< Yohanna 6 >
1 Ɗan lokaci bayan wannan, sai Yesu ya ƙetare zuwa gaɓar mai nesa na Tekun Galili (wato, Tekun Tibariya),
Te phoeiah Jesuh tah Galilee Tiberias tuili rhalvangan la cet.
2 sai taro mai yawa na mutane suka bi shi domin sun ga abubuwan banmamakin da ya yi ga marasa lafiya.
Aka tlo rhoek soah a saii miknoek te a hmuh uh dongah amah te hlangping loh muep a vai.
3 Sa’an nan Yesu ya hau gefen dutse ya zauna tare da almajiransa.
Te dongah Jesuh te tlang la luei tih a hnukbang rhoek taengah pahoi ngol.
4 Bikin Ƙetarewan Yahudawa ya yi kusa.
Te vaengah Judah rhoek kah yoom khotue te om tom coeng.
5 Sa’ad da Yesu ya ɗaga kai ya ga taro mai yawa suna zuwa wajensa, sai ya ce wa Filibus, “Ina za mu sayi burodi saboda mutanen nan su ci?”
Jesuh loh a mik te a dai hatah a taengla hlangping muep ha lo te a hmuh. Te dongah Philip la, “He rhoek loh a caak uh ham buh te melam n'lai uh eh?” a ti nah.
6 Ya yi wannan tambayar don yă gwada shi ne kawai, gama ya riga ya san abin da zai yi.
Amah loh saii ham a cai te a ming dongah anih te noemcai ham ni a ti nah.
7 Sai Filibus ya amsa ya ce, “Kai, ko albashin wata takwas ba zai iya sayan isashen burodin da kowa zai ɗan samu kaɗan ba!”
Philip loh Jesuh te, “Denarii yahnih neh vaidam te a yool he poel boeih a doe uh amah amih ham rhoeh mahpawh,” a ti nah.
8 Sai wani daga cikin almajiransa Andarawus, ɗan’uwan Bitrus, ya yi magana,
A hnukbang rhoek khuikah pakhat Simon Peter kah a mana Andrew loh a taengah,
9 “Ga wani yaro da ƙananan burodin sha’ir guda biyar da ƙananan kifi biyu, amma me wannan zai yi wa yawan mutanen nan.”
“Nga lungnit neh cangtun vaidam hluem nga aka khueh tongpa ca tah om ta he, tedae he rhoek he heyet hamla balam lae a om?” a ti nah.
10 Yesu ya ce, “Ku sa mutanen su zauna.” Wurin kuwa akwai ciyawa da sosai, sai maza suka zazzauna, sun kai wajen dubu biyar.
Jesuh loh, “Hlang rhoek te ngol sak uh,” a ti nah. Tekah hmuen ah khopol muep a om dongah hlang hlangmi te thawngnga tluk ngol uh.
11 Sa’an nan Yesu ya ɗauki burodin, ya yi godiya, ya kuma rarraba wa waɗanda suke zaune gwargwadon abin da ya ishe su. Haka kuma ya yi da kifin.
Te dongah Jesuh loh vaidam te a loh tih a uem phoeiah aka vael rhoek taengah a tael. Te vanbangla nga te khaw a ngaih yet te a paek.
12 Sa’ad da duk suka ci suka ƙoshi, sai ya ce wa almajiransa, “Ku tattara gutsattsarin da suka rage. Kada kome yă lalace.”
A hah uh phoeiah a hnukbang rhoek te, “Aka coih a nueipil rhoek te coi uh, te daengah ni pakhat khaw a poci pawt eh?,” a ti nah.
13 Saboda haka suka tattara su suka kuma cika kwanduna goma sha biyu na gutsattsarin burodin sha’ir biyar nan da suka ragu bayan kowa ya ci.
Te dongah a caak uh phoeikah cangtun vaidam panga kah a coih a nueipil te a coi uh vaengah voh hlainit dongah a sang uh.
14 Bayan mutanen suka ga abin banmamakin da Yesu ya yi, sai suka fara cewa, “Lalle, wannan shi ne Annabin nan mai zuwa duniya.”
Miknoek a saii te hlang rhoek loh a hmuh tih, “Anih tah Diklai dongla aka pawk tonghma rhep ni,” a ti uh.
15 Da Yesu ya gane suna shirin su ɗauke shi ƙarfi da yaji su naɗa shi sarki, sai ya sāke komawa kan dutsen shi kaɗai.
Amah te tuuk tih manghai la khueh ham paan la a cai uh te Jesuh loh a ming. Te dongah amah bueng tlang la koep khoe uh.
16 Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara zuwa tafki,
Hlaem a pha vaengah tah a hnukbang rhoek te tuili la suntla uh.
17 inda suka shiga jirgin ruwa suka tasar wa haye tafkin zuwa Kafarnahum. A lokacin kuwa duhu ya yi, Yesu kuma bai riga ya zo wurinsu ba tukuna.
Lawng khuila kun uh tih tuili rhalvangan kah Kapernaum la cet uh. Te phoeiah a hmuep loh a kae coeng dae Jesuh tah amih taengah pawk hlan.
18 Iska mai ƙarfi kuwa tana bugowa, ruwaye kuma suka fara hauka.
Te vaengah khohli puei hli tih tuili te a haeng.
19 Bayan sun yi tuƙi wajen mil uku ko uku da rabi, sai suka ga Yesu ya kusato jirgin ruwan, yana takawa a kan ruwan; sai suka tsorata.
Phalong pakul panga neh sawmthum tluk a kaih uh vaengah Jesuh te tuili soah cet tih lawng taengla halo te a hmuh uh tih a rhih uh.
20 Amma ya ce musu, “Ni ne; kada ku ji tsoro.”
Tedae amih te, “Kai ni rhih uh boeh,” a ti nah.
21 Sa’an nan suka yarda suka karɓe shi a cikin jirgin ruwan, nan da nan kuwa jirgin ya kai gaɓar da za su.
Te vaengah ngaingaih uh tih amah te lawng khuila a doe uh. Te daengah a caeh thil uh kho te lawng loh tlek a pha.
22 Kashegari taron da suka tsaya a wancan ƙetaren tafkin suka lura cewa jirgin ruwa ɗaya ne yake a can dā ma, kuma sun lura cewa Yesu bai shiga ciki tare da almajiransa ba, gama sun tashi su kaɗai.
Tekah a vuen ah tuili rhalvangan kah hlangping aka pai loh lawng pakhat bueng pawt atah teah a tloe a om pawt khaw, lawng khuiah Jesuh loh a hnukbang rhoek a caeh puei kolla a hnukbang rhoek bueng a caeh uh te khaw a hmuh uh.
23 Sai ga waɗansu jiragen ruwa daga Tibariya suka iso kusa da wurin da mutanen suka ci burodi bayan Ubangiji ya yi godiya.
Tiberias lamkah lawng a tloe rhoek tah Boeipa loh vaidam te a uem tih a caak nah uh hmuen te vat a pha uh.
24 Da taron suka lura cewa Yesu da almajiransa ba sa can, sai suka shiga jiragen ruwa suka tafi Kafarnahum neman Yesu.
Jesuh neh a hnukbang rhoek a om pawt te hlangping loh a hmuh. Te dongah amih tah lawng khuila kun uh tih Jesuh toem ham Kapernaum la pawk uh.
25 Da suka same shi a wancan ƙetaren tafkin, sai suka tambaye shi suka ce, “Rabbi, yaushe ka kai nan?”
Amah tuili ah val a hmuh uh vaengah, “Rhabbi, me vaengah lae hela na om,” a ti nauh.
26 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, kuna nemana ne ba don kun ga abubuwan banmamaki ba, sai dai domin kun ci burodi kun ƙoshi.
Jesuh loh amih te a doo tih, “Nangmih te rhep rhep kan thui, miknoek na hmuh uh dongah pawt tih, vaidam te na caak uh tih na hah uh dongah ni kai nan toem uh.
27 Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har yă zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa.” (aiōnios )
Aka poci thai caak ham pawt tih dungyan hingnah la aka naeh caak ham mah saiiuh. Te tah Pa Pathen kah kutnoek a daeng tangtae hlang capa loh nangmih m'paek ni,” a ti nah. (aiōnios )
28 Sai suka tambaye shi suka ce, “Me za mu yi don mu aikata ayyukan da Allah yake so?”
Te dongah amah te, “Pathen kah khoboe te n'saii ham atah balae ka saii eh?,” a ti nauh.
29 Yesu ya amsa, “Aikin Allah shi ne, a gaskata da wanda ya aiko.”
Jesuh loh amih te a doo tih, “A tueih hlang na tangnah uh te Pathen kah khoboe ni he,” a ti nah.
30 Sai suka tambaye shi, “Wace abin banmamaki ce za ka yi don mu gani mu kuwa gaskata ka? Me za ka yi?
Te dongah amah te, “Te koinih miknoek balae na saii? Ka hmuh uh daengah ni nang kan tangnah uh van eh. Balae na saii eh?
31 Kakannin-kakanninmu sun ci Manna a hamada; kamar yadda yake a rubuce, ‘Ya ba su burodi daga sama su ci.’”
A pa rhoek loh khosoek ah manna te a caak uh. Amih kah caak ham te vaan lamkah vaidam a paek te a daek tangtae om van,” a ti nauh.
32 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba Musa ne ya ba ku burodi daga sama ba, sai dai Ubana ne yake ba ku burodi na gaskiya daga sama.
Te dongah Jesuh loh amih te, “Nangmih te rhep, rhep kan thui, Moses loh vaan lamkah vaidam te nangmih m'paek moenih, tedae a Pa loh vaan lamkah oltak vaidam te nangmih m'paek.
33 Gama burodin Allah shi ne wanda yake saukowa daga sama, yana kuma ba wa duniya rai.”
Pathen kah vaidam tah vaan lamkah aka rhum la om tih Diklai ah hingnah a paek,” a ti nah.
34 Sai suka ce, “Ranka yă daɗe, daga yanzu ka dinga ba mu wannan burodi.”
Te dongah amah te, “Boeipa, tekah vaidam te kaimih vawp vawp m'pae,” a ti nauh.
35 Sa’an nan Yesu ya furta cewa, “Ni ne burodin rai. Wanda ya zo wurina ba zai taɓa jin yunwa ba, wanda kuma ya gaskata da ni ba zai taɓa jin ƙishirwa ba.
Jesuh loh amih te, “Kai tah hingnah vaidam ni, kai taengah aka pawk tah a bungpong tlaih pawt vetih kai aka tangnah tah tui koep hal tlaih mahpawh.
36 Amma kamar yadda na faɗa muku, kun gan ni duk da haka ba ku gaskata ba.
Tedae nangmih loh kai nan hmuh uh lalah nan tangnah uh moenih ka ti.
37 Duk waɗanda Uba ya ba ni za su zo wurina, kuma duk wanda ya zo wurina ba zan kore shi ba ko kaɗan.
Pa loh kai m'paek boeih te tah kamah taengla ha pawk vetih, kai taengah aka pawk te tah phawn ka haek tlaih mahpawh.
38 Gama na sauko daga sama ba don in cika nufin kaina ba sai dai don in cika nufin shi wanda ya aiko ni.
Vaan lamkah ka suntlak he kamah kongaih saii ham pawt tih kai aka tueih kah kongaih te saii ham ni.
39 Nufin wanda ya aiko ni kuwa shi ne, kada in yar da ko ɗaya daga cikin duk waɗanda ya ba ni, sai dai in tashe su a rana ta ƙarshe.
He tah kai aka tueih kah kongaih ni. Te daengah ni kamah m'paek boeih te ka hlong pawt eh. Tedae a hnukkhueng khohnin ah te te ka thoh ni.
40 Gama nufin Ubana shi ne, duk wanda yake duban Ɗan, ya kuma gaskata shi zai sami rai madawwami, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.” (aiōnios )
He tah a pa kah kongaih ni. Te daengah ni capa aka hmu tih amah te aka tangnah boeih loh dungyan hingnah a dang eh. (aiōnios )
41 Da jin haka, Yahudawa suka fara gunaguni a kansa, domin ya ce, “Ni ne burodin da ya sauka daga sama.”
Kai tah vaan lamkah aka suntla vaidam ni,” a ti dongah amah taengah Judah rhoek loh a kohuet pauh.
42 Suka ce, “Kai, wannan ba Yesu ba ne, ɗan Yusuf, wanda mahaifinsa da mahaifiyarsa duk mun san su? Yaya yanzu zai ce, ‘Na sauko daga sama?’”
Te dongah, “Anih he Joseph capa Jesuh moenih a? “A manu neh a napa te khaw mamih loh m'ming uh. Metlam lae, 'Vaan lamkah ka rhum, ' a ti he?” a ti uh.
43 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ku daina gunaguni a junanku.
Jesuh loh amih te a doo tih, “Khat neh khat kohuet uh boeh.
44 Ba mai iya zuwa wurina, sai dai in Uban da ya aiko ni ya jawo shi, ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe.
Kai aka tueih pa loh anih te a doek pawt atah kai taengah ha pawk thai moenih. Anih te kai loh a hnukkhueng khohnin ah ka thoh ni.
45 A rubuce yake a cikin Annabawa cewa, ‘Allah zai koyar da dukansu.’Duk wanda ya saurari Uba, ya kuma koyi daga wurinsa, zai zo wurina.
Tonghma cabu dongah a daek te om coeng tih Pathen kah a thuituen la boeih om uh ni. Pa taengkah a yaak tih aka cang boeih tah kai taengla ha pawk.
46 Ba wanda ya taɓa ganin Uban, sai shi wanda ya zo daga Allah; shi ne kaɗai ya taɓa ganin Uban.
Pathen taengah aka om pawt atah pakhat long khaw pa te a hmuh moenih. Amah long tah pa te a hmuh coeng.
47 Gaskiya nake gaya muku, wanda ya gaskata yana da rai madawwami. (aiōnios )
Nangmih taengah rhep rhep ka thui, aka tangnah loh dungyan hingnah a khueh. (aiōnios )
49 Kakannin-kakanninku sun ci Manna a hamada, duk da haka suka mutu.
Na pa rhoek loh khosoek ah manna a caak uh tih duek uh.
50 Amma ga burodin da ya sauko daga sama, wanda mutum zai iya ci, ba zai kuma mutu ba.
He tah vaan lamkah aka suntla vaidam la a om dongah aka ca tah duek van pawh.
51 Ni ne burodin rai mai saukowa daga sama. Duk wanda ya ci wannan burodi, zai rayu har abada. Wannan burodin shi ne jikina, da zan bayar don duniya ta sami rai.” (aiōn )
Kai tah vaan lamkah aka suntla tih aka hing vaidam ni. Khat khat long ni he kah vaidam he a caak atah yoeyah la hing ni. Kai tah Diklai hingnah la aka om ka pumsa ni vaidam la kam paek eh?,” a ti nah. (aiōn )
52 Sai Yahudawa suka fara gardama mai tsanani a junansu suna cewa, “Yaya wannan mutum zai ba mu naman jikinsa mu ci?”
Te dongah Judah rhoek tah amamih hnuei uh thae tih, “Anih loh a saa te caak ham mamih m'paek thai aya?,” a ti uh.
53 Sai Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, sai kun ci naman jikin Ɗan Mutum kuka kuma sha jininsa, ba za ku kasance da rai a cikinku ba.
Te dongah Jesuh loh amih te, “Nangmih te rhep, rhep kan thui, hlang capa kah a saa te na ca uh pawt tih a thii te na ok uh pawt atah, namamih khuiah hingnah na khueh uh moenih.
54 Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana da rai madawwami. Ni kuwa zan tashe shi a rana ta ƙarshe. (aiōnios )
Ka saa aka ca tih ka thii aka o tah dungyan hingnah a khueh. A hnukkhueng khohnin ah anih te kai loh ka thoh ni. (aiōnios )
55 Gama naman jikina abinci ne na gaskiya jinina kuma abin sha ne na gaskiya.
Ka saa tah caak tang la om tih ka thii tah ok koi tang la om.
56 Duk wanda ya ci naman jikina ya kuma sha jinina, yana cikina, ni kuma ina cikinsa.
Ka saa aka ca neh ka thii aka o tah ka khuiah te naeh tih kai khaw anih khuiah ka naeh.
57 Kamar dai yadda Uba mai rai ya aiko ni, ina kuma rayuwa ta saboda shi, haka ma wanda yake ni ne abincinsa zai rayu saboda ni.
Aka hing a pa loh kai n'tueih tih a pa rhangneh kai ka hing bangla ka saa aka ca tah kai rhangneh hing van ni.
58 Wannan shi ne burodin da ya sauko daga sama. Kakannin-kakanninku sun ci Manna suka kuma mutu, amma duk wanda yake cin wannan burodi zai rayu har abada.” (aiōn )
He tah vaan lamkah aka suntla vaidam ni. Na pa rhoek loh a caak uh tih a duek uh bang moenih. Tekah vaidam aka ca tah yoeyah la hing ni,” a ti nah. (aiōn )
59 Ya faɗi wannan ne lokacin da yake koyarwa a cikin majami’a a Kafarnahum.
He rhoek he Kapernaum kah tunim ah a thuituen vaengah a thui.
60 Da jin haka, da yawa daga cikin almajiransa suka ce, “Wannan koyarwa tana da wuya. Wa zai iya yarda da ita?”
A hnukbang rhoek loh muep a yaak uh vaengah, “Hekah olka he kaelkhak la om, u long a yakming thai eh?” a ti uh.
61 Da yake ya san almajiransa suna gunaguni game da wannan, sai Yesu ya ce musu, “Wannan ya ɓata muku rai ne?
He kawngah a hnukbang rhoek a kohuet uh te Jesuh amah loh a ming dongah amih te, “He loh nangmih n'khah a?
62 Me za ku ce ke nan, in kuka gan Ɗan Mutum yana hawa zuwa inda yake dā!
Hlang capa te lamhma kah a om nah la a luei te na hmu uh koinih ta?
63 Ruhu ne yake ba da rai; jikin kam, ba ya amfana kome. Kalmomin da na faɗa muku, Ruhu ne, da kuma rai.
Mueihla tah aka hing sak la om tih, pumsa tah a hong lam pataeng a hoeikhang sak moenih. Nangmih taeng ah ka thui olka rhoek te Mueihla la om tih hingnah la om.
64 Duk da haka akwai waɗansunku da ba su gaskata ba.” Gama Yesu ya sani tun farko, waɗanda ba su gaskata ba, da kuma wanda zai bashe shi.
Tedae nangmih khuiah aka om pakhat loh a tangnah moenih,” a ti nah. Te tah aka tangnah pawt la om tih te tah amah aka voei la a om khaw a tongnah lamlong ni Jesuh loh a ming.
65 Ya ci gaba da cewa, “Shi ya sa na faɗa muku cewa ba mai iya zuwa wurina, sai dai Uba ya yardar masa.”
Te phoeiah, “A pa lamloh a taengah paek la a om pawt atah kai taengla ha pawk thai pawt te nangmih taengah kan thui he,” a ti nah.
66 Daga wannan lokaci da yawa daga cikin almajiransa suka ja da baya, suka daina bin sa.
Te lamkah tah a hnukbang rhoek te a hnuk la muep nong uh tih a taengah pongpa uh pawh.
67 Sai Yesu ya tambayi Sha Biyun, “Ku ma za ku tafi ne?”
Te dongah Jesuh loh hlainit rhoek te, “Nangmih khaw caeh na ngaih uh pawt nim?,” a ti nah.
68 Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami. (aiōnios )
Amah te Simon Peter loh, “Boeipa, u taengah nim ka caeh uh eh? (aiōnios )
69 Mun gaskata mun kuma san cewa kai ne Mai Tsarkin nan na Allah.”
Kumhal hingnah ol na khueh te ka tangnah uh dongah nang tah Pathen kah hlangcim ni tila ka ming uh,” a ti nah.
70 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ba ni na zaɓe ku Sha Biyu ba? Amma ɗayanku Iblis ne!”
Jesuh loh amih te, “Kai loh nangmih hlainit te kan tuek moenih a? Tedae nangmih khuiah rhaithae pakhat om,” a ti nah.
71 (Yana nufin Yahuda, ɗan Siman Iskariyot, wanda, ko da yake ɗaya ne cikin Sha Biyun, zai bashe shi daga baya.)
Simon capa Judas Iskariot ni a thui. Hlainit khuiah anih pakhat loh Jesuh te voeih hamla cai.