe kwo kubha mwaliye emikate no kwiguta.
27 Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios )
Musige okukolela emilimu ebhilyo bhinu ebhinyamuka, nawe muchikolele emilimu ebhilyo bhinu ebhikala nolwo obhuanga bhunu omwana wo munu kabhayana, kubha Nyamuanga Lata amuteyeo omuuli ingulu yaye.” (aiōnios )
28 Sai suka tambaye shi suka ce, “Me za mu yi don mu aikata ayyukan da Allah yake so?”
Mbe nibhamulola ati, “Nichinuki chinu chiile okukola koleleki okujikola emilimu ja Nyamuanga?”
29 Yesu ya amsa, “Aikin Allah shi ne, a gaskata da wanda ya aiko.”
Yesu nasubya ati, “gunu nigwo omulimu gwa Nyamuanga: Ati mumwikilishe omwene antumile.”
30 Sai suka tambaye shi, “Wace abin banmamaki ce za ka yi don mu gani mu kuwa gaskata ka? Me za ka yi?
Mbe nibhamubwila ati, “Ni chibhalikishoki chinu ouja okukola ati echitula okulola no kwikilisha? Oukola chinuki?
31 Kakannin-kakanninmu sun ci Manna a hamada; kamar yadda yake a rubuce, ‘Ya ba su burodi daga sama su ci.’”
Bhalata bheswe bhaliye ebhilo ebhala, lwa kutyo jandikilwe, “Abhayaye emikate okusoka mulwile koleleki bhalye.”
32 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba Musa ne ya ba ku burodi daga sama ba, sai dai Ubana ne yake ba ku burodi na gaskiya daga sama.
Mbe Yesunabhasubya ati, “Nichimali, chimali, atali Musa oyoabhayeye omukate okusoka mulwile, nawe Lata wani niwe kabhayana omukate gwe chimali okusoka mulwile.
33 Gama burodin Allah shi ne wanda yake saukowa daga sama, yana kuma ba wa duniya rai.”
Kwokubha omukate gwa Nyamuanga ni guliya okwika okusoka mulwile no kuyana obhuanga echalo.
34 Sai suka ce, “Ranka yă daɗe, daga yanzu ka dinga ba mu wannan burodi.”
Mbe nibhamubya ati, “Lata bhugenyi chiyane omukate gunu omwanya gwona.”
35 Sa’an nan Yesu ya furta cewa, “Ni ne burodin rai. Wanda ya zo wurina ba zai taɓa jin yunwa ba, wanda kuma ya gaskata da ni ba zai taɓa jin ƙishirwa ba.
Yesu nabhabwila ati, “Anye nanye omukate gwo bhuanga, unu kanyijako kwanye atalilumwa mweko no mwene unu kanyikilisha atalitwa bhulilo kata.”
36 Amma kamar yadda na faɗa muku, kun gan ni duk da haka ba ku gaskata ba.
Nawe nabhabwila ati, mwandola, na muchali kunyikilisha.
37 Duk waɗanda Uba ya ba ni za su zo wurina, kuma duk wanda ya zo wurina ba zan kore shi ba ko kaɗan.
Bhona bhanu Lata kanana bhalija kwanye, wona wona unu kaja kwanye nitalimwesa anja katyali.
38 Gama na sauko daga sama ba don in cika nufin kaina ba sai dai don in cika nufin shi wanda ya aiko ni.
Kwo kubha nisokele mulwile, tali kwo kukola kwenda kwani, nawe okwenda kwaye unu antumile.
39 Nufin wanda ya aiko ni kuwa shi ne, kada in yar da ko ɗaya daga cikin duk waɗanda ya ba ni, sai dai in tashe su a rana ta ƙarshe.
Na ganu nigo okwenda kweye unu antumile ati, nisige okumubhusha nolwo umwi ku bhaliya ananile, nawe enebhasulula ku lusiku lwa kubhutelo.
40 Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios )
Kwo kubha kunu nikokwenda kwa Lata wani ati, wona wona unu kamulola Omwana no kunyikilisha abhone obhuanga bwa kajanende; nanye ndimusulula ku lusiku lwo bhutelo. (aiōnios )
41 Da jin haka, Yahudawa suka fara gunaguni a kansa, domin ya ce, “Ni ne burodin da ya sauka daga sama.”
Mbe Abhayaudi nibhetong'anila kwo kubha aikile, “Anye ni mukate ogwo gwekile okusoka mulwile.”
42 Suka ce, “Kai, wannan ba Yesu ba ne, ɗan Yusuf, wanda mahaifinsa da mahaifiyarsa duk mun san su? Yaya yanzu zai ce, ‘Na sauko daga sama?’”
Nibhaika ati, “Unu atali Yesu omwana wa Yusufu, unu esemwene wae na nyilamwene wae chimumenyele? Yabha kutiki woli kaika, 'Nasokele mulwile'?”
43 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ku daina gunaguni a junanku.
Yesu nasubya, nabhabwila ati, “musige kwitong'anila emwe abhene.
44 Ba mai iya zuwa wurina, sai dai in Uban da ya aiko ni ya jawo shi, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.
Atali unu kaja kwanye akalema okukululwa na Lata wani unu antumile nanye ndimusulula ku lusiku lwo bhutelo.
45 A rubuce yake a cikin Annabawa cewa, ‘Allah zai koyar da dukansu.’Duk wanda ya saurari Uba, ya kuma koyi daga wurinsa, zai zo wurina.
Kwo kubha jandikilwe mu bhalagi, 'Bhaliigisibwa na Nyamuanga.' Bhuli unu kongwa no kwiigila okusoka ku Lata kaja kwanye.
46 Ba wanda ya taɓa ganin Uban, sai shi wanda ya zo daga Allah; shi ne kaɗai ya taɓa ganin Uban.
Tali ati alio omunu oyo amulolele Lata, atali unu asokele ku Nyamuanga-amulolele Lata.
47 Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios )
Nichimali, chimali, unu kekilisha ali no bhuanga bwa kajanende. (aiōnios )
Anye nili mukate gwo bhuanga.
49 Kakannin-kakanninku sun ci Manna a hamada, duk da haka suka mutu.
Bhesomwana bhemwe bhaliye ebhilyo ibhala, na nibhafwa.
50 Amma ga burodin da ya sauko daga sama, wanda mutum zai iya ci, ba zai kuma mutu ba.
Bhinu nibyo ebhilyo bhinu dbhisoka mulwile' koleleki omunu alyeko kulubhala lwae koleleki atafwa.
51 Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn )
Anye ni bhilyo bhinu ebhiyanja bhisokele okusoka mulwile. Alabha omunu wona wona akalya kulubhala bye bhilyo bhinu, alibha muanga kajanende. Ebhilyo bhinu ndigabha ni mubhili gwani kulwo bhuanga bwa isi.” (aiōn )
52 Sai Yahudawa suka fara gardama mai tsanani a junansu suna cewa, “Yaya wannan mutum zai ba mu naman jikinsa mu ci?”
Abhayauda nibhabhiililwa abhene kwa bhene na nibhamba okubhambashanya nbhaika ati, “Omunu unu katulaatiki okuchiana omubhili gwae chigulye?”
53 Sai Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, sai kun ci naman jikin Ɗan Mutum kuka kuma sha jininsa, ba za ku kasance da rai a cikinku ba.
Mbe Yesu nabhabwila ati, “Nichimali, chimali, mukalema okugulya omubhili gwo Mwana wo Munu no kunywa amanyinga gae, mutakubha no bhuanga muda yemwe.
54 Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios )
Wona wona unu kalya omubhili gwani no kunywa amanyinga gani anabho ubhuanga bwa kajanende, anye enimusulula kulusiku lwo bhutelo. (aiōnios )
55 Gama naman jikina abinci ne na gaskiya jinina kuma abin sha ne na gaskiya.
Kwo kubha omubhili gwani no bhilyo bye chimali, na manyinga gani nicho echo kunywa check chimali.
56 Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana cikina, ni kuma ina cikinsa.
Unu kalya omubhili gwani no kunywa amanyinga gani kekala mwanye, nanye mu mwene.
57 Kamar dai yadda Uba mai rai ya aiko ni, ina kuma rayuwa ta saboda shi, haka ma wanda yake ni ne abincinsa zai rayu saboda ni.
Alabha Lata omwene ni wo bhuanga antumile, na kutyo kekala kwo kubha Lata, na unu ona kalama kwo bhutulo bwani.
58 Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn )
Gunu nigwo omukate gunungwasokele mulwile, atali lwa bhalata kutyo bhaliye nibhafwa. Unu kagulyaomukate gunu kalama kajanende. (aiōn )
59 Ya faɗi wannan ne lokacin da yake koyarwa a cikin majami’a a Kafarnahum.
Yesu aikile emisango jinu munda ya likofwanya bhunu aliga neigisha eyo Kapernaumu.
60 Da jin haka, da yawa daga cikin almajiransa suka ce, “Wannan koyarwa tana da wuya. Wa zai iya yarda da ita?”
Now abhafu bha bheigisibwa bhae bhejile bhongwa ganu, nibhaika ati, “Linu niigisho ekomeye niga kalitula okulilamila?”
61 Da yake ya san almajiransa suna gunaguni game da wannan, sai Yesu ya ce musu, “Wannan ya ɓata muku rai ne?
Yesu kwo kubha amenyele atiebheigisibwa bhae bhaliga mbetong'anila emisango jinu, nabhabwila ati mbe omisango gunu nigwo ogubhekujusha?
62 Me za ku ce ke nan, in kuka gan Ɗan Mutum yana hawa zuwa inda yake dā!
Mbe jilibha kutiki alibha mwamulola omwana wo munu neka okusoka anu aliga okwamba?
63 Ruhu ne yake ba da rai; jikin kam, ba ya amfana kome. Kalmomin da na faɗa muku, Ruhu ne, da kuma rai.
Ni mwoyo nigwo ogutamo obhuanga. Omubhili gutakusakila chinu chona chona. Emisango jinu naika kwemwe ni mwoyo na no bhuanga.
64 Duk da haka akwai waɗansunku da ba su gaskata ba.” Gama Yesu ya sani tun farko, waɗanda ba su gaskata ba, da kuma wanda zai bashe shi.
Mbe nawe bhachalio abhunu agati yemwe bhanu bhatakwilisha.” kwo kubha Yesu amenyele kusokelela okwamba unu atakutula okwikilisha no mwene unu alija okumulomela inuku.
65 Ya ci gaba da cewa, “Shi ya sa na faɗa muku cewa ba mai iya zuwa wurina, sai dai Uba ya yardar masa.”
Nabhabwila ati, ni kwokubha linu nabhabwiliye ati atalio omunu unu katula okuja kwanye tali ayanibwe na Lata.”
66 Daga wannan lokaci da yawa daga cikin almajiransa suka ja da baya, suka daina bin sa.
Abha ya jinu abheigisibwa bhae bhafu bhasubhile inyuma nibhalema okulibhatila nage lindi.
67 Sai Yesu ya tambayi Sha Biyun, “Ku ma za ku tafi ne?”
Yesu nabhabwila bhaliya ekumina bhabhili, “Mbe nemwe omwenda okugenda?”
68 Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios )
Simoni Petro namusubya ati, “Lata bhugenyi chije kuga kubha awe uli ne misango Jo bhuanga bwa kajanende, (aiōnios )
69 Mun gaskata mun kuma san cewa kai ne Mai Tsarkin nan na Allah.”
Na chekilisha no kumenya kubha awe nimwelu wa Nyamuanga.”
70 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ba ni na zaɓe ku Sha Biyu ba? Amma ɗayanku Iblis ne!”
Yesu nabhabwila ati, “Mbe anye nitabhasolele emwe, no umwi wemwe ni shetani?
71 (Yana nufin Yahuda, ɗan Siman Iskariyot, wanda, ko da yake ɗaya ne cikin Sha Biyun, zai bashe shi daga baya.)
Woli aliga naika ku Yuda, omwana wa Simoni Iskariote, kwo kubha aliga niwe unu umwi wa bhaliya ekumina na bhabhili, unu niwe kamulomela inuku Yesu.