< Yohanna 16 >
1 “Na faɗa muku wannan duka, domin kada ku bauɗe.
Nivavulile isio kuuti namungalulekaghe ulwitiko lwinu.
2 Za su kore ku daga majami’a; lalle, lokaci yana zuwa da duk wanda ya kashe ku, zai ɗauka yana yin wa Allah hidima ne.
Avaanhu vikuvadagha mu masinagogi ghaave, kange ghukwisa unsiki pano umuunhu angavabude umue itisagha ikum'bombela uNguluve.
3 Za su yi waɗannan abubuwa ne domin ba su san Uba ko ni ba.
Vilikuvavombela isio, ulwakuva navankagwile uNhaata, kange navang'hagwile une.
4 Na faɗa muku wannan, domin in lokacin ya yi, ku tuna na gargaɗe ku. Ban faɗa muku wannan tun da fari ba domin ina tare da ku.
Nivavulile isi kuuti unsiki ughuo ghungafike, mukumbukaghe kuuti nilyavavulile. Nanilyavavulile isi ulutasi, ulwakuva nilyale palikimo numue. Sikuwaambia kuhusu mambo haya tangu mwanzo kwa sababu nilikuwa pamoja nanyi.
5 “Yanzu zan tafi wurin wanda ya aiko ni, duk da haka ba waninku da ya tambaye ni, ‘Ina za ka?’
Poope nambe lino niluta kwa juno alyasung'hile une kulyumue, neke napwale nambe jumo pakate palyumue juno ikumhosia kuuti, “Ghuluta kughi?”
6 Saboda na faɗa waɗannan abubuwa ga shi kun cika da baƙin ciki.
Neke ulwakuva nivavulile isio, musukunile fiijo.
7 Amma gaskiya nake gaya muku. Don amfaninku ne zan tafi. Sai ko na tafi, in ba haka ba Mai Taimakon nan ba zai zo muku ba. Amma in na tafi, zan aiko shi gare ku.
Nikavavuula isa kyang'haani kuuti, luuva lunofu kulyumue une nivuuke, ulwakuva ningaleke pivuuka uNtangili naangise. Looli ningalute nikunsuung'ha kulyumue.
8 Sa’ad da ya zo kuwa, zai kā da duniya a kan zunubi da adalci da kuma hukunci,
Untangili ujuo angiise, ikuvahufyagha avaanhu ava mu iisi uvuhosi vwave, uvugholofu nu vuhighi vwa Nguluve.
9 a kan zunubi, domin mutane ba su gaskata da ni ba;
Ihufiagha uvuhosi vwave, ulwakuva navikunyitika une.
10 a kan adalci, domin zan tafi wurin Uba, inda ba za ku ƙara ganina ba;
Ikuvahufiagha uvugholofu vwango ulwakuva niluta kwa Nhaata, namulikunyaagha kange.
11 a kan hukunci kuma, domin an yanke hukunci a kan mai mulkin duniyan nan.
Ikuvahufyagha uvuhighi vwa Nguluve ulwakuva uNguluve amalile kukumhigha uSetano umbaha ghwa iisi iji.
12 “Ina da sauran abubuwa da yawa da zan faɗa muku, amma ba za ku iya ɗauka a yanzu ba.
Napano nijighe naso nyinga isa kuvavuula, neke nanikuvavuula, ulwakuva unsiki ughu namungasitang'hanie.
13 Amma sa’ad da shi, Ruhun gaskiya ya zo, zai bi da ku zuwa ga dukan gaskiya. Ba zai yi magana don kansa ba; zai faɗi abin da ya ji ne kaɗai, zai kuma faɗa muku abin da bai faru ba tukuna.
Looli uMhepo ughwa kyang'haani ujuo angiise, ikuvalongosiagha kuvingilila uvwakyang'haani; ulwakuva naijovagha muvuta vulilua vwake jujuo, looli ijovagha sino apuliike na kukuvavuula sino sikwisa.
14 Zai kawo ɗaukaka gare ni ta wurin ɗaukan abin da yake nawa, ya bayyana muku.
Umwene ihufiagha uvuvaha vwango, ulwakuva ikuvavulagha sino upiile kulyune.
15 Duk abin da yake na Uba nawa ne. Shi ya sa na ce, ‘Ruhun zai ɗauko daga abin da yake nawa, yă bayyana muku.’”
Fyoni fino alinafyo uNhaata, fyango, fye nambe nivavulile kuuti, uMhepo ujuo ikuvavulagha sino upiile kuhuma kulyune.
16 Yesu ya ci gaba da cewa, “Jim kaɗan, ba za ku ƙara ganina ba, sa’an nan bayan an jima kaɗan kuma, za ku gan ni.”
Ghusighiile unsiki n'debe namukunyaagha kange, neke pambele unsiki n'debe kange mukunyaagha.
17 A nan fa sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da cewa, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni,’ da kuma, ‘Domin zan tafi wurin Uba’?”
Vamo mu vavulanisivua vaake vakava viposania viiti, “Asi, kwe kuti kiki pano iiti, 'Ghusighile nsiki n'debe namukunyaagha, neke pambele unsiki n'debe mukunyaagha? Na pano iiti ulwakuva niluta kwa Nhaata?”
18 Suka yi ta tambaya, “Me yake nufi da ‘jim kaɗan’? Ba mu fahimci abin da yake faɗi ba.”
Vakava viposania viiti, “Kwekuti kiki pano iiti, “Ghusighile unsiki n'debe?' Natusitang'hinie isi sino ijova.”
19 Yesu ya gane suna so su tambaye shi game da wannan, sai ya ce musu, “Kuna tambayar juna game da abin da nake nufi da na ce, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, da kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni’?
UYesu akakagula kuuti vilonda kukumposia sino ajovile, pe akati, “Muposania sino nijovile kuuti, “Ghusighile unsiki n'debe mukunyaagha, neke pambele unsiki n'debe mukunyaagha'?
20 Gaskiya nake gaya muku, za ku yi kuka da kuma gunji, yayinda duniya take murna. Za ku yi baƙin ciki, amma baƙin cikinku zai koma farin ciki.
Kyang'haani nikuvavuula, umue mulilila na kusukunala neke avaanhu ava mu iisi vilihovoka. Mulisukunala, neke pambele ulisukunalo lwinu luluhambuka lukeelo.
21 Macen da za tă haihu takan yi naƙuda domin lokacinta ya yi; amma sa’ad da ta haihu, sai ta manta da wahalar domin farin ciki an haifi jariri a duniya.
Umukijuuva pano ipaapa, iiva nu lusukunalo ulwakuva ali nu vuvafi. Neke angapaape, maikumbuka kange uvu vafi uvuo, ulwakuva iiva nu lukeelo ulwa kuuva nu mwana.
22 Haka ku ma, yanzu ne lokacin baƙin cikinku, amma zan sāke ganinku za ku kuma yi farin ciki, ba kuwa wanda zai ɗauke muku farin cikinku.
Najumue muli nu lusukunalo lino, neke nilikwisa kange kulyumue neke muliiva nu lukeelo. Nakwale juno anoghiile kuvusia ulukeelo uluo kulyumue.
23 A ranan nan, ba za ku sāke tambaya ta kome ba. Gaskiya nake gaya muku, Ubana zai ba ku kome da kuka roƙa cikin sunana.
Kange unsiki ughuo ghungafike, namulikumhosia kimonga. Kyanghaani nikuvavuula, mungansuume kimonga uNhaata mu litavua lyango, ikuvapeela.
24 Har yanzu dai ba ku roƙi kome cikin sunana ba. Ku roƙa za ku kuwa samu, farin cikinku kuwa zai zama cikakke.
Nambe lino namunsumile kimonga mu litavua lyango. Musumaghe mupelua, neke ulukeelo lwinu lukwilane.
25 “Ko da yake ina magana da misalai, lokaci yana zuwa da ba zan ƙara yin magana da misalai ba, sai dai in faɗa muku a fili game da Ubana.
Nijovile isio numue mufihwanikisio, neke ghukwisa unsiki ghuno nanijovagha numue kange mu fihwanikisio. Looli nijovagha numue pa vuvalafu imhola sa Nhaata.
26 A ranan nan, za ku roƙa a cikin sunana. Ban ce zan roƙi Uba a madadinku ba.
Unsiki ughuo musumagha mu litavua lyango, naniiti une nikuvasumilagha kwa Nhaata, jeeje!
27 Ai, shi Uban kansa yana ƙaunarku domin kun ƙaunace ni kun kuma gaskata cewa daga Allah na fito.
Unaata jujuo avaghanile umue ulwakuva munganile une, kange mukwitika kuuti nihumile kwa Nguluve.
28 Na fito daga wurin Uba, na kuma shigo duniya, yanzu kuwa zan bar duniya in koma wurin Uba.”
Nilyahumile kwa Nhaata, nikiisa mu iisi muno; kange nivuuka mu iisi muno, nigomoka kwa Nhaata.
29 Sai almajiran Yesu suka ce, “Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba.
Avavulanisiva vaake vakati, “Ulolile, lino ghujova pavuvalafu, naghujova mu fihwanikisio.
30 Yanzu mun gane cewa ka san kome ba sai wani ya tambaye ka ba. Wannan ya sa muka gaskata ka fito daga Allah.”
Lino, tukagwile kuuti uve usikagwile sooni, naghulonda umuunhu ghweni akuposiaghe lumonga. Mu uluo tukwitika kuuti ulyahumile kwa Nguluve.
31 Yesu ya amsa ya ce, “A ƙarshe kun gaskata!
UYesu akavaposia akati, “Lino mukwitika?
32 Amma lokaci na zuwa, har ma ya yi, da za a warwatsa ku, kowa yă koma gidansa. Za ku bar ni ni kaɗai. Duk da haka ba ni kaɗai ba ne, gama Ubana yana tare da ni.
Lolagha, unsiki ghuli piipi, lweli kange seseene ghufikile, pano umue mupalasana nujunge iluta kwa mwene na kukundeka ne mwene. Neke une nanili ne mwene ulwakuva uNhaata ali palikimo nuune.
33 “Na faɗa muku waɗannan abubuwa ne, domin a cikina ku sami salama. A duniyan nan za ku sha wahala. Amma ku yi ƙarfin hali! Na yi nasara a kan duniya.”
Nikuvavuula isi kuuti muve nu lutengaano, ulwakuva muli nkate mulyune. Pa iisi apa muli ni mhumhuko, neke namungoghopaghe ulwakuva une nijilefisie iisi.”