< Yohanna 12 >

1 Kwana shida kafin Bikin Ƙetarewa, sai Yesu ya iso Betani, inda Lazarus yake, wanda Yesu ya tā da daga matattu.
Mobha shita jikanabhe ika Pashaka, a Yeshu gubhaishe ku Bhetania kubhatamaga a Lashalo bhayushiywe bhakaweje bhala.
2 A nan aka shirya abincin yamma don girmama Yesu. Marta ta ce yi hidima, Lazarus kuma yana ɗaya cikin waɗanda suke ci tare shi.
Kweneko bhashinkushemelwa shalya, kwa nneyo a Malata bhatendaga kolokoya shalya. A Lashalo pubhaliji munkumbi gwa bhatemingenenje nkulya pamo na a Yeshu.
3 Sai Maryamu ta ɗauki wajen awo guda na nardi zalla, turare mai tsada; ta zuba a ƙafafun Yesu ta kuma goge ƙafafunsa da gashinta. Gidan duk ya cika da ƙanshin turaren.
Bhai, a Malia gubhatolile nushu lita ja mauta ga nunjila ga mmbiya yaigwinji, gubhaapekeye a Yeshu mmakongono nikwaunguta na umbo yabho. Nyumba jowe jikununjilaga mauta.
4 Amma ɗaya daga cikin almajiransa, Yahuda Iskariyot, wanda daga baya zai bashe shi, bai amince ba ya ce,
Bhai, a Yuda Ishikaliote, bha munkumbi gwa bhaajiganywa bhabho, numbe ni bhapinga kwaatendebhuka a Yeshu, gubhashite,
5 “Don me ba a sayar da turaren nan aka kuma ba da kuɗin ga matalauta ba? Ai, kuɗin ya kai albashin shekara guda.”
“Kwa nndi mautaga gangaushwa kwa mmbiya dinali mamiya gatatu, nipegwa bhaalaga?”
6 Ya yi wannan magana ba don ya kula da matalauta ba ne, sai dai don shi ɓarawo ne. Da yake shi ne mai ajiya jakar kuɗin, yakan taimaki kansa da abin da aka sa a ciki.
Bhashinkubheleketa nneyo, nngabha kuti bhatendaga kwaabhonelanga shiya bhaalaga, ikabhe pubhaliji bhaagoya mpatila gwa mmbiya, na pabha pubhaliji bhagwii, na bhatendaga jibha mmbiya mumpatila mula.
7 Yesu ya ce, “Ku ƙyale ta, an nufa ta ajiye wannan turaren don ranar jana’izata.
Ikabheje a Yeshu gubhashite, “Mwaalekanje bhakongwebha, bhambashe kwa ligongo lya lyubha lya mashiko gangu.
8 Kullum za ku kasance da matalauta, amma ba kullum za ku kasance tare da ni ba.”
Bhaalaga bhapalinji na mmanganya mobha gowe, ikabheje nkabhanganga na nne mobha gowe.”
9 Ana cikin haka sai babban taron Yahudawa suka sami labari Yesu yana can suka kuwa zo, ba kawai don shi ba amma don su kuma ga Lazarus, wanda ya tā da daga matattu.
Bhayaudi bhabhagwinji gubhapilikenenje kuti a Yeshu kubhali ku Bhetania. Bhai gubhapitengenenje kweneko, nngabha ga kwaabhona a Yeshupe ikabhe bhaabhonanje a Lashalo bhayushiywe na a Yeshu.
10 Saboda haka manyan firistoci suka ƙulla su kashe Lazarus shi ma,
Bhakulungwanji bhaabhishila gubhalegenenje kwaabhulaga a Lashalo nneyo peyo,
11 gama dalilinsa Yahudawa da yawa suna komawa ga Yesu suna kuma ba da gaskiya gare shi.
pabha kwa ligongo lya a Lashalo, Bhayaudi bhabhagwinji bhashinkwaalekanga ashikalongolele bhabhonji, nikwaakulupalila a Yeshu.
12 Kashegari babban taron da suka zo Bikin suka sami labari cewa Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima.
Malabhi gakwe, likundi likulungwa lya bhandunji bhaikengenenje kushikukuu, gubhapilikenenje kuti a Yeshu mubhali mumpanda kwiya ku Yelushalemu.
13 Sai suka ɗaɗɗauko rassan dabino suka fiffita taryensa, suna ɗaga murya suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Mai albarka ne Sarkin Isra’ila!”
Bhai, gubhatemilenje maagala ga mitende, gubhapite kwaaposhelanga bhalijobhelanga, bhalinkutinji, “Bhainiywe a Nnungu! Na bhene bhakwiya kwa lina lya Bhakulungwa. Bhapegwe mboka bhakulungwa bha Ishilaeli.”
14 Yesu ya sami ɗan jaki, ya hau, kamar yadda yake a rubuce cewa,
A Yeshu gubhantolile mwana jwa mbunda jumo gubhatemi pantundu jakwe, malinga shigataya Majandiko ga Ukonjelo,
15 “Kada ki ji tsoro, ya Diyar Sihiyona; duba, ga sarkinki yana zuwa, zaune a kan aholaki jaki.”
“Unajogope shilambo sha Shayuni! Nnole, a Mpalume bhenu bhanakwiya, Bhashikwela mwana jwa mbunda!”
16 Da fari almajiransa ba su gane dukan wannan ba. Sai bayan da aka ɗaukaka Yesu, sa’an nan suka gane cewa an rubuta waɗannan abubuwa game da shi ne, har ma suka yi masa waɗannan abubuwa.
Gene malangago bhaajiganywa bhabho bhakagamanyangaga gatendekagago, ikabheje a Yeshu bhakaweje na yuka, penepo gubhakumbushilenje kuti bhashinkujandishilwa genego, na bhandunji gubhaatendelenje nneyo peyo.
17 Taron da suke tare da shi a sa’ad da ya kira Lazarus daga kabari ya kuma tā da shi daga matattu suka yi ta baza labarin.
Likundi lya bhandunji bhapalinji pamo na a Yeshu lyubha libhaayushiye a Lashalo, gubhapundilenje kwaakong'ondela.
18 Mutane da yawa kuwa suka fita taryensa, saboda sun ji labarin abin banmamakin da ya yi.
Kwa nneyo lugwinjili lwa bhandunji lula gubhaaposhelenje, pabha bhowe bhapilikenenje kuti a Yeshu bhashitenda shene shilangulosho.
19 Saboda haka Farisiyawa suka ce wa juna, “Duba, wannan ba ya kai mu ko’ina. Ga shi, duk duniya tana bin sa!”
Bhai, Ashimapalishayo gubhabhalanjilenenje, “Nnilolanga? Tukakombola tenda shoshowe! Nnolanje bhandu bhowe bhanakwaakagulanga.”
20 To, akwai waɗansu Hellenawa a cikin waɗanda suka haura don su yi sujada a Bikin.
Munkumbi gwa bhandunji bhaikengenenje ku Yelushalemu kukwaatindibhalila a Nnungu kushikukuusho, bhashinkupagwanga na Bhagiliki.
21 Suka zo wurin Filibus, wanda yake daga Betsaida ta Galili, da roƙo. Suka ce, “Ranka yă daɗe, muna so mu ga Yesu.”
Bhanganyabho gubhaajendelenje a Pilipi, bha ku Bhetishaida ja ku Galilaya, gubhashitenje, “Mmakulungwa, tunapinga kwaabhona a Yeshu.”
22 Sai Filibus ya je ya gaya wa Andarawus, Andarawus da kuma Filibus suka gaya wa Yesu.
Bhai, a Pilipi gubhapite kwabhalanjila a Ndeleya, kungai bhowe bhaanabhili gubhapite kwaabhalanjilanga a Yeshu.
23 Yesu ya amsa ya ce, “Lokaci ya yi da za a ɗaukaka Ɗan Mutum.
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Malanga ga kuywa Mwana juka Mundu gaishe!
24 Gaskiya nake gaya muku, sai ƙwayar alkama ta fāɗi ƙasa ta mutu, in ba haka ba za tă kasance ƙwaya ɗaya tak. Amma in ta mutu, za tă ba da’ya’ya da yawa.
Kweli ngunakummalanjilanga, mmbeju ja ngano jikakulilwe nnitaka niwa shijilepeshe nneyo peyo. Ikabheje jibholaga, bhai shijimele niogola iyepo yaigwinji.
25 Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Mundu aabhushila gumi gwakwe shaguobhye, ikabheje mundu akaabhushila gumi gwakwe pa shilambolyo pano, anakuugoya mpaka pata gumi gwa pitipiti. (aiōnios g166)
26 Duk wanda zai bauta mini dole yă bi ni, inda kuma nake, a can bawana zai kasance. Ubana zai girmama wanda yake bauta mini.
Mundu angamulila maengo, anapinjikwa angagule, popowe pushimme nne pala, ni pushaabhe ntumishi jwangu. Mundu jojowe angamulila maengo, Atati shibhanng'ishimiye.
27 “Yanzu kuwa na damu, amma me zan ce? ‘Uba, ka cece ni daga wannan sa’a’? A’a, ai, saboda wannan dalili ne musamman na zo.
“Nnaino ntima gwangu gunamboteka, kanga melekete nndi? ‘Atati nndapule na gene malangaga?’ Ikabheje genega ni gung'ishile nkupinga mbitile gene malanga gano.
28 Uba, ka ɗaukaka sunanka!” Sai wata murya ta fito daga sama ta ce, “Na riga na ɗaukaka shi, zan kuma ƙara ɗaukaka shi.”
Atati, nnikuye lina lyenu.” Penepo lilobhe kukoposhela kunnungu gulipilikanishe lilinkuti, “Nilikushiye na kabhili shinilikuye.”
29 Taron da suke a wurin suka ji, suka ce an yi tsawa; waɗansu kuwa suka ce mala’ika ne ya yi masa magana.
Lugwinjili lwa bhandunji bhajimingenenje penepo gubhapilikenenje lilobhelyo, gubhashitenje kuti jishibhalula nnjai, ikabhe bhananji gubhashitenje kuti, “Bhashikunguluka naka Malaika jwa a Nnungu!”
30 Yesu ya ce, “An yi wannan muryar saboda amfaninku ne, ba don nawa ba.
Ikabheje a Yeshu gubhaalugulilenje, “Lyene lilobhelyo lyangakoposhela kwa ligongo lyangu nne, ikabhe kwa ligongo lyenu mmanganyanji.
31 Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shari’a, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.
Nnaino gaishe malanga ga ukumulwa shilambolyo, na nkulungwa jwa pashilambolyo pano apinga nokolelwa palanga.
32 Amma ni, sa’ad da aka ɗaga ni daga ƙasa, zan ja dukan mutane gare ni.”
Na nne pushinyinulwe kunani shilambo shinautilanje bhandu bhowe kwangu nne.”
33 Ya faɗa haka ne don yă nuna irin mutuwar da zai yi.
Kwa gene malobhego bhashinkulanguya shiwo shabho pushipingabha.
34 Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Bhai, lugwinjili lwa bhandunji bhala gubhaajangwilenje, “Uwe shalia jetu jinakutubhalanjila kuti a Kilishitu shibhatame pitipiti. Bhai nkubheleketa bhuli, kuti Mwana juka Mundu anapinjikwa kujinulwa? Mwana juka Mundujo ni gani?” (aiōn g165)
35 Sai Yesu ya ce musu, “Haske zai kasance da ku na ɗan lokaci. Ku yi tafiya yayinda hasken yana nan tare da ku, kada duhu yă cim muku. Mai tafiya a cikin duhu bai san inda za shi ba.
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Shilangaya shatangu na mmanganyanji kwa mobha gashoko. Nndekoninji pabha nkwetenje shilangayasho nkupinga lubhindu lunanng'imananje, pabha aowa nnubhindu akakukumanya kwaaloya.
36 Ku dogara ga hasken yayinda kuke da shi, don ku zama’ya’yan haske.” Da Yesu ya gama magana, sai ya tafi ya ɓuya daga gare su.
Bhai mobha gunkwetenje shene shilangayasho, nshikulupalalilanje nkupinga mmanganje mmandunji bha shilangaya.” A Yeshu bhakamaliyeje kubheleketa genego, gubhapite kwiiya kwatalika bhanaabhonanje.
37 Ko bayan Yesu ya yi dukan waɗannan abubuwan banmamaki a gabansu, duk da haka ba su gaskata da shi ba.
Nkali a Yeshu bhatendile yene ilangulo yoweyo pameyo gabhonji, bhangaakulupalilanga.
38 Wannan ya faru ne, don a cika maganar annabi Ishaya cewa, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu, ga wa kuma aka bayyana hannun ikon Ubangiji?”
Nkupinga gatimilile malobhe ga ankulondola bha a Nnungu a Ishaya kuti, “Mmakulungwa, gani akulupalile ntenga gwetu? Na mashili ga Bhakulungwa kugamanyishe kuka gani?”
39 Saboda haka ba su iya gaskatawa ba, domin, kamar yadda Ishaya ya faɗa a wani wuri cewa,
Pabha bhangakulupalilanga, a Ishaya bhabhelekete kabhili, Bhakulungwa bhakuti,
40 “Ya makantar da idanunsu ya kuma taurare zukatansu, don kada su gani da idanunsu, ko su fahimta a zukatansu, ko kuwa su juyo, har in warkar da su.”
“Bhashikukupila meyo gabhonji, Bhashinonopya mitima jabhonji, Bhanalolanje kwa mmeyo gabhonji, Bhanamumanyanje mmitima jabhonji, wala bhanandendebhushilanje, Na nne ngaalamiyenje.”
41 Ishaya ya faɗi haka ne, saboda ya hangi ɗaukakar Yesu, ya kuwa yi magana a kansa.
A Ishaya bhashinkubheleketa gene malobhega pabha bhashinkuubhona ukonjelo gwa a Yeshu, gubhatashiye ngani jabho.
42 Duk da haka, da yawa har daga cikin shugabanni ma suka gaskata da shi. Amma saboda Farisiyawa ba su furta bangaskiyarsu ba, don tsoron kada a kore su daga majami’a;
Nkali nneyo ashikalongolele bhabhagwinji bha Bhayaudi gubhaakulupalilenje a Yeshu. Ikabheje kwa ligongo lya Ashimapalishayo, bhangaibhoneyanga palugwinjili nkujogopa bhanaakanwanga nshinagogi.
43 gama sun fi son yabon mutane, fiye da yabon Allah.
Pabha kubhapingangaga kuiniywa na bhandunji kupunda kuiniywa na a Nnungu.
44 Sa’an nan Yesu ya ɗaga murya ya ce, “Duk wanda ya gaskata da ni, ba ni yake gaskatawa ba, amma ga wanda ya aiko ni ne.
A Yeshu gubhabhelekete kwa lilobhe lya utiya, “Mundu angulupalila nne, akaangulupalila nnepe, ikabhe anakwaakulupalila bhandumile bhala.
45 Duk mai dubana, yana duban wanda ya aiko ni ne.
Aamona nne anakwaabhona bhandumile bhala.
46 Na zo cikin duniya a kan ni haske ne, don duk wanda ya gaskata da ni, kada yă zauna a cikin duhu.
Nne shilangaya, numbe njiika pashilambolyo nkupinga bhowe bhaangulupalilanga bhanatamangane nnubhindu.
47 “Duk mai jin kalmomina bai kuwa kiyaye su ba, ba ni ba ne nake shari’anta shi. Gama ban zo domin in yi wa duniya shari’a ba, sai dai domin in cece ta.
Mundu apilikana malobhe gangu na anagakamule, nne nganng'ukumula, pabha nangaika kuukumula shilambolyo ikabhe kukushitapula.
48 Akwai mai hukunci saboda wanda ya ƙi ni, bai kuma karɓi kalmomina ba; wannan maganar da na faɗa ita ce za tă hukunta shi a rana ta ƙarshe.
Akakamula malobhe gangu akwete jwa kunng'ukumula, lilobhe limeleketelyo, shiling'ukumule lyubha lya mpelo.
49 Gama ba don kaina na yi magana ba, Uban da ya aiko ni shi kansa ne ya ba ni umarni a kan abin da zan faɗa da kuma yadda zan faɗe shi.
Nne nangabheleketa kwa mashili gangu namwene, ikabhe Atati bhandumile bhala, bhashinajila ya bheleketa na jiganya.
50 Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Numbe nne nimumanyi kuti amuli yabho inapeleshela gumi gwa pitipiti. Bhai nne gungubheleketa, gubhanajile Atati melekete.” (aiōnios g166)

< Yohanna 12 >