< Yohanna 20 >

1 Da sassafe a ranar farko ta mako, tun da sauran duhu, Maryamu Magdalin ta tafi kabarin ta kuwa tarar an kawar da dutsen daga bakin kabarin.
Ye kuhenga ikighono ikya kwasia mu mulungu, uMaliamu Magadalena akaluta ku mbiipa. Ye afikile akavona ilivue lino valyadindiile pa mulyango ghwa mbiipa livusivue.
2 Sai ta zo da gudu wajen Siman Bitrus da ɗayan almajirin, wanda Yesu yake ƙauna, ta ce, “Sun ɗauke Ubangiji daga kabarin, ba mu kuma san inda suka sa shi ba!”
Pe akavuuka luvilo kuluta kwa Simoni uPeteli na kwa m'bulanisivua ujunge juno uYesu alyamughanile, akavavuula akati, “Vam'busisie uMutwa mu mbiipa, natukagwile kuno vam'bikile.”
3 Sai Bitrus da almajirin nan suka nufi kabarin.
UPeteli palikimo nu m'bulanisivua ujunge jula, vakavuuka viluta ku m'biipa.
4 Dukansu biyu suna gudu, amma ɗayan almajirin ya tsere wa Bitrus ya kuma fara kai kabarin.
Vooni ve vaviili vakavuuka luvilo, ne um'bulanisivua ujunge jula, akakimbila fiijo kukila uPeteli, akatala kufika ku mbiipa.
5 Ya sunkuya ya duba ciki ya ga ƙyallayen lilin ne kwance a can amma bai shiga ba.
Akinama, akahungiila mumbiipa, akaghavona gha menda, neke naalingile munkate.
6 Sa’an nan Siman Bitrus, wanda yake bayansa, ya iso ya kuwa wuce cikin kabarin. Ya ga ƙyallayen lilin kwance a can,
Pe pano uSimoni uPeteli ghwope aakfika pala, akingila mu mbiipa akaghavona amenda
7 haka ma zanen binnewar da aka naɗe kan Yesu da shi. Zanen a naɗe yake shi kaɗai, a keɓe da lilin ɗin.
ni kitambala kino vakampinyile uYesu ku mutu, ikitambala ikio nakilyale palikimo na menda aghange, looli ikyene kilyale palubale.
8 A ƙarshe sai almajirin nan, wanda ya kai kabarin da farko, shi ma ya shiga. Ya gani ya kuma gaskata.
Pe umbulanisivua ujunge jula ghwope akingila mu mbiipa, akalolana kukwitika.
9 (Har yanzu ba su fahimci Nassin nan da ya ce lalle ne Yesu yă tashi daga matattu ba.)
Ulwakuva ye lukyale kuvombeka ulu, navalyaghatang'hinie aMalembe aMimike ghano ghiiti uYesu isyuka kuhuma kuvafue.
10 Sai almajiran suka koma zuwa inda suke zama.
Pe avavulanisivua vala, vakagomoka kuno vakikalagha.
11 Maryamu kuwa ta tsaya a bakin kabarin daga waje tana kuka. Da tana cikin kuka, sai ta sunkuya ta leƙa cikin kabarin,
Unsi ughuo uMaliamu alyimile piipi ni mbiipa ilila. Ye ajiighe ifilila akiinama akahungiliila mu mbiipa.
12 sai ta ga waɗansu mala’iku biyu saye da fararen tufafi, zaune a inda dā gawar Yesu take, ɗaya wajen kai ɗayan kuma wajen ƙafafu.
Akavaagha avanyamhola vavili vafwaliile amenda amapala, vikalile pano ghulyale um'bili ghwa Yesu. Jumo alikalile ulubale lwa ku mutu, ujunge ulwa ku maghulu.
13 Suka tambaye ta cewa, “Mace, don me kike kuka?” Ta ce, “Sun ɗauke Ubangijina, ban kuma san inda suka ajiye shi ba.”
Avanyamhola vala vakamposia vakati, “Gwe mama, ghulilila kiki?” Akavamula akati, “Nilila ulwakuva vam'busisie uMutwa ghwango, kange nanikagwile kuno vam'bikile.”
14 Da ta faɗin haka, sai ta juya ta ga Yesu tsaye, sai dai ba tă gane cewa Yesu ne ba.
Ye ajovile amasio aghuo, akasyetuka kunsana, akamwagha uYesu imile, neke naalyakagwile kuuti ghwe Yesu.
15 Sai ya ce, “Mace, don me kike kuka? Wa kike nema?” Ta yi tsammani shi ne mai aikin lambun, sai ta ce, “Ranka yă daɗe, in kai ne ka ɗauke shi, gaya mini inda ka ajiye shi, in je in ɗauke shi.”
UYesu akamposia akati, Mama, ghulilila kiki? Ghukumulonda veeni? Umwene akasaghagha kuuti umuunhu ujuo ghwe m'bombi mumughunda ughuo. Akam'buula akati, “Ntwa nave um'busisie uMutwa, umbuule kuno um'bikile, nintoole.”
16 Yesu ya ce mata, “Maryamu.” Sai ta juya wajensa ta ɗaga murya ta ce da Arameyanci, “Rabboni!” (Wanda yake nufin “Malam”).
UYesu akati, “Maliamu! Umalimu akasyetuka, akajova mu njovele ija kiebulania akati, “Raboni” kwe kuti M'bulanisi.”
17 Yesu ya ce, “Kada ki riƙe ni, gama ban riga na koma wajen Uba tukuna ba. A maimako, ki tafi wajen’yan’uwana ki gaya musu, ‘Ina komawa wajen Ubana da Ubanku, wajen Allahna da kuma Allahnku.’”
UYesu akati, “Nungang'holaghe “ulwakuva nikyale kuluta kukyanya kwa Nhaata, looli lutagha ku vavulanisivu vaango, uvavuule kuuti, niluta kukyanya kwa Nhaata ghwango juno ghwe Nhaata ghwinu, kange ghwe Nguluve ghwango na jumue Nguluve ghwinu.
18 Sai Maryamu Magdalin ta wajen almajiran da labari cewa, “Na ga Ubangiji!” Ta kuma gaya musu cewa ya faɗa mata waɗannan abubuwa.
UMaliamu Magadalena akaluta kuvavulanisivua va Yesu, akavavuula akati, “Une nimwaghile uMutwa!” Pe akavavuula sooni sino uYesu amulaghiile.
19 Da Yamman ranar farko ta mako, sa’ad da almajiran suna tare, ƙofofi kuma suna a kulle saboda tsoron Yahudawa, sai ga Yesu ya zo ya tsaya a tsakiyarsu ya ce, “Salama tă kasance tare da ku!”
ikighono ikya kwasia mu mulungu, avavulanisivua va Yesu valyakong'hanile munyumba vidindiile, ulwakuva valyale vikwoghopa avalongosi va Vayahudi. UYesu akiisa, akiima pakate pa veene akati, “Ulutengaano luvisaghe numue!”
20 Bayan ya faɗa haka, sai ya nuna musu hannuwansa da gefensa. Sai almajiran suka yi farin ciki ƙwarai da suka ga Ubangiji.
Ye ajovile uluo, akavahufia amavoko ni mbafu saake. Avavulanisivua vaake ye vakagwile kuuti ghwe Mutwa uYesu, vakahovoka fiijo.
21 Sai Yesu ya sāke ce musu, “Salama tă kasance tare da ku! Kamar yadda Uba ya aiko ni, haka ni ma ina aikan ku.”
UYesu akavavuula kange akati, “Ulutengaano luvisaghe numue. Ndavule uNguluve vule alyasung'hile une, na juune nikuvasuung'ha umue.”
22 Da wannan sai ya hura musu numfashinsa ya ce, “Ku karɓi Ruhu Mai Tsarki.
Ye ajovile amasio aghuo, akavapulila umwuja ghwake,
23 Duk wanda kuka gafarta wa zunubansa, an gafarta masa ke nan. Duk wanda ba ku gafarta wa ba kuwa, ba a gafarta masa ba ke nan.”
akati, “Upila umhepo uMwimike. Avaanhu vooni vano mukuvasaghila inyivi saave, uNguluve ikuvasaghila. Vano namukuvasaghila inyivi saave, uNguluve naikuvasaghila.”
24 Toma kuwa (wanda ake kira Didaimus), ɗaya daga cikin Sha Biyun, ba ya tare da almajiran sa’ad da Yesu ya zo.
Neke uTomasi juno akambulwagha “Didimasi, “umo ghwa vavulanisivua kijigho na vavili, napwealyale uYesu ye ikuhufia kuvavulanisivua avajaake.
25 Saboda haka sauran almajiran suka ce masa, “Ai, mun ga Ubangiji!” Amma ya ce musu, “Ina, ai, sai na ga ramin ƙusa a hannuwansa na sa yatsata a inda ƙusoshi suka kasance, na kuma sa hannuna a gefensa, in ba haka ba, ba zan gaskata ba.”
Avavulanisivua avajaake vala, vakam'buula uTomasi vakati, 'Usue tumwaghile uMutwa. Neke umwene akavamula akati, “Une naningitike isio, nave nanifyaghile na kukwabasia ni kyongo ifivamba ifya masumale mumavoko ghaake, na kukwabasia nu luvoko lwango ikivamba mu mbafu saake.”
26 Bayan mako guda, har wa yau almajiransa suna cikin gidan, Toma kuwa yana tare da su. Ko da yake ƙofofi suna kulle, sai ga Yesu ya zo ya tsaya a tsakiyarsu ya ce, “Salama tă kasance tare da ku!”
Ifighono lekelalubale ye fikilile, avavulanisivua va Yesu valyakong'hanile kange mu nyumba, na ju Tomasi, mwealyale. Amalyango ghalyaale madinde, uYesu akiisa kange, akiima pakate pa veene, akati, “Ulutengano luvisaghe numue.”
27 Sa’an nan ya ce wa Toma, “Sa yatsarka nan; dubi hannuwana. Miƙa hannunka ka sa a gefena. Ka daina shakka ka gaskata.”
Pe akam'buula uTomasi akati, “Tomasi, ghwise ghwabasie amavoko ghango ni kyove kyako, kange ghwabasie imbafu sango nu luvoko lwako. Ulekaghe kuuva ni nganighani, looli ghwitikaghe.”
28 Toma ya ce masa, “Ya Ubangijina da Allahna!”
UTomasi akamula akati, “Uve uli Mutwa ghwango! uli Nguluve ghwango.”
29 Sai Yesu ya ce masa, “Wato ka gaskata saboda ka gan ni ne, masu albarka ne waɗanda ba su gan ni ba, amma suka gaskata.”
UYesu akam'buula akati, “Ghwitiike ulwakuva unyaghile! Vafunyilue vano vikwitika, kisila kunyaagha.”
30 Yesu ya yi waɗansu abubuwan banmamaki da yawa a gaban almajiransa da ba a rubuta a wannan littafi ba.
UYesu alyavombile ifidegho ifingi finga pamaaso gha vavulanisivua vaake fino nafilembilue mu kitabu iki,
31 An dai rubuta waɗannan ne don ku gaskata Yesu ne Kiristi, Ɗan Allah kuma ta wurin gaskatawa ku sami rai a cikin sunansa.
ifidegho ifi fino filembilue, filembilue neke mwitike kuuti, uYesu ghwe Kilisite, Mwana ghwa Nguluve, neke vwimila kukumwitika umwene, mwupile uvwumi mu litavua lyake.

< Yohanna 20 >