< Yohanna 16 >
1 “Na faɗa muku wannan duka, domin kada ku bauɗe.
“Nin taksônna nin mâk loina rangin mahi nangni ki misîr pe ani.
2 Za su kore ku daga majami’a; lalle, lokaci yana zuwa da duk wanda ya kashe ku, zai ɗauka yana yin wa Allah hidima ne.
Synagogngei renga nangni la khâipai an ta, nangni that ranga bôk ngei han Pathien sin an tho anga an inbe zora la tung atih.
3 Za su yi waɗannan abubuwa ne domin ba su san Uba ko ni ba.
Mingeiin nin chunga hima anghan la thông an tih, Pa le keima min riet loi sikin.
4 Na faɗa muku wannan, domin in lokacin ya yi, ku tuna na gargaɗe ku. Ban faɗa muku wannan tun da fari ba domin ina tare da ku.
Hannirese mahi nin kôm ke lei misîr ani, masikin ma neinunngei tho ranga an zora ahong tung tikin, nangni ke lei misîr pe zoi ti nin riettit theina rangin. “Hi neinunngei hih aphut renga nangni ka la ril loi ani, nin kôma ka la om sikin.
5 “Yanzu zan tafi wurin wanda ya aiko ni, duk da haka ba waninku da ya tambaye ni, ‘Ina za ka?’
Aniatachu, atûn chu mi tîrpu kôm ke se rang kêng ani zoi, hannoma nin lâia tutên ke sena rang merkel mak chei.
6 Saboda na faɗa waɗannan abubuwa ga shi kun cika da baƙin ciki.
Male atûn nangni ki misîr pe lechu nin mulungngei dûkin asip zoi ani.
7 Amma gaskiya nake gaya muku. Don amfaninku ne zan tafi. Sai ko na tafi, in ba haka ba Mai Taimakon nan ba zai zo muku ba. Amma in na tafi, zan aiko shi gare ku.
Aniatachu chongdiktak nangni ki ril: ke se hah nangni rangin chu asa uol ani, ke se nônchu Sanpu hah nin kôm juong no nih. Hannirese ke sên chu ama hah nin kôm juongtîr ki tih.
8 Sa’ad da ya zo kuwa, zai kā da duniya a kan zunubi da adalci da kuma hukunci,
Male a juong tung tika chu sietna tieng mo, chong dika mo, Pathien roijêkna tieng mo theiloi an chang tie hah rammuol mingei kôm min mûng atih.
9 a kan zunubi, domin mutane ba su gaskata da ni ba;
Sietna tieng theiloi an chang ani, keima min iem loi sikin;
10 a kan adalci, domin zan tafi wurin Uba, inda ba za ku ƙara ganina ba;
chong dika khom theiloi an chang ani, Pa kôm ke se rang sik le mi nin mu khâi loi rang sikin;
11 a kan hukunci kuma, domin an yanke hukunci a kan mai mulkin duniyan nan.
male roijêkna tieng khom adikloi an chang ani, hi rammuol roijêkpu khom jêkin aom zoi sikin.
12 “Ina da sauran abubuwa da yawa da zan faɗa muku, amma ba za ku iya ɗauka a yanzu ba.
“Nangni misîr pe rang tamtak ka la dôn, aniatachu atûna rangin chu ariet nangni lântak pe rai atih.
13 Amma sa’ad da shi, Ruhun gaskiya ya zo, zai bi da ku zuwa ga dukan gaskiya. Ba zai yi magana don kansa ba; zai faɗi abin da ya ji ne kaɗai, zai kuma faɗa muku abin da bai faru ba tukuna.
Nikhomrese, Ratha, Pathien chongtak minlang ngâipu hah a juong tika chu chongtak ngei murdia nangni ruoi min lût atih. Ama rachamin ite misîr no nia, a riet ha kêng a misîr rang male ahong tung rang neinunngei ha nangni ril atih.
14 Zai kawo ɗaukaka gare ni ta wurin ɗaukan abin da yake nawa, ya bayyana muku.
Ama han roiinpuina mi pêk atih, ko chong ti ngei hah lâk a ta, nangni a ril rang sikin.
15 Duk abin da yake na Uba nawa ne. Shi ya sa na ce, ‘Ruhun zai ɗauko daga abin da yake nawa, yă bayyana muku.’”
Ka Pa'n a dôn ngei murdi chu kata ani; masika han kêng Ratha han ke pêk hah lâk a ta male nangni ril atih, ki ti ani.
16 Yesu ya ci gaba da cewa, “Jim kaɗan, ba za ku ƙara ganina ba, sa’an nan bayan an jima kaɗan kuma, za ku gan ni.”
“Chomoltên chu mi mu khâi no tunuia, male chomolte suole chu mi mu nôk nin tih,” a tia.
17 A nan fa sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da cewa, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni,’ da kuma, ‘Domin zan tafi wurin Uba’?”
A ruoisingei senkhatin anninanâkin annin rekela, “Ei kôma a thurchi misîr hi imo a tina? Chomolte chu mi mu no tunuia, chomolte suole chu mi mu nôk nin tih; a tia male, ‘Pa kôm ke se rang sikin’ khom a ti hi, an tia.
18 Suka yi ta tambaya, “Me yake nufi da ‘jim kaɗan’? Ba mu fahimci abin da yake faɗi ba.”
‘Chomolte’ a ti hih imo a tina? A misîr hih ei riet thei loi kêng!” an tia.
19 Yesu ya gane suna so su tambaye shi game da wannan, sai ya ce musu, “Kuna tambayar juna game da abin da nake nufi da na ce, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, da kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni’?
Jisua'n ama chong rekel rang an jôt ti a rieta, an kôm, “Chomolte chu mi mu no tunuia, chomolte suole chu mi mu nôk nin tih,” ki ti ha mo nangni nanâkin ni nin rekel inlôm?
20 Gaskiya nake gaya muku, za ku yi kuka da kuma gunji, yayinda duniya take murna. Za ku yi baƙin ciki, amma baƙin cikinku zai koma farin ciki.
Chong diktak nangni ki ril: nangni chu chap le inrûmin om nin ta, hannirese, rammuol chu tâi atih; inngûiin om nin ta, aniatachu nin inngûina hah tâinân ânthûl rang ani.
21 Macen da za tă haihu takan yi naƙuda domin lokacinta ya yi; amma sa’ad da ta haihu, sai ta manta da wahalar domin farin ciki an haifi jariri a duniya.
Nupangin nâiha a tuong lâitak chu ân ngûikhak ngâi, a dûktongna zora ahong tung pe sikin; aniatachu nâi a nei suole chu a dûktong hah a mingil nôk ngâi, nâite rammuola juong suok hah a râisânpui sikin.
22 Haka ku ma, yanzu ne lokacin baƙin cikinku, amma zan sāke ganinku za ku kuma yi farin ciki, ba kuwa wanda zai ɗauke muku farin cikinku.
Nangni khom ma anghan nin ni: atûn chu inngûiin nin oma, aniatachu nangni mu nôk ki tih, nin mulungrîl râisânnân la sip atih. Ma râisânna ha chu tutên nangni sut thei khâi no ni ngei.
23 A ranan nan, ba za ku sāke tambaya ta kome ba. Gaskiya nake gaya muku, Ubana zai ba ku kome da kuka roƙa cikin sunana.
“Ma nikhuo hah ahong tungin chu ite mi rekel khâi no tunui. Chongdiktak nangni ki ril: ki riminga nin zong kai chu Pa'n nangni pêk atih.
24 Har yanzu dai ba ku roƙi kome cikin sunana ba. Ku roƙa za ku kuwa samu, farin cikinku kuwa zai zama cikakke.
Atûn tena chu ite ki rimingin la zong mak choia; zong ungla man nin tih, nin râisânna akip theina rangin.
25 “Ko da yake ina magana da misalai, lokaci yana zuwa da ba zan ƙara yin magana da misalai ba, sai dai in faɗa muku a fili game da Ubana.
“Ha neinunngei hah mintêknangei chongin nin kôm ki misîr ani. Aniatachu, mintêknangei chong mang loiin ânlangiemin Pa chungroi ha nin kôm ki misîr zora ala hong tung rang.
26 A ranan nan, za ku roƙa a cikin sunana. Ban ce zan roƙi Uba a madadinku ba.
Ma nikhuo hah ahong tungin chu, ki rimingin Pa kôm zong nin ta; male keiman Pa kôm nin ruthûlin nangni zong pe ki tih ki tina nimaka,
27 Ai, shi Uban kansa yana ƙaunarku domin kun ƙaunace ni kun kuma gaskata cewa daga Allah na fito.
Pa lelê han nangni a lungkham ngâi. Keima mi nin lungkham sik le Pathien renga juong ki ni, ti mi nin iem sikin nangni a lungkham ngâi ani.
28 Na fito daga wurin Uba, na kuma shigo duniya, yanzu kuwa zan bar duniya in koma wurin Uba.”
Pa kôm renga ku juonga, male rammuola ku juong ani; male atûn chu rammuol mâkin Pa kôm ke se nôk rang ani zoi,” a tia.
29 Sai almajiran Yesu suka ce, “Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba.
Hanchu a ruoisingei han a kôm, “Atûn chu ânlangiemin ni misîra, mintêknangei chong reng mang khâi mak chea.
30 Yanzu mun gane cewa ka san kome ba sai wani ya tambaye ka ba. Wannan ya sa muka gaskata ka fito daga Allah.”
Atûn chu neinuntin ni riet let tiin kin riet zoi; tute kôm ite ne rekel ngei rang nâng mak che. Hima sika hin Pathien renga juong ni ni tiin kin iem zoi ani,” an tia.
31 Yesu ya amsa ya ce, “A ƙarshe kun gaskata!
Jisua'n an kôm, “Atûn chu nin iem mo zoi?
32 Amma lokaci na zuwa, har ma ya yi, da za a warwatsa ku, kowa yă koma gidansa. Za ku bar ni ni kaɗai. Duk da haka ba ni kaɗai ba ne, gama Ubana yana tare da ni.
Azora ahong tungtir zoi, anâikik zoi, matikin chu chekinchâi var nin ta, nin in, nin ina se nin ta, ke theivaiin mi mâkrak nin tih. Hannirese Pa hah ko kôm aom sikin ke theivaiin chu ni no ning.
33 “Na faɗa muku waɗannan abubuwa ne, domin a cikina ku sami salama. A duniyan nan za ku sha wahala. Amma ku yi ƙarfin hali! Na yi nasara a kan duniya.”
Masikin keima leh inpumkhata omin rathânngamna nin dôn theina rangin hi chong hih nangni ki misîr pe ani. Rammuolin intak nangni min tuong atih. Hannirese hâitakin om roi! Keiman rammuol ke mene zoi ani,” a tia.