< Yohanna 18 >
1 Da ya gama addu’a, sai Yesu ya fita tare da almajiransa suka haye Kwarin Kidron. A wancan ƙetaren kuwa akwai lambun zaitun, da shi da almajiransa suka shiga ciki.
Wathi eseqedile ukukhuleka, uJesu wasuka kanye labafundi bakhe bakhuphuka iSigodi seKhidroni. Ngaphetsheya kwakulensimu yama-Oliva lapho angena khona labafundi bakhe.
2 To, Yahuda, wanda ya bashe shi, ya san wurin, domin Yesu ya sha zuwa wurin da almajiransa.
UJudasi owamnikelayo wayeyazi leyondawo ngoba uJesu wayehlezi esiyahlangana khona labafundi bakhe.
3 Saboda haka Yahuda ya zo cikin lambun, yana jagoranta ƙungiyar sojoji da waɗansu ma’aikata daga wurin manyan firistoci da Farisiyawa. Suna riƙe da toci, fitilu da kuma makamai.
Ngakho uJudasi weza ensimini leyo, ehola ixuku lamanxusa kanye lezinye izikhulu ezazivela kubaphristi abakhulu labaFarisi. Babephethe izibane lezikhali.
4 Yesu kuwa, sane da duk abin da zai same shi, ya fito ya tambaye, su ya ce, “Wa kuke nema?”
UJesu esazi konke okwakuzakwenzakala kuye waya phambili wababuza wathi, “Lifuna bani na?”
5 Suka amsa suka ce, “Yesu Banazare.” Yesu ya ce, “Ni ne shi.” (Yahuda kuwa wanda ya bashe shi yana nan tsaye tare da su.)
Baphendula bathi, “uJesu waseNazaretha.” UJesu wathi, “Nginguye.” (UJudasi, umthengisi wayemi khonapho labo.)
6 Da Yesu ya ce, “Ni ne shi,” sai suka ja da baya suka fāɗi a ƙasa.
UJesu esethe, “Nginguye,” batsheda bawela phansi.
7 Sai ya sāke tambayar su ya ce, “Wa kuke nema?” Suka ce, “Yesu Banazare.”
Wababuza njalo wathi, “Lifuna bani na?” Bathi, “UJesu waseNazaretha.”
8 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na gaya muku ni ne shi. In kuma ni ne kuke nema, to, sai ku bar waɗannan su tafi.”
UJesu waphendula wathi, “Ngilitshelile ngathi nginguye. Nxa lidinga mina, yekelani amadoda la azihambele.”
9 Wannan ya faru ne don a cika kalmomin da ya yi cewa, “Ban yar da ko ɗaya daga cikin waɗanda ka ba ni ba.”
Lokhu kwenzakala ukuze amazwi awakhulumayo athi: “Kangilahlekelwanga lamunye walabo ongiphe bona agcwaliseke.”
10 Sai Siman Bitrus, wanda yake da takobi, ya zāre, ya kai wa bawan babban firist sara, ya ɗauke masa kunnensa na dama (Sunan bawan kuwa Malkus ne.)
Kwasekusithi uSimoni Phethro owayelenkemba, wayikhokha wagalela inceku yomphristi omkhulu, wayiquma indlebe yayo yakwesokunene. (Ibizo lenceku leyo lalinguMalikhusi.)
11 Sai Yesu ya umarce Bitrus ya ce, “Mai da takobinka kube! Ba zan sha kwaf da Uba ya ba ni ba?”
UJesu wamkhalimela uPhethro wathi, “Beka khatshana inkemba yakho! Ngingayinathi inkezo uBaba asengiphe yona na?”
12 Sai ƙungiyar soja tare da shugaban sojanta da kuma ma’aikatan Yahudawa suka kama Yesu. Suka daure shi
Kwasekusithi iqembu lamanxusa lomlawuli walo kanye lezikhulu zamaJuda bambamba uJesu. Bambopha,
13 sa’an nan suka kawo shi da farko wurin Annas, wanda yake surukin Kayifas, babban firist a shekaran nan.
bamusa ku-Anasi kuqala owayenguyisezala kaKhayifasi owayengumphristi omkhulu ngalowomnyaka.
14 Kayifas ne wanda ya shawarci Yahudawa cewa zai fi kyau mutum ɗaya yă mutu saboda mutane.
UKhayifasi nguye owayecebise amaJuda ukuthi kwakuzaba kuhle ukuthi indoda eyodwa ifele abantu.
15 Siman Bitrus da kuma wani almajiri suna bin Yesu. Domin almajirin nan sananne ne ga babban firist, sai ya shiga tare da Yesu a filin gidan babban firist ɗin,
USimoni Phethro lomunye umfundi babemlandela uJesu. Kwathi ngoba lowomfundi wayesaziwa ngumphristi omkhulu wangena loJesu egumeni lomphristi omkhulu,
16 Bitrus kuwa ya dakata a waje a bakin ƙofa. Almajirin nan da yake sananne ga babban firist, ya dawo ya yi magana da yarinyar mai aiki a can, ya kuma shigo da Bitrus.
kodwa uPhethro yena walinda ngaphandle komnyango. Lowomfundi owayesaziwa ngumphristi omkhulu wabuya wakhuluma lentombazana eyayilindile khonapho, wasengenisa uPhethro.
17 Yarinyar da take bakin ƙofar ta ce wa Bitrus, “Kai ba ɗaya ne daga cikin almajiran mutumin nan ba ne?” Bitrus ya amsa ya ce, “A’a, ba na ciki.”
Intombazana eyayilinde emnyango yambuza uPhethro yathi, “Konje wena lawe ungomunye wabafundi bendoda le?” Waphendula wathi, “Kangisuye.”
18 To, ana sanyi, bayi da ma’aikatan suna tsattsaye kewaye da wutar da suka hura don su ji ɗumi. Bitrus ma yana tsaye tare da su, yana jin ɗumi.
Kwakuqanda, ngakho izinceku lezikhulu zazimi zisotha umlilo ezaziwubasile. UPhethro laye wayemi lazo esotha umlilo.
19 Ana cikin haka, sai babban firist ya tuhumi Yesu game da almajiransa da kuma koyarwarsa.
Ngalesosikhathi umphristi omkhulu wayebuzabuza uJesu mayelana labafundi bakhe langemfundiso yakhe.
20 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na yi wa duniya magana a fili. Na kuma sha yin koyarwa a majami’u ko kuma a haikali inda Yahudawa duka sukan taru. Ban taɓa faɗin kome a ɓoye ba.
UJesu waphendula wathi, “Ngikhulume obala kuwo umhlaba. Kokuphela ngangifundisa emasinagogweni kumbe ethempelini lapho amaJuda onke abuthana khona. Kangikhulumanga lutho ensitha.
21 Don me kake tuhumata? Ka tambayi waɗanda suka ji ni. Ba shakka, sun san abin da na faɗa.”
Libuzelani mina? Buzani labo abangizwayo. Ngiqinisile bayakwazi engakukhulumayo.”
22 Da Yesu ya faɗa haka, sai ɗaya daga cikin ma’aikatan da yake tsaye kusa ya mare shi a fuska ya ce, “Haka za ka amsa wa babban firist?”
UJesu esetshonjalo, omunye wezikhulu ezaziseduze kwakhe wamhlankala ebusweni, wambuza wathi, “Yiyo indlela yokuphendula umphristi omkhulu leyo na?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “In na faɗi abin da ba daidai ba, ka nuna abin da ba daidai ba. Amma in gaskiya na faɗa, don me ka mare ni?”
UJesu waphendula wathi, “Nxa ngikhulume okungafanelanga kutsho. Kodwa nxa ngikhulume iqiniso, ungitshayelani na?”
24 Sai Annas ya aika da shi, a daure, wurin Kayifas babban firist.
U-Anasi wasemedlulisela kuKhayifasi umphristi omkhulu elokhu ebotshiwe.
25 Da Siman Bitrus yana nan tsaye yana jin ɗumin wuta, sai aka tambaye shi, “Kai, kai ma ba ɗaya daga cikin almajiransa ba ne?” Sai ya yi mūsu, yana cewa, “Sam, ba na ciki.”
USimoni Phethro wayelokhu emi esotha umlilo, abanye bambuza bathi, “Kakusiqiniso yini ukuthi ungomunye wabafundi bakhe na?” Waphika wathi, “Kangisuye.”
26 Sai wani daga cikin bayin babban firist dangin wanda Bitrus ya sare wa kunne, ya tambaya shi ya ce, “Kana tsammani ban gan ka tare da shi a gonar zaitun ba?”
Omunye wezinceku zomphristi omkhulu, owayeyisihlobo sendoda eyaqunywa indlebe nguPhethro yamqonda yathi, “Kangikubonanga yini ulaye esivandeni sama-oliva na?”
27 Bitrus ya sāke yin mūsu, nan take kuwa zakara ya yi cara.
UPhethro waphika njalo, khonokho nje iqhude lakhala.
28 Sa’an nan Yahudawa suka fitar da Yesu daga wurin Kayifas zuwa fadar gwamnar Roma. A yanzu dai, safiya ta yi, don gudu kada su ƙazantar da kansu Yahudawa ba su shiga cikin fadar ba; sun so su iya ci Bikin Ƙetarewa.
AmaJuda asemthatha uJesu kuKhayifasi amusa esigodlweni sombusi ongumRoma. Khonapho kwasekusempondozankomo njalo ukuze angazingcolisi ngokwenkonzo yawo amaJuda kawangenanga esigodlweni; ayefuna ukuthi akulungele ukudla iPhasika.
29 Saboda haka Bilatus ya fito wajensu ya ce, “Wace ƙara kuke kawowa game da mutumin nan?”
Ngakho uPhilathu waphuma weza kuwo wawabuza wathi, “Limbeka cala bani lumuntu na?”
30 Suka amsa suka ce, “Da a ce shi ba mai laifi ba ne, ai, da ba mu bashe shi gare ka ba.”
Aphendula athi, “Kube ubengesiso isikliwi besingasoze simlethe kuwe.”
31 Bilatus ya ce, “Ku tafi da shi da kanku mana, ku hukunta shi bisa ga dokarku.” Sai Yahudawa suka ƙi suka ce, “Ba mu da ikon yanke wa wani hukuncin kisa.”
UPhilathu wathi, “Mthatheni lina limahlulele ngokomthetho wenu.” AmaJuda atshinga athi, “Phela thina kasilawo amandla okuquma umuntu.”
32 Wannan kuwa ya faru ne don a cika kalmomin da Yesu ya yi da suka nuna irin mutuwar da zai yi.
Lokhu kwenzakala ukuze amazwi uJesu ayewakhulumile ngendlela ayezakufa ngayo agcwaliseke.
33 Sai Bilatus ya koma cikin fada, ya kira Yesu ya tambaye shi, “Shin, kai ne sarkin Yahudawa?”
UPhilathu wasengena njalo esigodlweni, wabiza uJesu wambuza wathi, “Wena uyinkosi yamaJuda na?”
34 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Wannan ra’ayin kanka ne, ko waɗansu ne suka yi maka magana game da ni?”
UJesu waphendula wathi, “Lowo ngumcabango wakho yini kumbe kulabanye abake bakhuluma lawe ngami?”
35 Bilatus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne? Ai, mutanenka ne da kuma manyan firistoci suka bashe ka gare ni. Me ka yi?”
UPhilathu waphendula wathi, “Ucabanga ukuthi ngingumJuda na? Ngabantu bakini labaphristi abakhulu abakulethe lapha kimi. Kanti uvele woneni?”
36 Yesu ya ce, “Mulkina ba na duniyan nan ba ne. Da na duniyan nan ne da bayina sun yi yaƙi su hana Yahudawa kama ni. Amma fa mulkina daga wani waje ne.”
UJesu wathi, “Umbuso wami kawusi walumhlaba. Aluba kwakunjalo izinceku zami bezizakulwa ukwenqabela ukuthi ngingabotshwa ngamaJuda. Kodwa hatshi, umbuso wami uvela kwenye indawo.”
37 Sai Bilatus ya ce, “To, wato, kai sarki ne!” Yesu ya amsa ya ce, “Haka yake, ni sarki ne yadda ka faɗa. Tabbatacce, saboda wannan dalili ne aka haife ni, kuma don wannan ne na zo duniya, domin in shaidi gaskiya. Duk wanda yake gefen gaskiya yakan saurare ni.”
UPhilathu wathi, “Ngakho uyinkosi phela?” UJesu waphendula wathi, “Uqondile ukuthi ngiyinkosi. Ngeqiniso ngazalelwa lokho njalo ngalanda khona emhlabeni, ukuzafakaza iqiniso. Bonke abemi eqinisweni bayangilalela.”
38 Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Mece ce gaskiya?” Da ya faɗi haka, sai ya sāke fitowa wurin Yahudawa ya ce, “Ni fa ban sami wani abin zargi game da shi ba.
UPhilathu wabuza wathi, “Yiliphi iqiniso?” Esekutshilo lokhu waphinda waphuma waya kumaJuda wathi, “Angifumani lutho lokumbeka icala.
39 Amma fa kuna da wata al’ada in lokacin Bikin Ƙetarewa ya yi, nakan sakar muku da ɗan kurkuku ɗaya. To, kuna so in sakar muku ‘sarkin Yahudawa’?”
Kodwa kungumkhuba wenu ukuthi ngilikhululele esinye isibotshwa ngesikhathi sePhasika. Lifuna ukuthi ngilikhululele inkosi yamaJuda na?”
40 Sai suka ɗau kururuwa suna cewa, “Kai, ba shi ba! A ba mu Barabbas!” To, Barabbas ɗin nan yana da hannu dumu-dumu a wani tawaye.
Amemeza athi, “Hatshi, hayi lo! Siphe uBharabhasi!” UBharabhasi wayephatheke ekukhokheleni umvukela.