< Yohanna 3 >

1 Akwai wani Bafarisiye mai suna Nikodimus, wani ɗan majalisar Yahudawa.
Pharisee khan majote ekjon Yehudi cholawta thakise, jun laga naam Nicodemus asele.
2 Ya zo wurin Yesu da dad dare ya ce, “Rabbi, mun sani kai malami ne daga Allah. Gama ba wanda zai iya yin waɗannan abubuwan banmamaki da kake yi in Allah ba ya tare da shi.”
Tai rati te Jisu logote ahi Taike hudi kene koise, “Rabbi amikhan jane Apuni Isor pora aha ekjon hikhok ase, kelemane Isor Tai logote nathakile kunbi Apuni pora chihna dikhai diya khan koribo na paribo.”
3 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an sāke haihuwarsa.”
Jisu taike jowab di koise, “Moi hosa pora tumikhan ke koi ase, jodi kun bhi notun jonom noloile, Tai Isor laga rajyo dikhi napabo.”
4 Nikodimus ya yi tambaya ya ce, “Yaya za a haifi mutum sa’ad da ya tsufa? Tabbatacce ba zai sāke koma sau na biyu a cikin mahaifiyarsa don a haife shi kuma ba!”
Nicodemus Taike koise, “Ekjon manu, bura huwa pichete aru kineka jonom lobo paribo? Tai kineka nijor ama pet te dusra bar ghusi kene jonom lobo?”
5 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an haife shi ta wurin ruwa da kuma Ruhu.
Jisu jowab dise, “Moi hosa pora tumikhan ke koi ase, jitia tak ekjon pani aru Atma pora jonom nolobo, tai Isor rajyote ghusi bona paribo.
6 Jiki yakan haifi jiki, amma Ruhu yana haifi ruhu.
Jun mangso pora jonom hoise, etu mangso ase, aru jun Atma pora jonom hoise etu Atma ase.
7 Kada ka yi mamaki da na ce, ‘Dole ne a sāke haifarku.’
Moi ‘tumikhan notun jonom lobo lage’ kowa karone asurit nohobi.
8 Iska takan hura zuwa inda take so. Kai kakan ji motsinta, sai dai ba ka iya sanin inda take fitowa ko kuwa inda za ta. Haka yake ga duk wanda aka haifa ta wurin Ruhu.”
Hawa jun phale jabole mon ase, ta te jai thake, aru tumi etu awaj huni thake, kintu etu kot pora ahise aru kot phale jabole ase etu najane, etu karone jun Atma pora jonom hoise, tineka he ase.”
9 Nikodimus ya yi tambaya ya ce, “Yaya wannan zai yiwu?”
Nicodemus jowab dikena Taike koise, “Etu kineka hobo paribo?”
10 Yesu ya ce, “Kai ma da kake malami na Isra’ila, ba ka fahimci waɗannan abubuwa ba?
Jisu taike jowab dise, “Tumi Yehudi laga hikhok hoi kene bhi etu kotha bujhi bo napare?
11 Gaskiya nake faɗa maka, muna magana a kan abin da muka sani, muka kuma shaida abin da muka gani ne, amma har yanzu kun ƙi ku karɓi shaidarmu.
Moi tumike hosa kobo, Amikhan ki jane etu he koi, aru ki dikhise etu gawahi diye, kintu tumikhan Ami laga gawahi lobo napare.
12 Na yi muku magana a kan abubuwan duniya amma ba ku gaskata ba; to, yaya za ku gaskata in na yi magana a kan abubuwan sama?
Jitia Moi tumikhan ke duniya laga kotha koise, aru tumikhan biswas kora nai, jodi Moi sorgo laga kotha koile tumikhan biswas koribo?
13 Ba wanda ya taɓa hawa zuwa sama sai wanda ya sauka daga sama, wato, Ɗan Mutum.
Aru kun bhi sorgote juwa nai, ekla Jun he sorgo pora ahise- Manu laga Putro.
14 Kamar dai yadda Musa ya ɗaga maciji a hamada, haka dole ne a ɗaga Ɗan Mutum,
Aru jineka Moses pora jongol te saph ke upor uthai dise, tineka Manu laga Putro ke bhi uporte uthabo lagibo.
15 don duk mai gaskata da shi ya sami rai madawwami.” (aiōnios g166)
Etu nimite jun Taike biswas koribo, nost nohobo kintu anonto jibon pabo. (aiōnios g166)
16 Gama Allah ya ƙaunaci duniya sosai har ya ba da wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi kada yă hallaka sai dai yă sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Kelemane Isor duniya ke eneka morom korise, Tai nijor laga ekjon he thaka Putro ke di dise, tinehoile jun Taike biswas koribo, khotom nahobo, kintu anondo jibon pabo. (aiōnios g166)
17 Gama Allah bai aiki Ɗansa duniya don yă yi wa duniya hukunci ba, sai dai domin yă ceci duniya ta wurinsa.
Kelemane Isor duniya ke khotom kori bole nijor Putro ke patha nohoi, kintu etu karone ase, Tai karone he duniya bachibole.
18 Duk wanda ya gaskata da shi ba za a yi masa hukunci ba, amma duk wanda bai gaskata ba an riga an yi masa hukunci domin bai gaskata da sunan wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaicin Ɗan Allah ba.
Jun Taike biswas koribo taike eku golti nadibo, kintu jun Taike biswas nakoribo, etu ke golti kori dibo, kelemane Tai Isor laga ekjon thaka Putro laga naam te biswas nakora hoise.
19 Hukuncin shi ne, Haske ya zo cikin duniya, amma mutane suka so duhu a maimakon haske domin ayyukansu mugaye ne.
Aru golti karone bisar to etu ase, puhor to duniya te ahise, kintu manu to puhor pora bhi andhera ke bisi morom kore, kelemane taikhan laga kaam biya ase.
20 Duk mai aikata mugunta yana ƙin haske, ba zai kuwa zo cikin haske ba don yana tsoro kada ayyukansa su tonu.
Jun biya kaam kore, tai puhor ke ghin kore, aru puhor usorte na ahe, tai ki kaam korise etu ke khuli dikhi najabo nimite.
21 Amma duk mai rayuwa bisa ga gaskiya yakan zo cikin haske, domin a gani a sarari cewa ayyukan da ya yi an yi su ne ta wurin Allah.
Kintu jun hosa te thake, taikhan to Isor laga itcha pora he kori ase koi kene dikhai dibo karone puhor usorte ahe.”
22 Bayan wannan, Yesu da almajiransa suka tafi ƙauyukan Yahudiya, inda ya ɗan jima da su, ya kuma yi baftisma.
Etu pichete Jisu aru Tai chela aru Judea desh te jai jaise, aru Tai ta te taikhan logote thaki kene baptizma di thakise.
23 To, Yohanna ma yana yin baftisma a Ainon kusa da Salim, saboda akwai ruwa da yawa a can, mutane kuwa suka yi ta zuwa don a yi musu baftisma.
Aru John bhi Salim usor Aenon te baptizma di thakise, kelemane ta te bisi pani thaka karone, aru taikhan ahi baptizma loi thakise.
24 (Wannan kuwa kafin a sa Yohanna a kurkuku.)
Aru etu somoi tak te John ke bondhi ghor te loi janai.
25 Sai gardama ta tashi tsakanin waɗansu almajiran Yohanna da wani mutumin Yahuda a kan zancen al’adar tsarkakewa.
Ta te John laga chela khan Yehudi manu ekjon logote Yehudi khan sapha kora niyom laga kotha nimite mon namili kene thakise.
26 Sai suka zo wurin Yohanna suka ce masa, “Rabbi, wancan mutumin da yake tare da kai a ƙetaren Urdun, wannan da ka ba da shaida a kansa sosai nan, yana baftisma, kuma kowa yana zuwa wurinsa.”
Aru taikhan John logote ahi taike koise, “Rabbi, jun Jordan nodi paar te apuni logote thakise, jun nimite apuni kotha koi dise, sabi, etu manu baptizma di thakise, aru sob Tai logote ahijai ase.”
27 Ga wannan zancen Yohanna ya amsa ya ce, “Mutum yakan karɓi kawai abin da aka ba shi ne daga sama.
John jowab dise aru koise, “Sorgo pora manu ke nadile, tai ekubi napabo.
28 Ku kanku za ku shaida cewa na ce, ‘Ba ni ne Kiristi ba, sai dai an aiko ni ne in sha gabansa.’
Apuni khan nijor ami laga gawahi dibo pare kele koile moi age te pora he koi dise, ‘Moi Khrista nohoi’ kintu ‘Tai laga age te pathai diya he ase.’
29 Ango ne mai amarya. Abokin da yake masa hidima yakan jira ya kuma saurara masa, yakan kuma cika da farin ciki sa’ad da ya ji muryar ango. Wannan farin cikin kuwa nawa ne, ya kuma cika a yanzu.
Jun logote shadi kora maiki ase tai he shadi kora mota ase. Aru shadi kora mota laga sathi khan pora tai usorte khara koribo aru tai laga awaj huni kene bisi khushi pabo, etu nisena ami laga khushi bhi etu pora pura hobo.
30 Dole ne yă yi ta ƙaruwa, ni kuma in yi ta raguwa.
Jisu he dangor hoi jabo lage, kintu moi komti hoi jabo lage.
31 “Wannan da ya zo daga sama ya fi kowa; wannan da ya zo daga ƙasa na ƙasa ne, yana kuma magana kamar wanda ya zo daga ƙasa ne. Wannan da ya zo daga sama ya fi kowa.
Jun upor pora ahise, etu he sob laga upor ase. Jun prithibi pora ahise etu prithibi laga ase, aru prithibi laga kotha koi thake. Jun sorgo pora ase, tai he sob laga upor ase.
32 Yana ba da shaidar abin da ya gani da kuma ya ji, duk da haka ba wanda ya yarda da shaidarsa.
Aru Tai ki dikhise aru hunise etu laga gawahi dise, kintu kunbi Tai laga gawahi ke grohon kora nai.
33 Mutumin da ya yarda da ita ya tabbatar da cewa Allah mai gaskiya ne.
Jun Tai koi thaka grohon kori loi, etu manu to Isor hosa ase koi kene jani loise.
34 Gama wannan da Allah ya aiko yakan faɗi kalmomin Allah ne, gama Allah yana ba da Ruhu babu iyaka.
Kelemane kunke Isor pathai, tai he Isor laga kotha khan koi diye. Kelemane Tai Atma ke napikena nadiye.
35 Uban yana ƙaunar Ɗan ya kuma danƙa kome a hannuwansa.
Baba pora Putro ke morom kore, aru sob bostu Tai hathte di dise.
36 Duk wanda ya gaskata da Ɗan yana da rai madawwami, amma duk wanda ya ƙi Ɗan ba zai sami rai ba, gama fushin Allah yana nan a bisansa.” (aiōnios g166)
Jun Putro ke biswas korise anondo jibon tai laga hoise, kintu jun Putro ke biswas nakore, tai to jibon nadikhibo, kintu Isor laga khong tai uporte thaki jabo.” (aiōnios g166)

< Yohanna 3 >