< Yohanna 15 >

1 “Ni ne kuringar inabi na gaskiya, Ubana kuwa shi ne manomin.
“mo mi ti biyuware bicom te'e mi ni tome.
2 Yakan sare kowane reshe a cikina da ba ya’ya’ya, amma yakan ƙundume kowane reshe da yake ba da’ya’ya, domin yă ƙara ba da’ya’ya.
co ki cukom cwangko wo gwam mani ne bi tutti wuro ne bitutti tiyeu an yulangum na ne bitutti yora,
3 Kun riga kun zama masu tsabta saboda maganar da na yi muku.
com caneu witi mani bwikimi na kere kendo mi yimkom yiye.
4 Ku kasance a cikina, ni kuma zan kasance a cikinku. Babu reshen da zai iya yin’ya’ya da kansa, dole yă kasance a jikin kuringar inabin. Haka ku ma, ba za ku iya ba da’ya’ya ba sai kun kasance a cikina.
ki yi fwermir mo keneu nan yi fwerkumed. tami kani tiye wuro mani ne bitutti ki kwaco ki no tiwi bwitiyen na numde, nyo kume ken mani ka do makadi ka no bwimi.
5 “Ni ne kuringar inabin; ku ne kuma rassan. In mutum ya kasance a cikina ni kuma a cikinsa, zai ba da’ya’ya da yawa; in ba tare da ni ba, ba za ku iya yin kome ba.
mo mi te'e kom ki kani ceu. wuro wi bwimiyeri la mo mi bwici, can ne kani ducce, tano mi maniri mani mwa dol digerti.
6 Duk wanda bai kasance a cikina ba, yana kamar reshen da aka jefar yă bushe; irin waɗannan rassan ne akan tattara, a jefa cikin wuta a ƙone.
tano ni win ko yika bwimiri catin mirangcowi na cwang di kucum.
7 In kun kasance a cikina kalmomina kuma suka kasance a cikinku, ku roƙi kome da kuke so, za a kuwa ba ku.
no mun wi bwimi la kermiro wi munen di, me'e diye mu cwitiye, di ciya tin mamwen.
8 Wannan ne yakan kawo ɗaukaka ga Ubana, ku ba da’ya’ya da yawa, kuna kuma nuna kanku ku almajiraina ne.
nyo ciki bilangde bi bwiyer temire nakom nyimom bi beiyo lomiye.
9 “Kamar yadda Uba ya ƙaunace ni, haka ni ma na ƙaunace ku. To, fa, ku kasance cikin ƙaunata.
kombo te'e mi bilang komeu kambo mi bilang kome, kom yi mwor bilangka.
10 In kuka yi biyayya da umarnaina, za ku kasance a cikin ƙaunata, kamar dai yadda na yi biyayya da umarnan Ubana na kuma kasance a cikin ƙaunarsa.
no kom bwangten werfundodi, kangyi mwor cwika nawuro mi bwangten mi bwangten werfun te'e miro la min yiken mwor cwikacer.
11 Na gaya muku wannan domin murnata ta kasance a cikinku, murnanku kuma ta zama cikakkiya.
mi yi komti na kulentini dige buro fuwor ner kumero na nowi biber kimet la fuwor ner kumero na dim diye.
12 Umarnina shi ne, Ku ƙaunaci juna kamar yadda na ƙaunace ku.
muro co kermiro na kom cwii buti kumi nawo na wo mi cwi kome.
13 Babu ƙaunar da ta fi wannan, a ce mutum ya ba da ransa saboda abokansa.
ni kange mani cwi kakko cum nawe naco neken ner cero kiden farub ceb.
14 Ku abokaina ne, in kun yi abin da na umarta.
kom farub mib na kom ma digewu miyi komeri.
15 Ba zan ƙara ce da ku bayi ba, don bawa bai san abin da maigidansa yake yi ba. A maimako in ce da ku abokai, domin na sanar da ku duk abin da na ji daga wurin Ubana.
ferer kab mani ma yog cuwoka kumeti, bi bei canga dige bwiyeu bwe canga nyombo dige teluwe ce matiye. mi cuwo kom farub mib nan nyi kom dige gwam ma nuwa te'e mi nin ne'e.
16 Ba ku kuka zaɓe ni ba, a’a, ni ne na zaɓe ku na kuma naɗa ku ku je ku ba da’ya’ya-’ya’yan da za su dawwama. Uba kuwa zai ba ku duk abin da kuka roƙa cikin sunana.
kebo kom ki cok yere lamo mi cok kome, mi tom kom na kom ya na kom ne bi bei, ma tom kom ki ne bibeiyo na wo cokke.
17 Umarnina ke nan. Ku ƙaunaci juna.
ker bifumero mayi kome nakom cwi butikimi.
18 “In duniya ta ƙi ku, ku san cewa ta fara ƙin na ne.
no kale ko komdi, kom nyomom koye na nimde ko kom.
19 Da ku na duniya ne, da ta ƙaunaci abinta. Kamar yadda yake, ku ba na duniya ba ne, na zaɓe ku daga duniya, shi ya sa duniya take ƙinku.
na ki kom na kale cedi, no kale tin cwikom tami nace.
20 Ku tuna da kalmomin da na yi muku cewa, ‘Ba bawan da ya fi maigidansa,’In sun tsananta mini, ku ma za su tsananta muku. Da sun yi biyayya da koyarwata, da za su yi biyayya da taku ma.
kom kwa ki kero ma yi koe, ki ciya kermirori la kan ciya kermiro.
21 Za su yi muku haka saboda sunana, gama ba su san Wannan da ya aiko ni ba.
ci yan ma kimen dige tinimbo wuro ki den mir, la ci nyombo niwo tomuyereu.
22 Da a ce ban zo na yi musu magana ba, da ba su da zunubi. Yanzu kam, ba su da wata hujja a kan zunubinsu.
na ki ma bou bo nan nyi ci kerdi no ci manki bwirangke, la canneu ci manki kangke kan bwirangke.
23 Wanda ya ƙi ni ya ƙi ya ƙi Ubana ma.
gwam ni wo ko yereu ko te'e mi.
24 Da a ce ban yi ayyuka a cikinsu waɗanda babu wani da ya taɓa yi ba, da ba su da zunubi. Amma yanzu sun ga waɗannan ayyukan banmamaki, duk da haka sun ƙi ni sun kuma ƙi Ubana.
na ki mi mabo nangendodori no ni kange mani momwi tiber ciyere. no ci manki bwirangke la canneu cintom la cin ko nye kange te'e mi gwam
25 Amma wannan ya faru ne domin a cika abin da yake a rubuce cikin Dokarsu cewa, ‘Sun ƙi ni ba dalili.’
dige wuro ci maneu nadim kero mulangum mwor bifumere, cin koye manki tuwer kercer.
26 “Sa’ad da Mai Taimako ya zo, wanda zan aiko muku daga wurin Uba, Ruhun gaskiya wanda yake fitowa daga wurin Uba, zai ba da shaida game da ni.
kambo nii birumreri we ma tomki menti firen tee nin, bilengke bibwiyer woki cetde bwi tee ninne an bo na ne warka dormir
27 Ku ma dole ku ba da shaida, domin kun kasance tare da ni tun daga farko.
kume kom ne warke na wo kom wari kange mo nyo ki kaba.

< Yohanna 15 >