< Yohanna 6 >

1 Ɗan lokaci bayan wannan, sai Yesu ya ƙetare zuwa gaɓar mai nesa na Tekun Galili (wato, Tekun Tibariya),
Ze yakilaa i makani aya, uYesu ai ulongoe nkika nia luzi nula Galilaya, hangi litangwaa Luzi nula Tiberia.
2 sai taro mai yawa na mutane suka bi shi domin sun ga abubuwan banmamakin da ya yi ga marasa lafiya.
I ANZA IKULU AI LATULAA LIMUTYATILE KU NSOKO AI IHENGAA ILINGASIILYO NAI WITUMAA KU AWO NAI ATULAA ALWAE.
3 Sa’an nan Yesu ya hau gefen dutse ya zauna tare da almajiransa.
uYesu ai unankie migulya kupikiila nkika nia migulya a lugulu nu kikie kuko ni amanyisigwa akwe.
4 Bikin Ƙetarewan Yahudawa ya yi kusa.
(Ni Pasaka, Siku kuu a Ayahudi ai atulaa ahumbeela).
5 Sa’ad da Yesu ya ɗaga kai ya ga taro mai yawa suna zuwa wajensa, sai ya ce wa Filibus, “Ina za mu sayi burodi saboda mutanen nan su ci?”
uYesu nai unyansue imiho akwe migulya nu kihenga iumbi ikulu lipembilye kitalakwe, akamuila uFilipo, “Kikalongola pii kugula i mikate iti awa ahume kulya?”
6 Ya yi wannan tambayar don yă gwada shi ne kawai, gama ya riga ya san abin da zai yi.
(Kuiti uYesu ai umaligitilye aya kung'wa Filipo kumugema ku nsoko ung'wenso mukola ai ulingile nuikituma).
7 Sai Filibus ya amsa ya ce, “Kai, ko albashin wata takwas ba zai iya sayan isashen burodin da kowa zai ɗan samu kaɗan ba!”
uFilipo akamusukilya, “Ga i mikate a nsailo a dinali magana a biili shanga i kukondaniila ga ni kila ung'wi kulija ipuli ga ni niino.”
8 Sai wani daga cikin almajiransa Andarawus, ɗan’uwan Bitrus, ya yi magana,
uAndrea, ung'wi nua amanyisigwa akwe muluna nu ang'wa Simioni Petro akamuila
9 “Ga wani yaro da ƙananan burodin sha’ir guda biyar da ƙananan kifi biyu, amma me wannan zai yi wa yawan mutanen nan.”
u Yesu, “Ukoli muhumba apa ukete mikate itaano ni nsamaki i biili, kuiti i kuaiilya ntuni ku antu ni idu kinya iti?”
10 Yesu ya ce, “Ku sa mutanen su zauna.” Wurin kuwa akwai ciyawa da sosai, sai maza suka zazzauna, sun kai wajen dubu biyar.
uYesu aka aila, “Ikalinshi i antu pihi” (ai ikoli mafa idu pang'wanso). Iti gwa agoha apikiie magana a nzogu a taano akikie pihi.
11 Sa’an nan Yesu ya ɗauki burodin, ya yi godiya, ya kuma rarraba wa waɗanda suke zaune gwargwadon abin da ya ishe su. Haka kuma ya yi da kifin.
Uugwa uYesu akahola imikate iyo ni itaano akasongelya akaomolania awo nai atulaa ikie. Ku uu akaomolania i nsamaki kupikiila uu nialoilwe.
12 Sa’ad da duk suka ci suka ƙoshi, sai ya ce wa almajiransa, “Ku tattara gutsattsarin da suka rage. Kada kome yă lalace.”
Antu naza ikutile, ai uaiie i amanyisigwa akwe, “Ilingiili imapuli a ipoli, nasagiie iti kina kileke kulimila kihi.”
13 Saboda haka suka tattara su suka kuma cika kwanduna goma sha biyu na gutsattsarin burodin sha’ir biyar nan da suka ragu bayan kowa ya ci.
U ugwa akilingiila nu kizulya nkapu ikumi na ibiili, mapuli a mikate itaano a shyiri-mapuli nai asagigwe nao nai alie.
14 Bayan mutanen suka ga abin banmamakin da Yesu ya yi, sai suka fara cewa, “Lalle, wannan shi ne Annabin nan mai zuwa duniya.”
Uugwa i antu nai ihengile ikilingasiilyo iki naza witumile akaligitya, “Tai uyu yuyo munyakidagu nupembilye mu unkumbigulu.”
15 Da Yesu ya gane suna shirin su ɗauke shi ƙarfi da yaji su naɗa shi sarki, sai ya sāke komawa kan dutsen shi kaɗai.
uYesu nai wakalinga kina ai atulaa alowa kumuamba iti amuike kutula mutemi nu ao, ai wibague, hangi nu kulongola mulugulu ng'wenso wing'wene du.
16 Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara zuwa tafki,
Nai ipikile impindi, amanyisigwa akwe akasima kulongola muluzi.
17 inda suka shiga jirgin ruwa suka tasar wa haye tafkin zuwa Kafarnahum. A lokacin kuwa duhu ya yi, Yesu kuma bai riga ya zo wurinsu ba tukuna.
Akanankila milinga hangi ai atulaa akuputa kutunga ku Kapernaumu. (Kiti ai latulaa lingilaa nu Yesu ai watulaa wakili kuza kitalao).
18 Iska mai ƙarfi kuwa tana bugowa, ruwaye kuma suka fara hauka.
Itungo ni lanso ng'wega utaki ai watulaa uku kunka, nu luzi ai latulaa lulongolekile kugazika.
19 Bayan sun yi tuƙi wajen mil uku ko uku da rabi, sai suka ga Yesu ya kusato jirgin ruwan, yana takawa a kan ruwan; sai suka tsorata.
Hangi i amanyisiga akwe nai atuaa akukua i mabini anga makumi abiil na ataano ang'wi makumi ataatu, akamihenga uYesu ukugenda migulya a luzi ku humbeela ilinga, hani akitumba.
20 Amma ya ce musu, “Ni ne; kada ku ji tsoro.”
Kuiti aka atambuila, “Ingi nene leki kitumbi.”
21 Sa’an nan suka yarda suka karɓe shi a cikin jirgin ruwan, nan da nan kuwa jirgin ya kai gaɓar da za su.
Hangi ai atulaa akondaa kumukenka mu mulinga, ni nkua ilinga ai lipikiie mihi kianza nai atulaa alongoe.
22 Kashegari taron da suka tsaya a wancan ƙetaren tafkin suka lura cewa jirgin ruwa ɗaya ne yake a can dā ma, kuma sun lura cewa Yesu bai shiga ciki tare da almajiransa ba, gama sun tashi su kaɗai.
Luhiku nai lutyatile, ianza nai watulaa wimikile nkika a luzi ai ihengile kina kutili ilinga ningiiza kwaala ilo naza uYesu ni amanyisigwa akwe ai atulaa shanga ali nankie kuiti i amanyisigwa akwe ai atulaa alongolaa yao akola.
23 Sai ga waɗansu jiragen ruwa daga Tibariya suka iso kusa da wurin da mutanen suka ci burodi bayan Ubangiji ya yi godiya.
(Ga ni iti, ai ikoli ing'wii a milinganai ipumiie ku Tiberia pakupi ni kianza nai alie i mikate ze yakilaa u Mukulu kupumya isongelyo).
24 Da taron suka lura cewa Yesu da almajiransa ba sa can, sai suka shiga jiragen ruwa suka tafi Kafarnahum neman Yesu.
Matungo i anyianza nai alinga kina shanga Yesu ang'wi amanyisigwa akwe nai akoli kung'wanso, i enso akola ai anankie mukati a milinga akalongola ku Kapernaumu azemuduma uYesu.
25 Da suka same shi a wancan ƙetaren tafkin, sai suka tambaye shi suka ce, “Rabbi, yaushe ka kai nan?”
Ze yakilaa kumulija nkika ngiiza na luzi akamukolya, “Rabbi aza uzile nali kunu?”
26 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, kuna nemana ne ba don kun ga abubuwan banmamaki ba, sai dai domin kun ci burodi kun ƙoshi.
uYesu aka asukiilya, aka atambuila, Huiili, huiili, mukunduma unene, shanga kunsoko aza mihengile ilingasiilyo, ila kunsoko aza mulie mikate nu kikuta. Leki
27 Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios g166)
kitumili u mulimo u ludya nulibipaa, ila itumili u ludya ni likiee ikali na kali ulo niiza ung'wana nu ang'wa adamu wika minkiilya, ku nsoko Itunda uikile ugomola migulya akwe.” (aiōnios g166)
28 Sai suka tambaye shi suka ce, “Me za mu yi don mu aikata ayyukan da Allah yake so?”
Uugwa akamuila, “Ki ntuni ni kutakiwe kituma iti kituma imilimo ang'wa Itunda?”
29 Yesu ya amsa, “Aikin Allah shi ne, a gaskata da wanda ya aiko.”
uYesu akasukiilya, “Uwu wuwo mulimo nuang'wa Itunda; kina mumuhuiile nuanso nai umulagiiye.”
30 Sai suka tambaye shi, “Wace abin banmamaki ce za ka yi don mu gani mu kuwa gaskata ka? Me za ka yi?
Uugwa akamutambuila, “Ingi kilingasiilyo kii nuikituma, kina kuhume kihenga nu ku uhuiila? Ukituma ntuni?
31 Kakannin-kakanninmu sun ci Manna a hamada; kamar yadda yake a rubuce, ‘Ya ba su burodi daga sama su ci.’”
aTata itu ai alie manna mibambazi, aga niiza ikilisigwe, “Ai uinkiiye kupuma kilunde iti alye.”
32 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba Musa ne ya ba ku burodi daga sama ba, sai dai Ubana ne yake ba ku burodi na gaskiya daga sama.
Uugwa uYsu aka asukiilya, Huiili, huiili, shanga Musa nai uinkiiye umukate kupuma kilunde, ila Tata nu ane yuyo nui uinkiilya u mukate nua tai kupuma kilunde.
33 Gama burodin Allah shi ne wanda yake saukowa daga sama, yana kuma ba wa duniya rai.”
Ku nsoko u mukate nu ang'wa Itunda igi uwo nuisimaa kupuma kilunde nu kuinkiilya upanga u unkumbigulu'
34 Sai suka ce, “Ranka yă daɗe, daga yanzu ka dinga ba mu wannan burodi.”
Uugwa akamutambuila, “Mukulu kinkiilye u mukate nuanso matungo ihi.”
35 Sa’an nan Yesu ya furta cewa, “Ni ne burodin rai. Wanda ya zo wurina ba zai taɓa jin yunwa ba, wanda kuma ya gaskata da ni ba zai taɓa jin ƙishirwa ba.
uYesu aka atambuila, “Unene wuwo mukate nu a upanga, nuanso nuzile kitalane shanga ukulija inzala nu ng'wenso nunihuiie shanga ukuhung'wa inyota lukulu.”
36 Amma kamar yadda na faɗa muku, kun gan ni duk da haka ba ku gaskata ba.
Ga ni iti aza numutambuie kina, manihengaa, hangi mukili shanga muhuiie.
37 Duk waɗanda Uba ya ba ni za su zo wurina, kuma duk wanda ya zo wurina ba zan kore shi ba ko kaɗan.
Ihi naza uTata ukuninkiilya azile kitalane, hangi wihi nuzile kitalane shanga kumuguma kunzi lukulu.
38 Gama na sauko daga sama ba don in cika nufin kaina ba sai dai don in cika nufin shi wanda ya aiko ni.
Ku nsoko nsimile kupuma kilunde, shanga ku nsoko akituma ulowa nuane, ila ulowa nukwe naza undagiiye.
39 Nufin wanda ya aiko ni kuwa shi ne, kada in yar da ko ɗaya daga cikin duk waɗanda ya ba ni, sai dai in tashe su a rana ta ƙarshe.
Nu uwu wuwo ulowa nuakwe nai undagiiye, kina ndeke kumulimilya ga nung'wi nua awo naza uninkiiye, ila nika ausha uluhiku nula mpelo.
40 Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios g166)
Ku nsoko uwu wuwo ulowa nuang'wa Tata nu ane, kina wihi numugozee ung'wana nu kumuhuiilaa walije u upanga nua kali na kali; nu nene nikamuusha u luhiku nula mpelo. (aiōnios g166)
41 Da jin haka, Yahudawa suka fara gunaguni a kansa, domin ya ce, “Ni ne burodin da ya sauka daga sama.”
Uugwa iAyahudi akisusumya kutula ng'wenso ku nsoko ai uligitilye, “Unene ni mukate nu usimile kupuma kilunde.
42 Suka ce, “Kai, wannan ba Yesu ba ne, ɗan Yusuf, wanda mahaifinsa da mahaifiyarsa duk mun san su? Yaya yanzu zai ce, ‘Na sauko daga sama?’”
“Akaligitya, “Uyu shanga Yesu ng'wana nuang'wa Yusufu niiza utata nuakwe nu nyinya nuakwe kualingile? Itulikile uli itungili ukuligitya, ''Nsimile kupuma kilunde'?”
43 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ku daina gunaguni a junanku.
Uyesu akasukiilya, akaaila, “Leki kisusumyi nyenye ku nyenye mukati anyu akola.
44 Ba mai iya zuwa wurina, sai dai in Uban da ya aiko ni ya jawo shi, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.
Kutili muntu nuzile kitalane ni shanga ukulutwa nu Tata nuane nai undagiiye, nu nene nikamuusha u luhiku nula mpelo.
45 A rubuce yake a cikin Annabawa cewa, ‘Allah zai koyar da dukansu.’Duk wanda ya saurari Uba, ya kuma koyi daga wurinsa, zai zo wurina.
Kunsoko ikilisigwe mu unyakidagu, 'Akumanyisigwa ni Itunda, ' kila nai wigulye hangi wimanyisilye kupuma kung'wa Tata, wizaa kitalane.
46 Ba wanda ya taɓa ganin Uban, sai shi wanda ya zo daga Allah; shi ne kaɗai ya taɓa ganin Uban.
Shanga kina ukoli muntu nai umihengile uTata, kwaala ng'wenso nupembeeye kung'wa Itunda- umihengile uTata.
47 Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios g166)
Huiili, huiili nuanso nuhuiie ukete u upanga nua kali na kali. (aiōnios g166)
48 Ni ne burodin rai.
Unene ni mukate nua upanga.
49 Kakannin-kakanninku sun ci Manna a hamada, duk da haka suka mutu.
atata anyu ai alie i manna mi ibambazi, nu kusha.
50 Amma ga burodin da ya sauko daga sama, wanda mutum zai iya ci, ba zai kuma mutu ba.
Uwu wuwu mukate nu usimile kupuma kilunde, iti kina muntu nukulya ipuli ni lakwe iti waleke kusha.
51 Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn g165)
Unene ingi mukate nuikiee naza usimile kupuma kilunde. Anga muntu wihi walye ipuli nila mukate uwu, ukikie ikali na kali. Mukate ninikau pumya ingi muili nuane ku nsoko a upanga nua unkumbigulu.” (aiōn g165)
52 Sai Yahudawa suka fara gardama mai tsanani a junansu suna cewa, “Yaya wannan mutum zai ba mu naman jikinsa mu ci?”
iAyahudi akataka akola ku akola nu kandya kikunguma azeligitya, “Muntu uyu ukuhuma uli kuinkiilya u muili nuakwe kuulye?”
53 Sai Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, sai kun ci naman jikin Ɗan Mutum kuka kuma sha jininsa, ba za ku kasance da rai a cikinku ba.
Uugwa uYesu aka atambuila, Huiili, huiili, anga muhite kulya u muili nua ng'wana nuang'wa Adamu nu kuming'wa isakami akwe, shanga mukutula nu panga mukati nyu.
54 Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios g166)
Wihi nuilizaa u muili nuane nu kung'wa isakami ane ukete u upanga nua kali na kali, nu nene nikamuusha u luhiku nula mpelo. (aiōnios g166)
55 Gama naman jikina abinci ne na gaskiya jinina kuma abin sha ne na gaskiya.
Ku nsoko u muili nuane ingi ludya nula tai, ni sakami ane ingi king'wegwa nika tai.
56 Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana cikina, ni kuma ina cikinsa.
Nuanso nuilizaa u muili nuane nu kung'wa isakami ane wikiee mikati ane, nu nene mukati akwe.
57 Kamar dai yadda Uba mai rai ya aiko ni, ina kuma rayuwa ta saboda shi, haka ma wanda yake ni ne abincinsa zai rayu saboda ni.
Anga uTata munya upanga nundagiiye, ni anga ni nikiee kunsoko ang'wa Tata, nu ng'eanso ga ukikie kunsoko ane.
58 Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn g165)
Uwu wuwo mukate nuisimaa kupuma kilunde, shanga anga iti ia tata nai alie akasha. Nuanso nui ulizaa u mukate uwu ukikie ikali na kali. (aiōn g165)
59 Ya faɗi wannan ne lokacin da yake koyarwa a cikin majami’a a Kafarnahum.
uYesu ai umaligitilye aya mukati itekeelo nai watulaa ukumanyisa uko ku Kapernaumu.
60 Da jin haka, da yawa daga cikin almajiransa suka ce, “Wannan koyarwa tana da wuya. Wa zai iya yarda da ita?”
Uugwa idu a amanyisigwa akwe nai igulye aya, akaligitya, “Ili imanyisigwa ikaku ingi nyenyu nuhumile kulisingiilya?”
61 Da yake ya san almajiransa suna gunaguni game da wannan, sai Yesu ya ce musu, “Wannan ya ɓata muku rai ne?
uYesu kunsoko ai ulingile nia kina amanyisigwa akwe ai atulaa akisusumilya ikani ili, akaaila itii ikani ili likumukila?
62 Me za ku ce ke nan, in kuka gan Ɗan Mutum yana hawa zuwa inda yake dā!
Uugwa i kutulika uli ni mikamihenga u ng'wana nuang'wa Adamu ukusima kupuma kai ukoli ze ikili?
63 Ruhu ne yake ba da rai; jikin kam, ba ya amfana kome. Kalmomin da na faɗa muku, Ruhu ne, da kuma rai.
Ingi Ng'wau ng'welu yuyo nuipumyaa u upanga, u Muili shanga wigunaa kintu kihi. I makani nai nimaligitilye kitalanyu ingi Ng'wau ng'welu hangi ingi upanga.
64 Duk da haka akwai waɗansunku da ba su gaskata ba.” Gama Yesu ya sani tun farko, waɗanda ba su gaskata ba, da kuma wanda zai bashe shi.
Ikili akoli antu mu kati anyu ni shanga ahuiie.” ku nsoko uYesu ai ulingile puma u ng'wandyo uyo niiza shanga uhumile kuhuiila nu ng'wenso niiza ukumugumaniilya.
65 Ya ci gaba da cewa, “Shi ya sa na faɗa muku cewa ba mai iya zuwa wurina, sai dai Uba ya yardar masa.”
Aka atambuila, ingi ku nsoko iyi ai numutambuie kina kutili u muntu nuhumile kupembya kitalane kwaala winkii igwe nu Tata.”
66 Daga wannan lokaci da yawa daga cikin almajiransa suka ja da baya, suka daina bin sa.
Ze yakilaa aya i amanyisigwa akwe idu akasuka kinyuma hangi shanga akityata nu ng'wenso.
67 Sai Yesu ya tambayi Sha Biyun, “Ku ma za ku tafi ne?”
uYesu aka atambuila awo ni ikumi na abiili, “Itii nu nyenye malowaa kuhega?”
68 Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios g166)
uSimioni Petro akamusukiilya, “Mukulu kulongole kung'wa nyenyu ku iti uewe ukete makani a upanga nua kali na kali. (aiōnios g166)
69 Mun gaskata mun kuma san cewa kai ne Mai Tsarkin nan na Allah.”
hangi kahuuie nu kulinga kina uewe wi ng'welu nuang'wa Itunda.”
70 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ba ni na zaɓe ku Sha Biyu ba? Amma ɗayanku Iblis ne!”
uYesu akaaila, “Itii u nene shanga ai numuholanilye u nyenye, ni ung'wi anyu mulugu?
71 (Yana nufin Yahuda, ɗan Siman Iskariyot, wanda, ko da yake ɗaya ne cikin Sha Biyun, zai bashe shi daga baya.)
Itungili ai watulaa ukutambula kutula uYuda, ng'wana wang'wa Simioni Iskariote, ku nsoko ai watulaa ingi ng'wenso utuile ung'wi nua awo ikumi na abiili, niiza yuyo ukumugumaniilya uYesu.

< Yohanna 6 >