< Yohanna 3 >

1 Akwai wani Bafarisiye mai suna Nikodimus, wani ɗan majalisar Yahudawa.
Kwe alyale um'baha jumonga ughwa Vayahudi, ughwa mukipugha kya Vafalisayi, akatambulwagha Nikodemo.
2 Ya zo wurin Yesu da dad dare ya ce, “Rabbi, mun sani kai malami ne daga Allah. Gama ba wanda zai iya yin waɗannan abubuwan banmamaki da kake yi in Allah ba ya tare da shi.”
Umuunhu ujuo alyalutile pakilo kwa Yesu akam'buula akati, “Ghwe m'balanisi, tukagwile kuuti uli m'bulanisi juno asung'hilue nu Nguluve, ulwakuva nakwale umuunhu juno ndepoonu ihufia ifivalilo ifi fino ghuvomba, nave uNguluve naali palikimo nu mwene.”
3 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an sāke haihuwarsa.”
UYesu akamwamula akati, “Kyang'haani nikukuvuula, nakwale umuunhu juno ndepoonu ikwingila mu vutwa vwa Nguluve, naaholilue ulwa vuvili.”
4 Nikodimus ya yi tambaya ya ce, “Yaya za a haifi mutum sa’ad da ya tsufa? Tabbatacce ba zai sāke koma sau na biyu a cikin mahaifiyarsa don a haife shi kuma ba!”
UNikodemo akamposia uYesu akati, “Umuunhu ung'oyo iholua ndaani? Ndepoonu ikwingila mulileme lya ng'ina neke aholue ulwa vuvili?”
5 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an haife shi ta wurin ruwa da kuma Ruhu.
UYesu akamwamula akati, “Kyang'haani nikukuvuula, nakwale umuunhu juno ndepoonu ikwingila mu Vutwa vwa Nguluve, nave naaholilue na malenga nu mhepo ghwa Nguluve.
6 Jiki yakan haifi jiki, amma Ruhu yana haifi ruhu.
Umuunhu iholua kim'bili na vapaafi, neke juno iholua nu mhepo ghwa Nguluve ali nu vwumi kusila kusila.
7 Kada ka yi mamaki da na ce, ‘Dole ne a sāke haifarku.’
Nungadeghaghe ulwakuva nikuvulile kuuti, 'lulondua kuholua ulwa vuvili.'
8 Iska takan hura zuwa inda take so. Kai kakan ji motsinta, sai dai ba ka iya sanin inda take fitowa ko kuwa inda za ta. Haka yake ga duk wanda aka haifa ta wurin Ruhu.”
Imhepo jigugula kulungama kuno jilonda, ghupulika pano jigugula, neke nungakagule kuno jihuma na kuno jiluta. Fye lulivuo nakwa muunhu juno aholilue nu mhepo ghwa Nguluve.
9 Nikodimus ya yi tambaya ya ce, “Yaya wannan zai yiwu?”
UNikodemu akamposia akati, “Umuunhu iholua ndaani nu mhepo?”
10 Yesu ya ce, “Kai ma da kake malami na Isra’ila, ba ka fahimci waɗannan abubuwa ba?
UYesu akamwamula akati, “Uve uli m'bulanisi ghwa Vaisilaeli, lwa ndaani nusikagwile isi?
11 Gaskiya nake faɗa maka, muna magana a kan abin da muka sani, muka kuma shaida abin da muka gani ne, amma har yanzu kun ƙi ku karɓi shaidarmu.
Kyang'haani nikuvavuula, usue tujova sino tusikagwile, kange tukwoleka sino tusivwene, neke umue namukwupila uvwolesi vwitu.
12 Na yi muku magana a kan abubuwan duniya amma ba ku gaskata ba; to, yaya za ku gaskata in na yi magana a kan abubuwan sama?
Nave namukwitika pano nikuvavuula isa mu iisi muno, pe kyande mukwitika ndaani pano nikuvavuula isa kukyanya?
13 Ba wanda ya taɓa hawa zuwa sama sai wanda ya sauka daga sama, wato, Ɗan Mutum.
Ulwakuva nakwale umuunhu juno aghelile kutogha kukyanya, looli une ne, Mwana ghwa Adamu ne juno nisile kuhuma kukyanya.
14 Kamar dai yadda Musa ya ɗaga maciji a hamada, haka dole ne a ɗaga Ɗan Mutum,
Ndavule uMose pano alyatosisie munkyanya ikihwani kya njoka, fye enendiiki umwana ghwa Adamu ilondua kutosivvua,
15 don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
kuuti avaanhu vooni vano vikumwitika vaave nu vwumi uvwa kuvusila kusila. (aiōnios g166)
16 Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
UNguluve avaghanile fijo avanu va muiisi muno, fye nambe akantavula umwanaake juno ali jumo mwene kuuti umuunhu ghweni juno ikumwitika aleke pisova looli aave nu vwumi uvwa kuvusila kusila. (aiōnios g166)
17 Gama Allah bai aiki Ɗansa duniya don yă yi wa duniya hukunci ba, sai dai domin yă ceci duniya ta wurinsa.
Ulwakuva uNguluve naalyansung'hile umwanake mu iisi kukuvahigha avaanhu, ulwene alyansung'hile kukuvapoka.
18 Duk wanda ya gaskata da shi ba za a yi masa hukunci ba, amma duk wanda bai gaskata ba an riga an yi masa hukunci domin bai gaskata da sunan wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗan Allah ba.
Juno ikumwitika umwene, naihighua, Juno naikumwitika ahighilue ulwakuva naikumwitika umwana ghwa Nguluve juno ali jumo mwene.
19 Hukuncin shi ne, Haske ya zo cikin duniya, amma mutane suka so duhu a maimakon haske domin ayyukansu mugaye ne.
Uvuhighi uvuo vwe uvu, ulumuli lwisile mu iisi muno, neke avaanu vajighanile ing'hiisi kukila ulumuli, ulwakuva imbombo saave mbiivi.
20 Duk mai aikata mugunta yana ƙin haske, ba zai kuwa zo cikin haske ba don yana tsoro kada ayyukansa su tonu.
Umuunhu ghweni juno imbombo saake mbiivi, ikulukalalila ulumuli, naikwisa ku lumuli ulwakuva nailonda imbombo saake imbivi sivoneke pa vuvalafu.
21 Amma duk mai rayuwa bisa ga gaskiya yakan zo cikin haske, domin a gani a sarari cewa ayyukan da ya yi an yi su ne ta wurin Allah.
Looli umuunhu juno ivomba isa kyang'haani, ikwisa ku lumuli, kuuti imbombo saake sivoneke sivombilue mu ngufu sa Nguluve.
22 Bayan wannan, Yesu da almajiransa suka tafi ƙauyukan Yahudiya, inda ya ɗan jima da su, ya kuma yi baftisma.
Pambele uYesu na vavulanisiva vaake vakaluta kukighavo ikya Yudea. Ukuo akikala ifighono ndafilingi palikimo na veene, akava ikwofugha avaanhu.
23 To, Yohanna ma yana yin baftisma a Ainon kusa da Salim, saboda akwai ruwa da yawa a can, mutane kuwa suka yi ta zuwa don a yi musu baftisma.
Unsiki ughuo ghwope uYohana umwofughi alyale ikwafugha kukikaaja ikya Ainea piipi ni likaaja ilya Salim ulwakuva ukuo kwe ghalyale amalenga minga, avaanhu vakalutagha kwa mwene kuuti avofughe,
24 (Wannan kuwa kafin a sa Yohanna a kurkuku.)
unsiki ughuo uYohana alyakyale kudindilua mu ndiinde.
25 Sai gardama ta tashi tsakanin waɗansu almajiran Yohanna da wani mutumin Yahuda a kan zancen al’adar tsarkakewa.
Ikighono kimonga avavulanisivua vamonga va Yohana valyale vikaning'hana nu Muyahudi jumonga vwimila ulwiho ulwa kuvalasia.
26 Sai suka zo wurin Yohanna suka ce masa, “Rabbi, wancan mutumin da yake tare da kai a ƙetaren Urdun, wannan da ka ba da shaida a kansa sosai nan, yana baftisma, kuma kowa yana zuwa wurinsa.”
Pe vakaluta kwa Yohana vakambuula vakati, Ghwe mbulanisi, umuunhu jula juno aava nuuve imwambo ija kikogha kya Yorodani, juno ghwolekagha imhola saake, lino ghwope ikwofugha avaanhu, kange avaanhu vinga viluta kwa mwene.”
27 Ga wannan zancen Yohanna ya amsa ya ce, “Mutum yakan karɓi kawai abin da aka ba shi ne daga sama.
UYohana akavamula akati umuunhu naangave ni kimonga nave uNguluve naampeliile.
28 Ku kanku za ku shaida cewa na ce, ‘Ba ni ne Kiristi ba, sai dai an aiko ni ne in sha gabansa.’
Umue mwemue muli volesi vango mu isio sino nikajovile kuuti, 'Une naneene Kilisite', ulwene uNguluve asunghile une kuuti nimulongelele uKilisite.'
29 Ango ne mai amarya. Abokin da yake masa hidima yakan jira ya kuma saurara masa, yakan kuma cika da farin ciki sa’ad da ya ji muryar ango. Wannan farin cikin kuwa nawa ne, ya kuma cika a yanzu.
Umhinja juno itolua muunhu ghwa ntola n'dala. Une ne juno nili ndavule ummanyaani ghwa ntola n'dala nimile palubale pa ntola n'dala, nihovokapano nipulika ilisio lyake. Kyang'haani nihovwike fiijo.
30 Dole ne yă yi ta ƙaruwa, ni kuma in yi ta raguwa.
Luoghiile umwene ave mbaha fiijo, une niive ndebe fiijo.
31 “Wannan da ya zo daga sama ya fi kowa; wannan da ya zo daga ƙasa na ƙasa ne, yana kuma magana kamar wanda ya zo daga ƙasa ne. Wannan da ya zo daga sama ya fi kowa.
Umwene juno ihuma kukyanya mbaha kukila avaanhu vooni. Juno ihuma mu iisi, ghwa mu iisi ijova isa mu iisi. Neke juno ahumile kukyanya m'baha kukila avaanhu vooni.
32 Yana ba da shaidar abin da ya gani da kuma ya ji, duk da haka ba wanda ya yarda da shaidarsa.
Sino asivwene na kupulika se sino ikwoleka, neke nakwale umuunhu juno ikwupila juno ikwupila uvwolesi vwake.
33 Mutumin da ya yarda da ita ya tabbatar da cewa Allah mai gaskiya ne.
Umuunhu juno ikwupila uvwolesi vwake, ihufia kuuti sino ijova uNguluve sa kyang'haani.
34 Gama wannan da Allah ya aiko yakan faɗi kalmomin Allah ne, gama Allah yana ba da Ruhu babu iyaka.
Ulwakuva juno asung'hilue nu Nguluve ijova amasio gha Nguluve. Ulwakuva uNguluve ampeliile ingufu sooni isa mhepo umwimike.
35 Uban yana ƙaunar Ɗan ya kuma danƙa kome a hannuwansa.
UNguluve uNhaata amughanile umwanaake, kange avikile fyoni mu mavoko ghaake.
36 Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Umuunhu juno ikumwitika umwana ghwa Nguluve, ali nu vwumi uvwa kuvusila kuvusila kusila, neke umuunhu juno naikumwitika, naali nu vwumi uvuo ulwene ali mu vuhighi vwa Nguluve. (aiōnios g166)

< Yohanna 3 >