< Yohanna 12 >
1 Kwana shida kafin Bikin Ƙetarewa, sai Yesu ya iso Betani, inda Lazarus yake, wanda Yesu ya tā da daga matattu.
Magono sita kwakona mselebuko wa Pasaka, Yesu ahikili ku Betania kweatamayi Lazalu, mundu yula mweamyukisi.
2 A nan aka shirya abincin yamma don girmama Yesu. Marta ta ce yi hidima, Lazarus kuma yana ɗaya cikin waɗanda suke ci tare shi.
Kwenuko vamtendelakili chakulya cha kimihi, Malita akavya kuvahengela. Lazalu avi mmonga wa vala vevatamili pameza pamonga na Yesu.
3 Sai Maryamu ta ɗauki wajen awo guda na nardi zalla, turare mai tsada; ta zuba a ƙafafun Yesu ta kuma goge ƙafafunsa da gashinta. Gidan duk ya cika da ƙanshin turaren.
Kangi Maliya akatola libotolo la pinga la mahuta geginungalila bwina, gegatenganizwi kwa mkongo wa nado, gegiguliswa kwa mashonga gamahele, akamnyala Yesu mumagendelu na kuhungula kwa mayunju gaki. Nyumba yoha yikanungalila mahuta gala.
4 Amma ɗaya daga cikin almajiransa, Yahuda Iskariyot, wanda daga baya zai bashe shi, bai amince ba ya ce,
Nambu Yuda Isikalioti mmonga wa vawuliwa vaki kumi na vavili vala ndi mweabweli kumng'anamukila Yesu, akajova,
5 “Don me ba a sayar da turaren nan aka kuma ba da kuɗin ga matalauta ba? Ai, kuɗin ya kai albashin shekara guda.”
Ndava kyani mahuta ago gaguliswi lepi kwa hipandi miya zidatu ya madini ga feza, vapewayi vangangu.
6 Ya yi wannan magana ba don ya kula da matalauta ba ne, sai dai don shi ɓarawo ne. Da yake shi ne mai ajiya jakar kuɗin, yakan taimaki kansa da abin da aka sa a ciki.
Ajovili genago lepi ndava ya lipyana kwa vangangu, nambu avi mvika kahaku ka mashonga. Na pamahele ayivayi mashonga gegavikwayi mu kahaku kala muni avi mhiji.
7 Yesu ya ce, “Ku ƙyale ta, an nufa ta ajiye wannan turaren don ranar jana’izata.
Nambu Yesu akajova, “Mkoto kumung'aha mau mwenuyu! Muleka agavika ndava ya ligono la kunizika.
8 Kullum za ku kasance da matalauta, amma ba kullum za ku kasance tare da ni ba.”
Vangangu yati mwivya nawu magono goha, nambu mwivya lepi na nene magono goha.”
9 Ana cikin haka sai babban taron Yahudawa suka sami labari Yesu yana can suka kuwa zo, ba kawai don shi ba amma don su kuma ga Lazarus, wanda ya tā da daga matattu.
Vayawudi vamahele vayuwini kuvya Yesu avi ku Betania. Vakahika kwenuko lepi ndava ya kumlola Yesu ndi ndava ya kumlola Lazalu mweayukiswi na Yesu.
10 Saboda haka manyan firistoci suka ƙulla su kashe Lazarus shi ma,
Hinu Vamteta vakulu mewawa vayidakilini kumkoma lazalu.
11 gama dalilinsa Yahudawa da yawa suna komawa ga Yesu suna kuma ba da gaskiya gare shi.
Ndava ya kuyukiswa kwa Lazalu Vayawudi vamahele vavabelili vachilongosi wavi, vakamsadika Yesu.
12 Kashegari babban taron da suka zo Bikin suka sami labari cewa Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima.
Chilau yaki, msambi uvaha wa vandu vevabwelili kumselebuko vakayuwana Yesu avi munjila kubwela pa Yelusalemu.
13 Sai suka ɗaɗɗauko rassan dabino suka fiffita taryensa, suna ɗaga murya suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Mai albarka ne Sarkin Isra’ila!”
Hinu vakatola matutu ga mavali, vakawuka kuhamba kumpokela, vakajova kwa lwami luvaha. “Chapanga alumbiwa! Amotisiwa mwenuyo mweibwela kwa liina la Bambu. Amotisiwa Nkosi wa Isilaeli.”
14 Yesu ya sami ɗan jaki, ya hau, kamar yadda yake a rubuce cewa,
Yesu akapewa mwana lipunda, akakwela panani yaki ngati chegijova Mayandiku Gamsopi.
15 “Kada ki ji tsoro, ya Diyar Sihiyona; duba, ga sarkinki yana zuwa, zaune a kan aholaki jaki.”
“Vandu va muji wa Siyoni mkotoka kuyogopa! Ulola, Nkosi waku ibwela. Akweli mwana lipunda!”
16 Da fari almajiransa ba su gane dukan wannan ba. Sai bayan da aka ɗaukaka Yesu, sa’an nan suka gane cewa an rubuta waɗannan abubuwa game da shi ne, har ma suka yi masa waɗannan abubuwa.
Vawuliwa vaki nakumanya mambu ago, nambu Yesu peamali kupewa ukulu, ndi vakamanya kuvya gala gamali kuyandikwa kumvala mwene, kuvya vandu vamkitili genago.
17 Taron da suke tare da shi a sa’ad da ya kira Lazarus daga kabari ya kuma tā da shi daga matattu suka yi ta baza labarin.
Msambi wa vandu vala vevavi pamonga na Yesu ligono leamkemili Lazalu kuhuma mulitinda, amyukisi. Vavajovili vandu mambu gala gegahumalili.
18 Mutane da yawa kuwa suka fita taryensa, saboda sun ji labarin abin banmamakin da ya yi.
Ndava ya yeniyo msambi wa vandu ukahamba kumpokela, muni vayuwini kuvya akitili chinamtiti chenicho.
19 Saboda haka Farisiyawa suka ce wa juna, “Duba, wannan ba ya kai mu ko’ina. Ga shi, duk duniya tana bin sa!”
Hinu Vafalisayu vakakotana vene kwa vene, “Wu, mwilola? Nakuhotola kukita chochoha! Mlolayi, vandu voha va mulima vakumlanda.”
20 To, akwai waɗansu Hellenawa a cikin waɗanda suka haura don su yi sujada a Bikin.
Kwavi na Vagiliki vadebe pagati ya vandu vala vevahikili ku Yelusalemu kumfugamila lukumbi lwa mselebuko wa pasaka.
21 Suka zo wurin Filibus, wanda yake daga Betsaida ta Galili, da roƙo. Suka ce, “Ranka yă daɗe, muna so mu ga Yesu.”
Venavo vamhambili Filipi, mkolonjinji wa Betisaida mweavili pamulima wa Galilaya, vakajova “Mtopeswa tete tigana kumlola Yesu.”
22 Sai Filibus ya je ya gaya wa Andarawus, Andarawus da kuma Filibus suka gaya wa Yesu.
Filipi akahamba kumjovela Andelea, voha vavili vakahamba kumjovela Yesu.
23 Yesu ya amsa ya ce, “Lokaci ya yi da za a ɗaukaka Ɗan Mutum.
Yesu akavajovela, “Saa ya Mwana wa Mundu kupewa ukulu yihikili.”
24 Gaskiya nake gaya muku, sai ƙwayar alkama ta fāɗi ƙasa ta mutu, in ba haka ba za tă kasance ƙwaya ɗaya tak. Amma in ta mutu, za tă ba da’ya’ya da yawa.
Chakaka nikujovela, mbeyu ya nganu yisigalila kuvya mbeyu ndu, mbaka yigwai muludaka na kufwa. Ngati yikafwayi ndi yimela na kupambika mbeyu yamahele.
25 Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios )
Mundu yoyoha mweakuugana wumi waki yati akuuyagisa, nambu mundu yoyoha mweakuuyomela wumi waki pamulima apa, akuuvika wumi wa magono goha gangali mwishu. (aiōnios )
26 Duk wanda zai bauta mini dole yă bi ni, inda kuma nake, a can bawana zai kasance. Ubana zai girmama wanda yake bauta mini.
Mundu mweigana kunihengala yikumgana kunilanda, mewa pala penivya nene, ndi peivya mtangatila wangu. Mundu akanihengelayi nene Dadi wangu yati akumtopesa.
27 “Yanzu kuwa na damu, amma me zan ce? ‘Uba, ka cece ni daga wannan sa’a’? A’a, ai, saboda wannan dalili ne musamman na zo.
“Hinu mpungu wangu uvagaya, nijova wuli? ‘Dadi unisangulayi na lukumbi lwenulo?’ Nambu ndava ya genago nibwelili muni nipitilayi lukumbi ulu lwa mang'ahiso.
28 Uba, ka ɗaukaka sunanka!” Sai wata murya ta fito daga sama ta ce, “Na riga na ɗaukaka shi, zan kuma ƙara ɗaukaka shi.”
Dadi, ugubukula ukulu waku.” Penapo lwami lukajova kuhuma kunani kwa Chapanga, “Nimali kuugubukula ukulu wangu na yati nikuugubukula kavili.”
29 Taron da suke a wurin suka ji, suka ce an yi tsawa; waɗansu kuwa suka ce mala’ika ne ya yi masa magana.
Msambi wa vandu vevayimili penapo vayuwini lwami lula, nambu vangi vavi vakajova, mbulumu na vangi vakajova “Mtumu wa kunani kwa Chapanga alongili naku!”
30 Yesu ya ce, “An yi wannan muryar saboda amfaninku ne, ba don nawa ba.
Nambu Yesu akavajovela, “Malovi gemuyuwini lepi ndava ya nene, nambu ndava ya nyenye.
31 Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shari’a, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.
Hinu ndi lukumbi lwa vandu va mulima uwu kuhamuliwa, Setani mweavi chilongosi wa mulima uwu yati ivingiwa.
32 Amma ni, sa’ad da aka ɗaga ni daga ƙasa, zan ja dukan mutane gare ni.”
Nene peniyinuliwa panani kuhuma pamulima yati kila mmonga yati ihutika kwangu.”
33 Ya faɗa haka ne don yă nuna irin mutuwar da zai yi.
Ajovili genago kulangisa lifwa leifwa.
34 Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn )
Hinu, msambi wa vandu wula ukamyangula “Tete tijoviwi na malagizu gitu kuvya Kilisitu yati ilama magono goha. Hinu uhotola wuli, kujova yikumgana Mwana wa Mundu kuyinuliwa? Mwana wa mundu mwenuyo ndi yani?” (aiōn )
35 Sai Yesu ya ce musu, “Haske zai kasance da ku na ɗan lokaci. Ku yi tafiya yayinda hasken yana nan tare da ku, kada duhu yă cim muku. Mai tafiya a cikin duhu bai san inda za shi ba.
Yesu akavajovela, “Lumuli lwakona na nyenye mu lukumbi luhupi. Mgenda kwakona muvi nalu lumuli lwenulo muni chitita chikoto kuvakolela, muni mweigenda muchitita angamanya kweihamba.
36 Ku dogara ga hasken yayinda kuke da shi, don ku zama’ya’yan haske.” Da Yesu ya gama magana, sai ya tafi ya ɓuya daga gare su.
Lukumbi muvi na lumuli mwasadiki lumuli lwenulo muni mpata kuvya vandu va lumuli.” Peamali kujova malovi genago, Yesu akawuka mwene na kuhamba kujifiya patali na vandu.
37 Ko bayan Yesu ya yi dukan waɗannan abubuwan banmamaki a gabansu, duk da haka ba su gaskata da shi ba.
Nambu pamonga Yesu ahengili gachinamtiti goha palongolo yavi, vene vamsadiki lepi.
38 Wannan ya faru ne, don a cika maganar annabi Ishaya cewa, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu, ga wa kuma aka bayyana hannun ikon Ubangiji?”
Hinu malovi geajovili Isaya mweavili mlota wa Chapanga gakatimalila. “Bambu, yani mweasadiki ujumbi witu? Na uhotola wa Bambu agubukuliwi yani?”
39 Saboda haka ba su iya gaskatawa ba, domin, kamar yadda Ishaya ya faɗa a wani wuri cewa,
Mewa vangahotola kusadika ndava Isaya ajovili kavili,
40 “Ya makantar da idanunsu ya kuma taurare zukatansu, don kada su gani da idanunsu, ko su fahimta a zukatansu, ko kuwa su juyo, har in warkar da su.”
“Chapanga agakoywisi mihu gavi Avahimwisi luhala lwavi. Vakoto kulola kwa mihu gavi. Vakoto kumanya kwa luhala lwavi. Nambu vakoto kuniwuyila. Muni nivalamisa.”
41 Ishaya ya faɗi haka ne, saboda ya hangi ɗaukakar Yesu, ya kuwa yi magana a kansa.
Isaya ajovili ndava auwene ukulu wa Yesu na kujova ndava ya Yesu.
42 Duk da haka, da yawa har daga cikin shugabanni ma suka gaskata da shi. Amma saboda Farisiyawa ba su furta bangaskiyarsu ba, don tsoron kada a kore su daga majami’a;
Pamonga na ago, vachilongosi vamahele va Vayawudi vamsadiki Yesu. Nambu ndava ya kuvayogopa Vafalisayu nakujova hotohoto. Vayogwipi kuvingiwa munyumba za kukonganekela Vayawudi.
43 gama sun fi son yabon mutane, fiye da yabon Allah.
Ndava muni vachilongosi avo vaganili kukwihiwa na vandu kuliku kukwihiwa na Chapanga.
44 Sa’an nan Yesu ya ɗaga murya ya ce, “Duk wanda ya gaskata da ni, ba ni yake gaskatawa ba, amma ga wanda ya aiko ni ne.
Kangi Yesu akajova, kwa lwami luvaha, “Mundu mweakunisadika nene, akunisadika lepi namwene ndu, mewawa akumsadika yula mweanitumili nene.
45 Duk mai dubana, yana duban wanda ya aiko ni ne.
Mweakunilola nene mewawa akumlola yula mweanitumili.
46 Na zo cikin duniya a kan ni haske ne, don duk wanda ya gaskata da ni, kada yă zauna a cikin duhu.
Nene nibwelili pamulima muni nivyayi lumuli, mundu yoyoha mweakunisadika akotoka kusigalila muchitita.
47 “Duk mai jin kalmomina bai kuwa kiyaye su ba, ba ni ba ne nake shari’anta shi. Gama ban zo domin in yi wa duniya shari’a ba, sai dai domin in cece ta.
Mundu yoyoha mweiyuwana malovi gangu, na akugahengela lepi, nene nikumuhamula lepi. Muni nibweli hee ndava ya kuvahamula vandu va mumulima nambu kuvasangula.
48 Akwai mai hukunci saboda wanda ya ƙi ni, bai kuma karɓi kalmomina ba; wannan maganar da na faɗa ita ce za tă hukunta shi a rana ta ƙarshe.
Yula mweakunibela nene, mweangayidakila malovi gangu avi naku wa kumuhamula. Malovi ga Yesu yati gakuvahamula vandu ligono la mwishu.
49 Gama ba don kaina na yi magana ba, Uban da ya aiko ni shi kansa ne ya ba ni umarni a kan abin da zan faɗa da kuma yadda zan faɗe shi.
Nene nakujova kwa uhotola wangu namwene, nambu Dadi mweanitumili ndi mweanijovela nijova kyani na cheyiganikiwa kuvajovela vandu.
50 Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios )
Nene nimanyili kuvya mihilu yaki yileta wumi wa magono goha gangali mwishu. Hinu nene nijova gala ndu geanilagizi Dadi kujova.” (aiōnios )