< Yohanna 18 >
1 Da ya gama addu’a, sai Yesu ya fita tare da almajiransa suka haye Kwarin Kidron. A wancan ƙetaren kuwa akwai lambun zaitun, da shi da almajiransa suka shiga ciki.
A Yeshu bhakabheleketeje genego, gubhajabhwile na bhaajiganywa bhabho gubhapite kung'ambu lushi lwa Kedoloni. Kweneko jashinkupagwa bhushitani, a Yeshu gubhajinjile mwenemo na bhaajiganywa bhabho.
2 To, Yahuda, wanda ya bashe shi, ya san wurin, domin Yesu ya sha zuwa wurin da almajiransa.
A Yuda bhaatendebhushe a Yeshu bhapamanyi penepo, pabha a Yeshu bhatendaga kwenda kweneko papagwinji na bhaajiganywa bhabho.
3 Saboda haka Yahuda ya zo cikin lambun, yana jagoranta ƙungiyar sojoji da waɗansu ma’aikata daga wurin manyan firistoci da Farisiyawa. Suna riƙe da toci, fitilu da kuma makamai.
Bhai, a Yuda gubhaishe kubhushitani kula bhali bhalongene na likundi likulungwa lya manjola na bhalinda kukoposhela kwa bhakulungwanji bhaabhishila na Ashimapalishayo, bhajigelenje yenje na ikomanilo.
4 Yesu kuwa, sane da duk abin da zai same shi, ya fito ya tambaye, su ya ce, “Wa kuke nema?”
Bhai a Yeshu bhalinkugamanya gowe gapinga kwaakoposhela, gubhakoposhele nikwaabhuyanga, “Junkunoleyanga gani?”
5 Suka amsa suka ce, “Yesu Banazare.” Yesu ya ce, “Ni ne shi.” (Yahuda kuwa wanda ya bashe shi yana nan tsaye tare da su.)
Nabhalabhonji gubhaajangwilenje, “A Yeshu Bhanashaleti!” A Yeshu gubhaalugulilenje, “Nne ni nne.” A Yuda bhaatendebhwishe bhala, na bhalabho pubhaliji bhajimi nabhonji.
6 Da Yesu ya ce, “Ni ne shi,” sai suka ja da baya suka fāɗi a ƙasa.
Bhai, a Yeshu bhakaalugulilanjeje kuti, “Nne ni nne” gubhanokolenenje kubhuja nnyuma gubhaagwilenje pai.
7 Sai ya sāke tambayar su ya ce, “Wa kuke nema?” Suka ce, “Yesu Banazare.”
A Yeshu gubhaabhushiyenje kabhili, “Junkunnoleyanga gani?” Gubhaajangwilenje, “A Yeshu Bhanashaleti!”
8 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na gaya muku ni ne shi. In kuma ni ne kuke nema, to, sai ku bar waɗannan su tafi.”
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Nimmalanjilenje kuti, Nne ni nne. Bhai monaga nkunoleyanga nne, mwaalekanje bhanganyabha bhaijendanganile.”
9 Wannan ya faru ne don a cika kalmomin da ya yi cewa, “Ban yar da ko ɗaya daga cikin waɗanda ka ba ni ba.”
Bhashinkubheleketa genego nkupinga gatimilile malobhe gubhabhelekete kuti, “Bhummbele bhala nangaang'obhiya nkali jumo.”
10 Sai Siman Bitrus, wanda yake da takobi, ya zāre, ya kai wa bawan babban firist sara, ya ɗauke masa kunnensa na dama (Sunan bawan kuwa Malkus ne.)
Bhai, a Shimoni Petili bhashinkukola upanga, gubhaguolomwele nikunkata lishikio lya kunkono nnilo, lika ntumishi jwa bhakulungwa bhaabhishila. Jwene ntumishijo pashemwaga Malikushi.
11 Sai Yesu ya umarce Bitrus ya ce, “Mai da takobinka kube! Ba zan sha kwaf da Uba ya ba ni ba?”
Bhai, a Yeshu gubhaabhalanjile a Petili, “Mmujenago upanga gwenu nnigonelo lyakwe. Bhuli, ngunapapile shikombe sha mboteko shibhambele Atati?”
12 Sai ƙungiyar soja tare da shugaban sojanta da kuma ma’aikatan Yahudawa suka kama Yesu. Suka daure shi
Bhai likundi lya manjola lila na nkulungwa jwabhonji jula na bhalinda bha Bhayaudi bhala gubhaakamwilenje a Yeshu, gubhaatabhilenje.
13 sa’an nan suka kawo shi da farko wurin Annas, wanda yake surukin Kayifas, babban firist a shekaran nan.
Gubhatandubhenje kwapeleka kwa a Anashi, akwebhabho a Kayapa, bhaliji Bhakulungwa Bhabhishila shene shakasho.
14 Kayifas ne wanda ya shawarci Yahudawa cewa zai fi kyau mutum ɗaya yă mutu saboda mutane.
A Kayapa ni bhebhala bhaalugulilenje Bhayaudi kuti mbaya mundu jumo awe kwa ligongo lya bhandunji.
15 Siman Bitrus da kuma wani almajiri suna bin Yesu. Domin almajirin nan sananne ne ga babban firist, sai ya shiga tare da Yesu a filin gidan babban firist ɗin,
A Shimoni Petili na nkujiganywa juna gubhaakagwilenje a Yeshu. Jwene nkujiganywajo atendaga manyika na Bhakulungwa Bhabhishila, kwa nneyo gwajinjile palukumbi lwa Bhakulungwa Bhabhishila lubhajinjile a Yeshu.
16 Bitrus kuwa ya dakata a waje a bakin ƙofa. Almajirin nan da yake sananne ga babban firist, ya dawo ya yi magana da yarinyar mai aiki a can, ya kuma shigo da Bitrus.
Ikabheje a Petili pubhajimi palanga, tome na nnango. Bhai, bhaajiganywa bhana bhamanyishe na Bhakulungwa Bhabhishila bhala gubhakopweshe palanga nikunguluka na jwankongwe nninda jwa pannango, akwaajinjiyaga a Petili nkati.
17 Yarinyar da take bakin ƙofar ta ce wa Bitrus, “Kai ba ɗaya ne daga cikin almajiran mutumin nan ba ne?” Bitrus ya amsa ya ce, “A’a, ba na ciki.”
Bhai bhakongwe bhalinda bha nnango bhala gubhaabhushiye a Petili, “Bhuli, mmwe nkumbi gumo gwa bhaajiganywa bha bhene bhandubha?” A Petili gubhashite, “Nngabha nne!”
18 To, ana sanyi, bayi da ma’aikatan suna tsattsaye kewaye da wutar da suka hura don su ji ɗumi. Bitrus ma yana tsaye tare da su, yana jin ɗumi.
Bhatumwa na bhalinda bhala bhashinkukumbanyanga moto gwa jota pabha jishinkupagwa mmbepo, gubhatemingene nkujota moto. Na bhalabho a Petili gubhajimi pamo nabhonji nkujota moto.
19 Ana cikin haka, sai babban firist ya tuhumi Yesu game da almajiransa da kuma koyarwarsa.
Bhai Bhakulungwa Bhabhishila gubhaabhushiye a Yeshu ga bhaajiganywa bhabho na ga majiganyo gabho.
20 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na yi wa duniya magana a fili. Na kuma sha yin koyarwa a majami’u ko kuma a haikali inda Yahudawa duka sukan taru. Ban taɓa faɗin kome a ɓoye ba.
A Yeshu gubhaajangwile, “Nne mobha gowe natendaga bheleketa pa lugwinjili lwa bhandu gwangali nng'iyo na papagwinji natendaga jiganya nshinagogi na ku likanisha, pubhaimanangaga Bhayaudi bhowe, wala nangabheleketa shoshowe kwa nng'iyo.
21 Don me kake tuhumata? Ka tambayi waɗanda suka ji ni. Ba shakka, sun san abin da na faɗa.”
Pakuti nnaamuya nne? Mwaabhuyanje bhapilikenenje bhala nndi inaalugulilenje. Bhanganyabho bhagamanyinji gunaalugulilenje.”
22 Da Yesu ya faɗa haka, sai ɗaya daga cikin ma’aikatan da yake tsaye kusa ya mare shi a fuska ya ce, “Haka za ka amsa wa babban firist?”
Bhai bhakamaliyeje bheleketa nneyo, bhalinda bhamo bhaajimi tome gubhaakomile lipapa a Yeshu bhalinkuti, “Mmwe nnakwaajangula bhuli nneyo, bhakulungwa bhaabhishila?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “In na faɗi abin da ba daidai ba, ka nuna abin da ba daidai ba. Amma in gaskiya na faɗa, don me ka mare ni?”
A Yeshu gubhaajangwile, “Monaga njibheleketa gangali ga mmbone, mmalanjile gwangali gwa mmbone gwakwe, monaga gumelekete ga mmbone, shinkungomela nndi?”
24 Sai Annas ya aika da shi, a daure, wurin Kayifas babban firist.
Bhai, a Anashi gubhaapeleshe a Yeshu kwa a Kayapa bhakulungwa bhaabhishila, bhali bhatabhwilwe.
25 Da Siman Bitrus yana nan tsaye yana jin ɗumin wuta, sai aka tambaye shi, “Kai, kai ma ba ɗaya daga cikin almajiransa ba ne?” Sai ya yi mūsu, yana cewa, “Sam, ba na ciki.”
A Shimoni Petili gubhajimi penepo, nkujota moto. Bhai, gubhaabhushiyenje, “Bhuli, nkali mmwe nngabha nkumbi gumo gwa bhaajiganywa bhabho?” Nabhalabho gubhakanile bhalinkuti, “Nngabha nne!”
26 Sai wani daga cikin bayin babban firist dangin wanda Bitrus ya sare wa kunne, ya tambaya shi ya ce, “Kana tsammani ban gan ka tare da shi a gonar zaitun ba?”
Ntumishi jumo jwa bhakulungwa bhaabhishila, nnongo nnjakwe akatilwe lishikio na a Petili jula, akwaabhuyaga, “Bhuli, nne nangammona mmwe kubhushitani nni pamo na bhenebho?”
27 Bitrus ya sāke yin mūsu, nan take kuwa zakara ya yi cara.
A Petili gubhakanile kabhili, na shangu lipongo gwakongobhele.
28 Sa’an nan Yahudawa suka fitar da Yesu daga wurin Kayifas zuwa fadar gwamnar Roma. A yanzu dai, safiya ta yi, don gudu kada su ƙazantar da kansu Yahudawa ba su shiga cikin fadar ba; sun so su iya ci Bikin Ƙetarewa.
Kungai gubhaashoshiyenje a Yeshu kwa a Kayapa, gubhaapelekenje kwa a mpalume bha Shilumi bhashemwaga a Pilato. Puyaliji tome kumashelo, ikabheje ashaayenenji bhangajinjilanga nnukumbi mula, nkupinga bhanakolanje yambi nikwaibhililanga kulya Pashaka.
29 Saboda haka Bilatus ya fito wajensu ya ce, “Wace ƙara kuke kawowa game da mutumin nan?”
Bhai, a Pilato a Mpalume bha Shilumi bhala, nigubhakopweshe palanga gubhaabhushiyenje, “Bhalebhile nndi bhene bhandubha?”
30 Suka amsa suka ce, “Da a ce shi ba mai laifi ba ne, ai, da ba mu bashe shi gare ka ba.”
Gubhaajangwilenje, “Kaliji bhangalebha, ngutukaapelesheje kunngwenu mmwe.”
31 Bilatus ya ce, “Ku tafi da shi da kanku mana, ku hukunta shi bisa ga dokarku.” Sai Yahudawa suka ƙi suka ce, “Ba mu da ikon yanke wa wani hukuncin kisa.”
A Pilato gubhaalugulilenje, “Ayaga mwaatolanje mwashaayenenji nkaaukumulanje malinga shalia jenunji.” Bhai Bhayaudi gubhaajangwilenje, “Uwe tukapinjikwa kunng'ukumula mundu jojowe kuwa.”
32 Wannan kuwa ya faru ne don a cika kalmomin da Yesu ya yi da suka nuna irin mutuwar da zai yi.
Ishinkutendeka nneyo nkupinga gatimilile malobhe gubhabhelekete a Yeshu bhalilanguya shiwo shashi shishibhawe.
33 Sai Bilatus ya koma cikin fada, ya kira Yesu ya tambaye shi, “Shin, kai ne sarkin Yahudawa?”
Bhai, a Pilato gubhajinjile kabhili nnukumbi lukulu lushemwa Pulaitolio, gubhaashemile a Yeshu nikwaabhuya, “Bhuli! Mmwe Mmakulungwa bha Bhayaudi?”
34 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Wannan ra’ayin kanka ne, ko waɗansu ne suka yi maka magana game da ni?”
A Yeshu gubhaajangwile, “Bhuli! Genego malobhe genu mmayene, eu nshibhalanjilwa na bhandunji, gangu nne?”
35 Bilatus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne? Ai, mutanenka ne da kuma manyan firistoci suka bashe ka gare ni. Me ka yi?”
A Pilato gubhaajangwile, “Ama! Bhuli nne Nnyaudi? Bhashilambo ajenunji na bhakulungwa bhaabhishila bhenu bhanjienabhonji kwangu nne. Nntendile nndi?”
36 Yesu ya ce, “Mulkina ba na duniyan nan ba ne. Da na duniyan nan ne da bayina sun yi yaƙi su hana Yahudawa kama ni. Amma fa mulkina daga wani waje ne.”
A Yeshu gubhajangwile, “Upalume gwangu nngabha gwa pa shilambolyo. Monaga upalume gwangu ukaliji gwa pa shilambolyo pano, ashimanjola bhangu bhakangomanilenje nkupinga ngunakamulwe na Bhayaudi. Ikabheje upalume gwangu nngabha gwa pepano.”
37 Sai Bilatus ya ce, “To, wato, kai sarki ne!” Yesu ya amsa ya ce, “Haka yake, ni sarki ne yadda ka faɗa. Tabbatacce, saboda wannan dalili ne aka haife ni, kuma don wannan ne na zo duniya, domin in shaidi gaskiya. Duk wanda yake gefen gaskiya yakan saurare ni.”
Penepo a Pilato gubhaabhushiye, “Bhai, Mmwe mmapalume?” A Yeshu gubhajangwile, “Mmwe mmelekete kuti, nne mpalume. Nne njibhelekwa kwa ligongo lya genego na genego ni gung'ishile pa shilambolyo, nkupinga ngong'ondele kweli kubhandunji. Jojowe akwete kweli anambilikanishiya nne.”
38 Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Mece ce gaskiya?” Da ya faɗi haka, sai ya sāke fitowa wurin Yahudawa ya ce, “Ni fa ban sami wani abin zargi game da shi ba.
A Pilato bhakwaabhuyaga, “Kweli ni nndi?” A Pilato bhakabheleketeje genego gubhaajendelenje Bhayaudi kabhili, gubhaalugulilenje “Nne ngakushibhona shoshowe shibhalebhile bhenebha.
39 Amma fa kuna da wata al’ada in lokacin Bikin Ƙetarewa ya yi, nakan sakar muku da ɗan kurkuku ɗaya. To, kuna so in sakar muku ‘sarkin Yahudawa’?”
Ikabheje nkwetenje nnkubho gwa kuti nne ning'ugulilanje nkutabhwa jumo mobha ga Pashaka. Bhuli, nnapinganga ning'ugulilanje A mpalume bha Bhayaudi?”
40 Sai suka ɗau kururuwa suna cewa, “Kai, ba shi ba! A ba mu Barabbas!” To, Barabbas ɗin nan yana da hannu dumu-dumu a wani tawaye.
Penepo gubhajobhelenje, “Ng'oo! Nngabha bhenebha ikabhe a Bhalabha!” A Bhalabha bhashinkutabhwa kwa ligongo lya ujambashi.