< Yohanna 12 >

1 Kwana shida kafin Bikin Ƙetarewa, sai Yesu ya iso Betani, inda Lazarus yake, wanda Yesu ya tā da daga matattu.
Ifighono ntanda ye kikyale kufika ikyimike ikya Pasaka, uYesu akaluta kange ku kikaaja ikya Betania. Ukuo kwe kuno akikalagha uLasali, juno uYesu alyansyusisie kuhuma kuvafue.
2 A nan aka shirya abincin yamma don girmama Yesu. Marta ta ce yi hidima, Lazarus kuma yana ɗaya cikin waɗanda suke ci tare shi.
Pe vakamuling'hanikisia ikyakulia ikya pakivwilile. UMalita ghwe juno akava ikuvatengelela. ULasali alyale umo ghwa vano vakikalile nu Yesu vilia ikyakulia.
3 Sai Maryamu ta ɗauki wajen awo guda na nardi zalla, turare mai tsada; ta zuba a ƙafafun Yesu ta kuma goge ƙafafunsa da gashinta. Gidan duk ya cika da ƙanshin turaren.
Pe uMaliamu akaloota isupa ija mafuta amanofu agha ndalama nyinga, akampaka uYesu mumaghulu nakukumpulusia ni lenyele lyake. Ulunuusi lwa mafuta aghuo, lukamema inyumba jooni.
4 Amma ɗaya daga cikin almajiransa, Yahuda Iskariyot, wanda daga baya zai bashe shi, bai amince ba ya ce,
Neke uYuda Isikalioti, umo muvavulanisivua vaYesu unya kumwohela, akati,
5 “Don me ba a sayar da turaren nan aka kuma ba da kuɗin ga matalauta ba? Ai, kuɗin ya kai albashin shekara guda.”
“Kiki amafuta amafuta aghuo naghangaghusivue, “Kiki amafuta aghuo, na ghale ghighusivua indalama idinali ifilundo fitatu, neke vapelue avakotofu?
6 Ya yi wannan magana ba don ya kula da matalauta ba ne, sai dai don shi ɓarawo ne. Da yake shi ne mai ajiya jakar kuɗin, yakan taimaki kansa da abin da aka sa a ciki.
UYuda ye ijova isio, nakwekuti alyale ikuvavonela ikisa avakotofu, looli ulwakuva alyale mhiji. Umwene ghwe juno alalye ikola inyambe ja ndalama, akahijagha indalama mu nyambe ijio.
7 Yesu ya ce, “Ku ƙyale ta, an nufa ta ajiye wannan turaren don ranar jana’izata.
UYesu akati, “Mumuleke, ulwakuva amhakile kuling'hania um'bili ghwango vwimila ikighono ikya kusyilua.
8 Kullum za ku kasance da matalauta, amma ba kullum za ku kasance tare da ni ba.”
Avakotofu muuva navo ifighono fyoni neke namuuva nuune ifighono fyoni.”
9 Ana cikin haka sai babban taron Yahudawa suka sami labari Yesu yana can suka kuwa zo, ba kawai don shi ba amma don su kuma ga Lazarus, wanda ya tā da daga matattu.
Avayahudi vinga vakapulika kuuti uYesu aliku Betania, pe vakaluta ukuo. Navalyalutile kukumulola ju Yesu mwene, looli valondagha vamwaghe nu Laasi juno uYesu akansyusisie kuhuma ku vafue.
10 Saboda haka manyan firistoci suka ƙulla su kashe Lazarus shi ma,
Pe avavaha va vatekesi vakapuling'hana kukum'buda ghwope uLasali,
11 gama dalilinsa Yahudawa da yawa suna komawa ga Yesu suna kuma ba da gaskiya gare shi.
ulwakuva vwimila kusyuka kwa mwene, aVayahudi vinga valyavalekile avalongosi vaave, vakamwitika uYesu.
12 Kashegari babban taron da suka zo Bikin suka sami labari cewa Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima.
Ikighono ikya vuvili. avaanhu viinga vakiisa ku kyimike ye vapuliike kuuti uYesu ali musila ikwisa ku Yelusalemu,
13 Sai suka ɗaɗɗauko rassan dabino suka fiffita taryensa, suna ɗaga murya suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Mai albarka ne Sarkin Isra’ila!”
pe vakatoola amataifa agha mapiki gha matende, vakahuma kukumwambilila kumo viiti, “Hosana! Afunyilue juno ikwisa mu litavua lya Mutwa, Ntwa ghwa Vaisilaeli.”
14 Yesu ya sami ɗan jaki, ya hau, kamar yadda yake a rubuce cewa,
UYesu akajaagha inyana ja dogovi akajangalila; ndavule, “
15 “Kada ki ji tsoro, ya Diyar Sihiyona; duba, ga sarkinki yana zuwa, zaune a kan aholaki jaki.”
Lilembilue mu malembe aMimike kuuti, “Nungoghopaghe, mwalive Syoni, lolagha, Untwa ghwinu ikwisa, angalile inyaana ja dogovi.”
16 Da fari almajiransa ba su gane dukan wannan ba. Sai bayan da aka ɗaukaka Yesu, sa’an nan suka gane cewa an rubuta waɗannan abubuwa game da shi ne, har ma suka yi masa waɗannan abubuwa.
Ulutasi avavilanisivua va Yesu navalyasikagwile isio; neke uYesu ye aghinisivue, pe vakakumbuka kuuti isio silyalembilue vwimila umwene na kuuti isi vam'bombile umwene.
17 Taron da suke tare da shi a sa’ad da ya kira Lazarus daga kabari ya kuma tā da shi daga matattu suka yi ta baza labarin.
Avanu vano valyaale palikimo nu Yesu ye ikunkemeela uLasali kuhuma mu mbiipa na kukunsyusia, vavakava vikuvoleka avange imhola ijio.
18 Mutane da yawa kuwa suka fita taryensa, saboda sun ji labarin abin banmamakin da ya yi.
Mu uluo avaanhu vinga vakaluta kukumwambilila, ulwakuva valyapuliike kuuti avombile ikidegho ikio.
19 Saboda haka Farisiyawa suka ce wa juna, “Duba, wannan ba ya kai mu ko’ina. Ga shi, duk duniya tana bin sa!”
Neke aVafalisayi vakavulana vakati, “Mulola? Lino natunoghile kuvomba kimonga, lolagha, avaanhu vooni vikum'bingilila umwene.
20 To, akwai waɗansu Hellenawa a cikin waɗanda suka haura don su yi sujada a Bikin.
Mu vaanhu vano valyalutile kukumwimika uNguluve. ku Yelusalemu ikighono ikya kyimike ikya Pasaka, mwevalyale aVayunani vamonga.
21 Suka zo wurin Filibus, wanda yake daga Betsaida ta Galili, da roƙo. Suka ce, “Ranka yă daɗe, muna so mu ga Yesu.”
Avuo vakaluta kwa Filipo umhuma mu likaaja ilya Betisaida mukighavo ikya Galilaya, vakati. “Tusuuma tutang'hane nu Yesu.”
22 Sai Filibus ya je ya gaya wa Andarawus, Andarawus da kuma Filibus suka gaya wa Yesu.
UFilipo akaluta kukum'buula uNdeleya imhola ijio; pe vooni ve vavili vakaluta kukum'buula uYesu.
23 Yesu ya amsa ya ce, “Lokaci ya yi da za a ɗaukaka Ɗan Mutum.
UYesu akavamula akati, “Unsiki ughwa kughinisivua une ne mwana ne Mwana ghwa Muunhu ghufikile.
24 Gaskiya nake gaya muku, sai ƙwayar alkama ta fāɗi ƙasa ta mutu, in ba haka ba za tă kasance ƙwaya ɗaya tak. Amma in ta mutu, za tă ba da’ya’ya da yawa.
Kyanghaani nikuvavuvuula, imbeju nave najisyililue mu lihanga na kuvola. jijigha jijio jeene. Looli jingasyilue na kuvola jimela na kukoma ifipeke fiinga.
25 Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Umuunhu juno ilonda kupoka uvwumi vwake, ujuo ikwambusia, juno ikwambusia uvwumi vwake mu iisi iji, ikuvupoka kuhanga kufika ku vwumi uvwa kuvusila kusila. (aiōnios g166)
26 Duk wanda zai bauta mini dole yă bi ni, inda kuma nake, a can bawana zai kasance. Ubana zai girmama wanda yake bauta mini.
Umuunhu ghweni juno ilonda pikumbombela une, ambingililaghe, pano pwenili naju m'boombi ghwango pwe ivisagha. Kange umuunhu angambombele une, uNhaata ikumughinia.
27 “Yanzu kuwa na damu, amma me zan ce? ‘Uba, ka cece ni daga wannan sa’a’? A’a, ai, saboda wannan dalili ne musamman na zo.
Lino umwojo ghwango ghupumuka; nisivombe kiki? Ninsume uNhaata amhoke mu lutalamu luno luta pikunyaagha? Neke, lelo nifikiile unsiki ughu vwimila kukwupila ulutalamu uluo.
28 Uba, ka ɗaukaka sunanka!” Sai wata murya ta fito daga sama ta ce, “Na riga na ɗaukaka shi, zan kuma ƙara ɗaukaka shi.”
Ghwe Nhaata, uhufie uvuvaha vwa litavua lyako.” Pe likapulikika ilisio kuhuma kukyanya likati, “Nihufisie uvuvaha vwa litavua lyango, kange nifihufiagha.”
29 Taron da suke a wurin suka ji, suka ce an yi tsawa; waɗansu kuwa suka ce mala’ika ne ya yi masa magana.
Ilipugha lya vaanhu vano pwevalyale pala vakapulika ilisio ilio vamonga vakati, “Fula jigulwime! “Avange vakati, “Nyamola ajovile naghwo!”
30 Yesu ya ce, “An yi wannan muryar saboda amfaninku ne, ba don nawa ba.
Neke uYesu akavavuula akati, Ilisio ilio nalipulikiike mulwa kunhanga une, looli mulwa kuvatanga umue.
31 Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shari’a, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.
Lino ghufikile unsiki ughwa Nguluve kuhigha avaanhu mu iisi iji, na kukun'daga uSetano umbaha ghwa iisi iji.
32 Amma ni, sa’ad da aka ɗaga ni daga ƙasa, zan ja dukan mutane gare ni.”
Neke ningatosivue kukyanya kuhuma mu iisi iji, nikuvapelela vooni kukwisa kulyune.
33 Ya faɗa haka ne don yă nuna irin mutuwar da zai yi.
Alyajovile uluo kuvonia kuuti ilifua vufue vuki.
34 Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Avaanhu vala vakamwamula vakati, “Usue tupuliike mu ndaghilo kuuti uKilisite iiva mwumi ifighono fyoni Lino lwa ndaani ghwiti uMwana ghwa Adamu ilondua kutosivua kukyanya? UMwana ghwa Muunhu ghwe veeni? (aiōn g165)
35 Sai Yesu ya ce musu, “Haske zai kasance da ku na ɗan lokaci. Ku yi tafiya yayinda hasken yana nan tare da ku, kada duhu yă cim muku. Mai tafiya a cikin duhu bai san inda za shi ba.
UYesu akavamula akati, “Ulumuli lulipalikimo numue unsiki n'debe Mughendaghe mulumili uluo vule lujiighe pwelule, nekeing'hiisi jileke kukuvalema, ulwakuva juno ighenda mung'hiisi naakagwile kuno iluta.
36 Ku dogara ga hasken yayinda kuke da shi, don ku zama’ya’yan haske.” Da Yesu ya gama magana, sai ya tafi ya ɓuya daga gare su.
Lino muli nujuo ghwe lumuli, mumwitikaghe neke muuve vaana va lumuli. “Ye amalile kujova isio, akavuuka, akifisa kuuti valeke kukumwagha.
37 Ko bayan Yesu ya yi dukan waɗannan abubuwan banmamaki a gabansu, duk da haka ba su gaskata da shi ba.
Nambe uYesu alyavombile ifidegho finga pamaaso ghaave navalyamwitiike
38 Wannan ya faru ne, don a cika maganar annabi Ishaya cewa, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu, ga wa kuma aka bayyana hannun ikon Ubangiji?”
mu uluo ghakava ghakwilanisivue amasio ghano alyajovile um'bili u Yesaya kuuti, “Mutwa ghwe veeni juno itiike imhola siitu? Kange ghwe veeni juno umhufisie ingufu saako?”
39 Saboda haka ba su iya gaskatawa ba, domin, kamar yadda Ishaya ya faɗa a wani wuri cewa,
Sino silyavapeleliile valeke kukwitika, se sino alyajovile um'bili uYesaya kange kuuti,
40 “Ya makantar da idanunsu ya kuma taurare zukatansu, don kada su gani da idanunsu, ko su fahimta a zukatansu, ko kuwa su juyo, har in warkar da su.”
“Avabofwile amaaso ghaave, kange aghavikile amoojo ghaave kuuva masiiti kukwitika; kuuti valalola na maaso ghaave kange vakagule mu moojo ghaave pe vavanguke najuve nivapoke.”
41 Ishaya ya faɗi haka ne, saboda ya hangi ɗaukakar Yesu, ya kuwa yi magana a kansa.
UYesaya alyajovile isio ulwakuva alyavuvwene uvuvaha vwa Yesu, akajova imhola saake.
42 Duk da haka, da yawa har daga cikin shugabanni ma suka gaskata da shi. Amma saboda Farisiyawa ba su furta bangaskiyarsu ba, don tsoron kada a kore su daga majami’a;
Neke lelo, vope avolongosi vinga valyamwitike uYesu, neke navalyale vikuhufia pa vuvalafu kuuti vikumwitika, ulwakuva valyale vikwoghopa kuuti, aVafalisayi kyande vikuvadaga, mu masinagogi.
43 gama sun fi son yabon mutane, fiye da yabon Allah.
Valyale vilonda kughinisivua na vaanhu, kukila kughinisivua nu Nguluve.
44 Sa’an nan Yesu ya ɗaga murya ya ce, “Duk wanda ya gaskata da ni, ba ni yake gaskatawa ba, amma ga wanda ya aiko ni ne.
U Yesu akati, “Juno ikunyitika une, naikuniyitika juune, looli ikumwitika na juno asung'hile une,
45 Duk mai dubana, yana duban wanda ya aiko ni ne.
ghwope juno anyaghile une, amwaghile na juno asung'hile.
46 Na zo cikin duniya a kan ni haske ne, don duk wanda ya gaskata da ni, kada yă zauna a cikin duhu.
Un'e nili lumihu, nisile mu iisi kuuti umuunhu ghweni juno ikunyitika une aleke mu ng'hiisi.
47 “Duk mai jin kalmomina bai kuwa kiyaye su ba, ba ni ba ne nake shari’anta shi. Gama ban zo domin in yi wa duniya shari’a ba, sai dai domin in cece ta.
Umuunhu juno ipulika amasio ghango, neke naigadilila, une nanikumhigha, ulwakuva nanilisile mu iisi kukuvahigha avaanhu, looli kukuvapoka.
48 Akwai mai hukunci saboda wanda ya ƙi ni, bai kuma karɓi kalmomina ba; wannan maganar da na faɗa ita ce za tă hukunta shi a rana ta ƙarshe.
Neke juno ikung'haana une, kange naikwupila amasio ghango, amasio ghano nijova ghe ghano ghilikumigha ikighono ikya vusililo.
49 Gama ba don kaina na yi magana ba, Uban da ya aiko ni shi kansa ne ya ba ni umarni a kan abin da zan faɗa da kuma yadda zan faɗe shi.
Ulwakuva nanijovile muvutavulilua vwango juune ne mwene. Looli uNhaata juno asung'hile une ghwe juno andaghiile isa kujova.
50 Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Kange nikagwile kuuti, ululaghilo lwake lukuvapeela avaanhu uvwumi uvwa kuvusila kusila. Mu uluo sooni sino nijova se sino uNhaata andaghiile kuuti nijove.” (aiōnios g166)

< Yohanna 12 >