< Yohanna 18 >
1 Da ya gama addu’a, sai Yesu ya fita tare da almajiransa suka haye Kwarin Kidron. A wancan ƙetaren kuwa akwai lambun zaitun, da shi da almajiransa suka shiga ciki.
A PAU ae ka Iesu olelo ana i keia mau mea, hele aku ia ia me kaua poe haumana ma keia aoao o ke kahawai o Kederona, malaila kekahi mala, komo aku la ia ilaila, a me kana poe haumana.
2 To, Yahuda, wanda ya bashe shi, ya san wurin, domin Yesu ya sha zuwa wurin da almajiransa.
Ua ike no o Iuda, nana ia i kumakaia, ia wahi; no ka mea, ua halawai pinepine aku o Iesu malaila mo kana poo haumana.
3 Saboda haka Yahuda ya zo cikin lambun, yana jagoranta ƙungiyar sojoji da waɗansu ma’aikata daga wurin manyan firistoci da Farisiyawa. Suna riƙe da toci, fitilu da kuma makamai.
A loaa ia Iuda kekahi poe koa a me na ilamuku no na kahuna nui, a no na Parisaio, hele aku la ia ilaila me na lama, a me ua ipukukui a me na mea kaua.
4 Yesu kuwa, sane da duk abin da zai same shi, ya fito ya tambaye, su ya ce, “Wa kuke nema?”
Ike no o Iesu i na mea a pau e hiki mai ana maluna ona, a hele mai, a niuau mai la ia lakou, Owai ka oukou mea e imi nei?
5 Suka amsa suka ce, “Yesu Banazare.” Yesu ya ce, “Ni ne shi.” (Yahuda kuwa wanda ya bashe shi yana nan tsaye tare da su.)
I aku la lakou ia ia, O Iesu no Nazareta. I mai la o Iesu ia lakou, Owau no ia. O Iuda, naua ia i kumakaia, ku pu iho ia me lakou.
6 Da Yesu ya ce, “Ni ne shi,” sai suka ja da baya suka fāɗi a ƙasa.
A i kana i ana mai, Owau no ia, emi hope aku la lakou, a hina iho la ma ka honua.
7 Sai ya sāke tambayar su ya ce, “Wa kuke nema?” Suka ce, “Yesu Banazare.”
Ninau hou mai la o Iesu ia lakou, Owai ka oukou mea e imi nei? I aku la lakou, O Iesu no Nazereta.
8 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na gaya muku ni ne shi. In kuma ni ne kuke nema, to, sai ku bar waɗannan su tafi.”
Olelo mai la o Iesu ia lakou, Ua hai aku au ia oukou, Owau no ia. Ina hoi owau ka oukou e imi mai nei, o kuu aku ia lakou nei e hele aku:
9 Wannan ya faru ne don a cika kalmomin da ya yi cewa, “Ban yar da ko ɗaya daga cikin waɗanda ka ba ni ba.”
I ko ai ka olelo ana i olelo mai ai, O ka poe au i haawi mai ia'u, aole kekahi o lakou i lilo aku mai o'u aku nei.
10 Sai Siman Bitrus, wanda yake da takobi, ya zāre, ya kai wa bawan babban firist sara, ya ɗauke masa kunnensa na dama (Sunan bawan kuwa Malkus ne.)
He pahikaua ka Simona petero, unuhi ae la oia ia mea, a hahau iho i ko kauwa a ke kahuna nui, a oki aku la i kona pepeiao akau. O Maleko ka inoa o ua kauwa la.
11 Sai Yesu ya umarce Bitrus ya ce, “Mai da takobinka kube! Ba zan sha kwaf da Uba ya ba ni ba?”
Alaila i mai la o Iesu ia Petero, E hoihoi i kau pahikaua i ka wahi: o ke kiaha a ko'u Makua i haawi mai ia'u, aole anei au e inu ia mea?
12 Sai ƙungiyar soja tare da shugaban sojanta da kuma ma’aikatan Yahudawa suka kama Yesu. Suka daure shi
Alaila o ka poe koa, a me ka lunakoa, a me na ilamuku o na Iudaio, hopu aku la lakou ia Iesu, a nakii ia ia,
13 sa’an nan suka kawo shi da farko wurin Annas, wanda yake surukin Kayifas, babban firist a shekaran nan.
A alakai aku la ia ia io Anasa la mamua: no ka mea, oia ka makuahouowaikane o Kaiapa, o ke kahuna nui ia makahiki.
14 Kayifas ne wanda ya shawarci Yahudawa cewa zai fi kyau mutum ɗaya yă mutu saboda mutane.
O Kaiapa keia nana i ao aku i na Iudaio, he pono no e make kekahi kanaka no ka lahuikanaka.
15 Siman Bitrus da kuma wani almajiri suna bin Yesu. Domin almajirin nan sananne ne ga babban firist, sai ya shiga tare da Yesu a filin gidan babban firist ɗin,
A hahai aku la o Simona Petero a me kekahi haumana ia Iesu. A o na baumana la na ikeia oia e ke kahuna nui, a komo pu aku la ia me Iesu iloko o ka pahale o ke kahuna nui.
16 Bitrus kuwa ya dakata a waje a bakin ƙofa. Almajirin nan da yake sananne ga babban firist, ya dawo ya yi magana da yarinyar mai aiki a can, ya kuma shigo da Bitrus.
Ku ae la o Petero ma ka puka iwaho. Alaila hoi aku la kela haumana iwaho, ka mea i ikeia e ke kahuna nui, i aku la i ke kiaipuka e hookomo ia Petero.
17 Yarinyar da take bakin ƙofar ta ce wa Bitrus, “Kai ba ɗaya ne daga cikin almajiran mutumin nan ba ne?” Bitrus ya amsa ya ce, “A’a, ba na ciki.”
Alaila ninau mai la ke kaikamahine kiaipuka ia Petero, Aole anei oe kekahi o na haumana a keia kanaka? I aku la ia, Aole au.
18 To, ana sanyi, bayi da ma’aikatan suna tsattsaye kewaye da wutar da suka hura don su ji ɗumi. Bitrus ma yana tsaye tare da su, yana jin ɗumi.
A ku ae la na kauwa a me na ilamuku me ke ahi lanahu a lakou i hoaa ai, no ka mea, na anu; a hoopumahana ia lakou iho: ku ae la hoi o Petero me lakou, a hoomahana ia ia iho.
19 Ana cikin haka, sai babban firist ya tuhumi Yesu game da almajiransa da kuma koyarwarsa.
Alaila ninau aku la ke kahuna nui ia Iesu no kana poe haumana, a no kana mea i ao ai.
20 Yesu ya amsa ya ce, “Ai, na yi wa duniya magana a fili. Na kuma sha yin koyarwa a majami’u ko kuma a haikali inda Yahudawa duka sukan taru. Ban taɓa faɗin kome a ɓoye ba.
I mai la o Iesu ia ia, Ua olelo hoike aku au i ko ke ao nei; ua ao mau aku au iloko o na halehalawai, a iloko o ka luakini, kahi i akoakoa ai na Iudaio a pau; aohe mea a'u i ao aku ai ma kahi main.
21 Don me kake tuhumata? Ka tambayi waɗanda suka ji ni. Ba shakka, sun san abin da na faɗa.”
No ke aha la oe e ninau mai ai ia'u? o ninau aku oe i ka poe i lohe i ka mea a'u i olelo aku ai ia lakou; aia hoi, ua ike uo lakou i na mea a'u i olelo ai.
22 Da Yesu ya faɗa haka, sai ɗaya daga cikin ma’aikatan da yake tsaye kusa ya mare shi a fuska ya ce, “Haka za ka amsa wa babban firist?”
A i kana olelo ana ia mau mea, papai aku la ia Iesu kekahi o na ilamuku e ku ana, i aku la, Pela anei oe e olelo aku ai i ke kahuna nui?
23 Yesu ya amsa ya ce, “In na faɗi abin da ba daidai ba, ka nuna abin da ba daidai ba. Amma in gaskiya na faɗa, don me ka mare ni?”
I mai la o Iesu ia ia, Ina ua hewa ka'u olelo, o hoike mai oe i ka hewa; aka, ina ua maikai, uo ke aha la e papai mai oe ia'u?
24 Sai Annas ya aika da shi, a daure, wurin Kayifas babban firist.
Ua hoouna e mai la o Anasa ia ia e paa ana io Kaiapa la, i ke kahuna nui.
25 Da Siman Bitrus yana nan tsaye yana jin ɗumin wuta, sai aka tambaye shi, “Kai, kai ma ba ɗaya daga cikin almajiransa ba ne?” Sai ya yi mūsu, yana cewa, “Sam, ba na ciki.”
Ku ae la Simona Petero, a hoopumahana ia ia iho. Ninau ae la lakou ia ia, Aole anoi oe kekahi o kana poe haumana? Hoole mai la no ia, i mai la, Aole au.
26 Sai wani daga cikin bayin babban firist dangin wanda Bitrus ya sare wa kunne, ya tambaya shi ya ce, “Kana tsammani ban gan ka tare da shi a gonar zaitun ba?”
I aku la kekahi o na kauwa a ke kahuna nui, ka hoahanau o ka mea nona ka pepeiao a Petero i oki ai, Aole anei au i ike ia oe ma ka mala me ia?
27 Bitrus ya sāke yin mūsu, nan take kuwa zakara ya yi cara.
Hoole hou mai la no o Petero: a kani koke mai la ka mea.
28 Sa’an nan Yahudawa suka fitar da Yesu daga wurin Kayifas zuwa fadar gwamnar Roma. A yanzu dai, safiya ta yi, don gudu kada su ƙazantar da kansu Yahudawa ba su shiga cikin fadar ba; sun so su iya ci Bikin Ƙetarewa.
Alaila alakai aku la lakou ia Iesu mai Kaiapa aku, a hiki i kahi hookolokolo; a ua ao. Aole lakou i komo maloko o kahi hookolokolo, o haumia lakou, a pono ole ke ai i ka moliaola.
29 Saboda haka Bilatus ya fito wajensu ya ce, “Wace ƙara kuke kawowa game da mutumin nan?”
No ia hoi, hele mai la o Pilato iwaho io lakou la, ninau mai la, Heaha ka hewa a oukou e hoahewa ai i keia kanaka?
30 Suka amsa suka ce, “Da a ce shi ba mai laifi ba ne, ai, da ba mu bashe shi gare ka ba.”
Olelo aku la lakou, i aku la ia ia, Ina aole he lawehala keia, ina aole makou i haawi ia ia ia oe.
31 Bilatus ya ce, “Ku tafi da shi da kanku mana, ku hukunta shi bisa ga dokarku.” Sai Yahudawa suka ƙi suka ce, “Ba mu da ikon yanke wa wani hukuncin kisa.”
Alaila i mai la o Pilato ia lakou, E lawe oukou ia ia, a e hoopai aku ia ia ma ko oukou kanawai. I aku la hoi na Iudaio ia ia, Aole o makou e pono ke pepehi aku i kekahi kanaka.
32 Wannan kuwa ya faru ne don a cika kalmomin da Yesu ya yi da suka nuna irin mutuwar da zai yi.
Pela i ko ai ka olelo a Iesu i i mai ai e hoike ana i ke ano o ka make o make ai oia.
33 Sai Bilatus ya koma cikin fada, ya kira Yesu ya tambaye shi, “Shin, kai ne sarkin Yahudawa?”
Alaila komo hou aku la o Pilato i kahi hookolokolo, a hoa aku la ia Iesu, a ninau aku la ia ia, O oe anei ke alii o na Iudaio?
34 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Wannan ra’ayin kanka ne, ko waɗansu ne suka yi maka magana game da ni?”
Olelo mai la o Iesu ia ia, Nau wale iho no anei keia au e ninau mai nei, a na hai anei i olelo mai ia oe no'u?
35 Bilatus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne? Ai, mutanenka ne da kuma manyan firistoci suka bashe ka gare ni. Me ka yi?”
Olelo aku la o Pilato, He Iudaio anei au? Na kou lahuikanaka a na ua kahuna nui oe i haawi mai ai ia'u nei. Heaha kau i hana'i?
36 Yesu ya ce, “Mulkina ba na duniyan nan ba ne. Da na duniyan nan ne da bayina sun yi yaƙi su hana Yahudawa kama ni. Amma fa mulkina daga wani waje ne.”
I mai la o Iesu, Aole no keia ao ko'u aupuni. Ina no keia ao ko'u aupuni, ina ua kaua aku ko'u poe kanaka, i ole ai e haawiia aku au i na Iudaio; aka hoi, aole no keia ao ko'u aupuni.
37 Sai Bilatus ya ce, “To, wato, kai sarki ne!” Yesu ya amsa ya ce, “Haka yake, ni sarki ne yadda ka faɗa. Tabbatacce, saboda wannan dalili ne aka haife ni, kuma don wannan ne na zo duniya, domin in shaidi gaskiya. Duk wanda yake gefen gaskiya yakan saurare ni.”
No ia hoi, ninau aku la o Pilato ia ia. He alii no anei oe? I mai la o Iesu. Ke olelo mai nei oe, he alii wau. No keia mea i hanau mai ai au, a no ia hoi i hele mai ai au i ke ao nei, i hoike aku ai au i ka oiaio. O ka mea no ka oiaio, oia ke hoolohe i ko'u leo.
38 Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Mece ce gaskiya?” Da ya faɗi haka, sai ya sāke fitowa wurin Yahudawa ya ce, “Ni fa ban sami wani abin zargi game da shi ba.
Ninau aku la o Pilato ia ia, Heaha la ka oiaio? A i kana olelo ana i keia, hele hou mai la ia mawaho i na Iudaio, a i mai la ia lakou, Aole i loaa ia'u ka hewa iki iloko ona.
39 Amma fa kuna da wata al’ada in lokacin Bikin Ƙetarewa ya yi, nakan sakar muku da ɗan kurkuku ɗaya. To, kuna so in sakar muku ‘sarkin Yahudawa’?”
Aka, he mea mau no ia oukou i hookuu aku ai au i kekahi kanaka no oukou i ka moliaola: ke makemake nei anei oukou e hookuu aku wau no oukou i ke alii o na Iudaio?
40 Sai suka ɗau kururuwa suna cewa, “Kai, ba shi ba! A ba mu Barabbas!” To, Barabbas ɗin nan yana da hannu dumu-dumu a wani tawaye.
Alaila hea nui hou aku la lakou a pau, i ka i ana'ku, Aole o keia kanaka, aka, o Baraba. He powa no o Baraba.