< Yohanna 21 >
1 Daga baya Yesu ya sāke bayyana kansa ga almajiransa, a bakin Tekun Tibariya. Ga yadda ya faru.
Etu huwa pichete, arubi Jisu Tai nijor chela khan ke dikhai dise Tiberias nodi kinar te. Tai eneka taikhan ke dikhai dise:
2 Siman Bitrus, Toma (wanda ake kira Didaimus), Natanayel daga Kana ta Galili,’ya’yan Zebedi maza, da kuma waɗansu almajirai guda biyu suna tare.
-Simon Peter aru Didymus kowa Thomas, aru Galilee jaga laga Cana town pora Nathaniel aru Zebedee laga duijon chokra aru Tai chela khan kunba eke logote asele.
3 Sai Siman Bitrus ya ce musu, “Za ni kamun kifi,” suka ce, “Za mu tafi tare da kai.” Saboda haka suka fita suka shiga jirgin ruwa, amma a daren nan ba su kama kome ba.
Simon Peter taikhan ke koise, “Moi maas dhori bole jai ase.” Taikhan koise, “Amikhan bhi apuni logote jabo.” Titia taikhan joldi jai kene ekta naw te bohi jaise, kintu etu rati taikhan eku bhi pa-a nai.
4 Da sassafe, sai ga Yesu tsaye a gaci, amma almajiran ba su gane cewa Yesu ne ba.
Jitia phojur hoise, Jisu nodi kinar te khara thakise, hoilebi chela khan etu Jisu ase koi kene jana nai.
5 Sai ya ce musu, “Abokai, kuna da kifi kuwa?” Suka amsa suka ce, “A’a.”
Karone Jisu taikhan ke koise, “Jawan khan, khabole kiba ase?” Taikhan Taike koise, “Nai.”
6 Ya ce musu, “Ku jefa abin kamun kifinku dama da jirgin ruwan, za ku samu.” Da suka yi haka, sai suka kāsa jawo abin kamun kifin saboda yawan kifi.
Titia Tai taikhan ke koise, “Naw laga dyna phale tumikhan jal hali dibi, titia tumikhan kiba pabo.” Titia taikhan jal hali dise, aru maas bisi dhori luwa karone tanibo para nai.
7 Sai almajirin da Yesu yake ƙauna ya ce wa Bitrus, “Ai, Ubangiji ne!” Nan da nan da Siman Bitrus ya ji ya ce, “Ai, Ubangiji ne,” sai ya yafa mayafinsa (don dā ma ya tuɓe shi), ya fāɗa cikin ruwan.
Titia juntu chela ke Jisu morom kore, tai pora Peter ke koise, “Etu Probhu ase.” Jitia Simon Peter etu kotha hunise, tai laga bahar kapra pindhi loise- kelemane tai kapra nalagai kene thakise- aru samundar te jap marise.
8 Sauran almajiran kuwa suka bi shi cikin jirgin ruwan, janye da abin kamun kifin cike da kifi, don ba su da nisa daga gaci, wajen yadi ɗari ne.
Kintu dusra chela khan chutu naw te ahise- kelemane taikhan kinar te jabole bisi dur nohoi, dui-sou hath lamba nisena he ase- aru taikhan maas bhorta thaka jal ke tani ani loise.
9 Da suka sauka, sai suka ga garwashin wuta a can da kifi a kai, da kuma’yan burodi.
Jitia taikhan joldi matite ahi jaise, taikhan jui laga koila te maas rakhi thaka, aru roti dikhise.
10 Yesu ya ce musu, “Ku kawo waɗansu kifin da kuka kama yanzu.”
Jisu taikhan ke koise, “Tumikhan etiya dhori luwa pora maas olop anibi.”
11 Sai Siman Bitrus ya hau ya jawo abin kamun kifin gaci. Ya cika da manyan kifi, 153, amma duk da yawansun nan abin kamun kifin bai tsintsinke ba.
Simon Peter naw te jai kene dangor maas pora bhorta thaka jal ke matite tani anise; ta te bisi thakise hoilebi jal to phata nai.
12 Yesu ya ce musu, “Ku zo ku karya kumallo.” Ba wani daga cikin almajiran da ya yi karambanin tambayarsa, “Wane ne kai?” Sun san cewa Ubangiji ne.
Jisu pora taikhan ke koise, “Ahibi aru nashta kori lobi.” Kintu ekjon chela khan bhi Taike hudibo mon dangor kora nai, “Apuni kun ase?” Kelemane Tai he Probhu ase koi kene taikhan jani loise.
13 Yesu ya zo, ya ɗauki burodin ya ba su, haka kuma kifin.
Jisu ahise aru roti aru maas loi kene taikhan ke dise.
14 Wannan fa shi ne sau na uku da Yesu ya bayyana kansa ga almajiransa bayan an tashe shi daga matattu.
Etu tin bar asele Jisu Tai mora pora ji uthija pichete chela khan ke nijor dikhai dise.
15 Da suka gama ci, sai Yesu ya ce wa Siman Bitrus, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata da gaske fiye da waɗannan?” Ya ce, “I, Ubangiji, ka san cewa ina sonka.” Yesu ya ce, “Ciyar da’ya’yan tumakina.”
Jitia nashta kori loise, Jisu Simon Peter ke koise, “Simon Peter, Jonah laga chokra, tumi eitu khan pora bhi Moike bisi morom kore?” Peter Tai koise, “Hoi Probhu moi Apuni ke morom kora Apuni jane.” Jisu taike koise, “Ami laga mer khan ke khila bhi.”
16 Har wa yau Yesu ya ce, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata da gaske?” Ya amsa ya ce, “I, Ubangiji, ka san cewa ina sonka.” Yesu ya ce, “Lura da tumakina.”
Tai taike aru koise dusra bar, “Simon Jonah laga chokra, tumi Moike morom kore?” Peter Taike koise, “Hoi Probhu, Apuni he jane moi Apuni ke morom kore.” Jisu taike koise, “Ami laga mer khan ke roikhya koribi.”
17 Sau na uku ya ce masa, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata?” Sai Bitrus ya ɓata rai saboda Yesu ya tambaye shi sau na uku, “Kana ƙaunata?” Ya ce, “Ubangiji ka san kome duka; ka san cewa, ina ƙaunarka.” Yesu ya ce, “Ciyar da tumakina.
Tai taike koise tin bar, “Simon Jonah laga chokra, tumi Moike morom kore?” Peter udas hoise kelemane Jisu taike tin bar kowa karone, “Moike morom kore?” Tai koise, “Probhu, Apuni he sob jane, moi Apuni ke morom kore.” Jisu taike koise, “Ami laga mer khan ke khila bhi.
18 Gaskiya nake faɗa maka, sa’ad da kake saurayi kakan yi wa kanka sutura ka tafi inda ka so; amma sa’ad da ka tsufa za ka miƙa hannuwanka, wani dabam yă yi maka sutura yă kai ka inda ba ka so.”
Hosa pora Moi tumike kobo, tumi jawan somoite tumi nijor komor bandi kot te jabole mon kore ta te jai thakisele, kintu jitia tumi bura hoi jabo, tumi hath uthaikene dusra pora tumike kapra pindhai aru tumi kot te jabole mon nakore ta te loijabo.”
19 Yesu ya faɗi wannan ne, don yă nuna irin mutuwar da Bitrus zai yi yă ɗaukaka Allah. Sa’an nan ya ce masa, “Bi ni!”
Titia Jisu etu kowa motlob to Peter kineka moribo aru Isor ke mohima kori bole ase, etu dikhai dibole kowa hoise, aru Tai Peter ke koise, “Ami laga piche koribi.”
20 Bitrus ya juya ya ga cewa almajirin nan da Yesu yake ƙauna yana binsu. (Wannan ne ya jingina a jikin Yesu sa’ad da suke cin abincin yamman nan da ya ce, “Ubangiji wane ne zai bashe ka?”)
Titia Peter ghuri piche saise, aru junke Jisu morom kore etu chela jun bhoj kora somoite thik Jisu laga chati usorte jhuki kene hudise, “Probhu, Apuni ke thogai dibole thaka kun ase?”
21 Da Bitrus ya gan shi sai ya ce, “Ubangiji, wannan fa?”
Karone Peter taike dikhi kene Jisu ke koise, “Kintu Probhu, etu manu kineka hobo?”
22 Yesu ya amsa ya ce, “Idan na so yă kasance da rai har in dawo, mene ne naka a ciki? Kai dai bi ni.”
Jisu taike koise, “Jodi Moi kobo Moi aru wapas naha tak, taike thaki bole dibo mon korile tumi ki hoise? Tumi Ami laga piche koribi.”
23 Saboda wannan, jita-jita ta bazu a cikin’yan’uwa cewa wannan almajirin ba zai mutu ba. Amma fa Yesu bai ce ba zai mutu ba; shi dai ya ce, “In na so yă kasance da rai har in dawo, mene ne naka a ciki?”
Karone etu chela namoribo koi kene bhai khan majote kotha kori thakise, kintu Jisu taike etu chela namoribo kowa nai kintu, “Jodi Moi aru naha tak taike thaki bole dibo mon korile, tumi ki hoise?”
24 Wannan shi ne almajirin da ya ba da shaida a kan waɗannan abubuwa ya kuma rubuta su. Mun san cewa shaidarsa gaskiya ce.
Etu chela he ase jun pora etu kotha ke gawahi dise, aru etu kotha ke likhi diya hoise, aru tai laga gawahi hosa ase, etu amikhan jani ase.
25 Yesu ya yi waɗansu abubuwa da yawa kuma. Da a ce an rubuta kowannensu, na tabbata ko duniya duka ba za tă sami wuri saboda littattafan da za a rubuta ba.
Kintu aru bhi bisi kaam ase, Jisu kori diya, jodi etu sob kotha ekta-ekta kori likhi jabo koile, ami laga bhabona te kitab likhi bole etu duniya te jagah napabo.