< Yohanna 14 >

1 “Kada zuciyarku ta ɓaci. Ku gaskata da Allah, ku kuma gaskata da ni.
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Nnatengukanje mmitima jenunji. Nnakwaakulupalilanga a Nnungu, nngulupalilanje na nne.
2 A cikin gidan Ubana akwai wurin zama da yawa; da a ce ba haka ba ne, da na gaya muku. Za ni can don in shirya muku wuri.
Kumui kwa Atati ipali ndamo yaigwinji, monaga nngabha nneyo, ngammalanjilenje. Nnaino ngunakwenda kukunnng'alashiyanga ndamo.
3 In kuwa na tafi na shirya muku wuri, sai in dawo in ɗauke ku ku kasance tare da ni don ku kasance inda nake.
Nyendaga kung'alashiyanga ndamo, shimuje kukuntolanga, nkupinga pushimme nne, na mmanganyanji mmanganje popo.
4 Ai, kun san hanyar zuwa inda za ni.”
Mmanganyanji nngumanyinji mpanda gwa kungwendako.”
5 Sai Toma ya ce masa, “Ubangiji, ba mu san inda za ka ba, to, ta yaya za mu san hanyar?”
A Tomashi gubhabhushiye, “Mmakulungwa, tukakukumanya kunkwenda, bhai, tugumanye bhuli mpandago?”
6 Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne hanya, ni ne gaskiya, ni ne kuma rai. Ba mai zuwa wurin Uba sai dai ta wurina.
A Yeshu gubhaajangwile, “Nne ni mpanda na kweli na gumi. Jwakwa akombola kwenda kwa Atati ikabhe kupitila nne.
7 Da kun san ni, da za ku san Ubana ma. Daga yanzu, kun san shi kun kuma gan shi.”
Ibhaga nkamanyinji nne, nkaamanyinji Atati. Kuumila nnaino, mwaamanyinji, numbe mwaabhweninji.”
8 Filibus ya ce, “Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan kuwa zai biya bukatarmu.”
A Pilipi gubhaalugulile, “Mmakulungwa, shiitupwae, ntulanguye Atati.”
9 Yesu ya amsa ya ce, “Ba san ni ba, Filibus, duk da daɗewan nan da na yi tare da ku? Duk wanda ya gan ni, ai, ya ga Uban. Yaya za ka ce, ‘Ka nuna mana Uban’?
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Mobha gowega ndemi na mmanganyanji, igala mmwe a Pilipi nkanabhemanya? Amweni nne abhabhweni Atati. Nkubheleketa bhuli, ‘Ntulanguye Atati?’
10 Ba ka gaskata cewa ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina ba? Kalmomin da nake gaya muku ba na kaina ba ne. Ai, Uban da yake raye a cikina ne yake aikinsa.
Bhuli nkaakulupalila kuti nne muni nkati ja Atati, nabhalabho Atati mubhali nkati jangu? Malobhe gungummalanjilangaga, ngaabheleketa kwa mashili gangu namwene, ikabhe Atati bhali nkati jangu, ni bhaatenda liengo lyabho.
11 Ku gaskata ni sa’ad da na ce ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina. Ko kuwa ku gaskata ni saboda ayyukan banmamakin su kansu.
Nngulupalilanje kuti nne muni nkati ja Atati, na Atati mubhali nkati jangu, ibhaga ng'oo, nkulupalilanje kwa ligongo lya maengo gungutendaga.
12 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda yake da bangaskiya gare ni, zai yi abubuwan da ni nake yi. Zai ma yi abubuwa masu girma fiye da waɗannan, don zan tafi wurin Uba.
Kweli ngunakummalanjilanga, jwene angulupalila nne, na jwalakwe shaatende maengo gungukamula nne, nkali na gamakulungwa kupunda genega, pabha nne ngunakwenda kwa Atati.
13 Kuma zan yi duk abin da kuka roƙa cikin sunana, don Ɗan ya kawo ɗaukaka ga Uban.
Shoshowe shishinnjuganje kwa lina lyangu, shenesho shindende, nkupinga Atati bhakuywe nkati jika Mwana.
14 Za ku iya roƙe ni kome a cikin sunana, zan kuwa yi.
Nnyugangaga shoshowe kwa lina lyangu, shinintendelanje.”
15 “In kuna ƙaunata za ku yi biyayya da umarnina.
“Mmbingangaga, shinkamulanje amuli yangu.
16 Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
Na nne shinaajuje Atati bhampanganje jwakunjangutilanga juna, nkupinga atame na mmanganyanji pitipiti. (aiōn g165)
17 Ruhun gaskiya. Duniya ba ta iya karɓarsa, don ba ta ganinsa ba ta kuma san shi ba. Amma kun san shi, saboda yana zama tare da ku zai kuma kasance a cikinku.
Jwenejo Mbumu jwa kweli. Shilambolyo nngakombola kumposhela, pabha shikakombola kummona wala kummanya. Ikabheje mmanganyanji mummanyinji pabha anaatama na mmanganyanji, na shaabhe nkati jenunji.”
18 Ba zan bar ku marayu ba; zan zo wurinku.
“Ngannekanga ushubha, shininjiilanje.
19 Ba da daɗewa ba, duniya ba za tă ƙara ganina ba, amma za ku gan ni. Don ina raye, ku ma za ku rayu.
Gaigele mobha gashoko, shilambolyo shikamona kabhili, ikabheje mmanganyanji shimmonanje, pabha nne najwankoto na nkali mmanganyanji shimmanganje mmabhakotonji.
20 A ranan nan za ku sani ina cikin Uba, ku kuma kuna cikina, ni kuma ina cikinku.
Pushiliishile lyene lyubhalyo, shimmanyanje kuti nne muni nkati ja Atati, na mmanganyanji munninginji nkati jangu, na nne nkati jenunji.”
21 Duk wanda yake da umarnaina yana kuma yin biyayya da su, shi ne wanda yake ƙaunata. Wanda yake ƙaunata kuwa Ubana zai ƙaunace shi, ni ma zan ƙaunace shi, in kuma bayyana kaina gare shi.”
“Akwiiposhela amuli yangu nikwiikamula, jwenejo ni ambinga nne. Na jwalakwe ambinga nne, shaabhapinje Atati, na nne shinimpinje na shiniilanguye kuka jwene.”
22 Sai Yahuda (ba Yahuda Iskariyot ba) ya ce, “Ubangiji, me ya sa za ka bayyana kanka gare mu amma ba ga duniya ba?”
A Yuda, nngabha a Ishikaliote bhala, gubhaabhushiye, “Mmakulungwa, shiitendeshe bhuli mmwe kwiilanguya kwetu uwe na nngabha ku shilambolyo?”
23 Yesu ya amsa ya ce, “Duk mai ƙaunata, zai yi biyayya da koyarwata. Ubana zai ƙaunace shi, za mu kuwa zo wurinsa mu zauna tare da shi.
A Yeshu gubhajangwile, “Mundu ambingaga shakamule malobhe gangu, Atati shibhampinje na uwe shituishe, nitama najo.
24 Wanda ba ya ƙaunata ba zai yi biyayya da koyarwata ba. Waɗannan kalmomin da kuke ji ba nawa ba ne; na Uba ne da ya aiko ni.
Mundu akaambinga nne akakamula malobhe gangu. Lilobhe limpilikenenje nngabha lyangu nne, ikabhe lya Atati bhandumile.
25 “Duk wannan na faɗa ne yayinda ina tare da ku.
“Nimmalanjilenje genego, shini launo na mmanganyanji shino,
26 Amma Mai Taimako, Ruhu Mai Tsarki, wanda Uba zai aiko cikin sunana, zai koya muku kome, zai kuma tuna muku duk abin da na faɗa muku.
ikabheje Nkujangutila jula, Mbumu jwa Ukonjelo, shibhantume Atati kwa lina lyangu, shannjiganyanje indu yowe na kunkumbushiyanga gowe gunimmalanjilenje.”
27 Salama na bari tare da ku; salamata nake ba ku. Ba kamar yadda duniya take bayarwa nake ba ku ba. Kada zuciyarku ta ɓaci kada kuma ku ji tsoro.
“Ngunakunneshelanga ulele, ngunakumpanganga ulele gwangu. Ngakumpanganga malinga shilambolyo shishikuti tenda. Nnainginikanje mmitima jenunji wala nnatengukanje.
28 “Kun dai ji na ce, ‘Zan tafi in kuma sāke dawo wurinku.’ In har kuna ƙaunata, za ku yi farin ciki cewa za ni wurin Uba, domin kuwa Uban ya fi ni.
Mwapilikenenje punammalanjilenje. ‘Ngunakwijendela, kungai shinimmujilanje kabhili.’ Nkambinjilenje, nkainonyelenje kwa ligongo ngunakwenda kwa Atati, pabha bhenebho bhakulungwa kumbunda nne.
29 Na faɗa muku tun kafin yă faru, domin in ya faru, ku gaskata.
Njikummalanjilanga genega nnaino gakanabhe koposhela, nkupinga pushigakoposhelepo nkulupalilanje.
30 Ba zan ƙara yi muku magana ba, gama mai mulkin duniyan nan yana zuwa. Ba shi da iko a kaina,
Ngabheleketa kabhili malobhe gamagwinji na mmanganyanji, pabha nkulungwa jwa shilambolyoshi anakwiya. Wala jwangali sha kombola kwangu nne,
31 amma dole duniya ta koya cewa ina ƙaunar Uba, ina kuma yin yadda Ubana ya umarce ni. “Ku zo, mu bar nan.
ikabheje shilambolyo shinapinjikwa shimanye kuti nne ngunakwaapinga Atati, pabha ngunatenda indu yowe malinga shibhang'amulishe Atati. Nnjimangane, tujabhule apano!”

< Yohanna 14 >