< Yohanna 12 >

1 Kwana shida kafin Bikin Ƙetarewa, sai Yesu ya iso Betani, inda Lazarus yake, wanda Yesu ya tā da daga matattu.
Ayhudi fazigi worwoti baaliy aawo bodosh shirt aawo b́ oortsok'on, Iyesus Bitaniy maants bíami, Bitaniyo Iyesus k'irotse b́tuuztso Alazar b́beef galuni bteshi.
2 A nan aka shirya abincin yamma don girmama Yesu. Marta ta ce yi hidima, Lazarus kuma yana ɗaya cikin waɗanda suke ci tare shi.
Manoknowere kooc'misho bísh k'aniibok'ri, manoknowere finiru Martayi btesh, Alazarwe mishimarats t'intswotsitsi ikoni b́teshi.
3 Sai Maryamu ta ɗauki wajen awo guda na nardi zalla, turare mai tsada; ta zuba a ƙafafun Yesu ta kuma goge ƙafafunsa da gashinta. Gidan duk ya cika da ƙanshin turaren.
Manoor Mariyam b́ gizo ayidek't shaaw wottso Nardosiya eteets mitatse dozets shituwo ik t'armusi bado wotitwo ik b́lk'at'iyo dek'amaat bín Iyesus tufo fuutbk'ri, b toks'ironowere firbbazi, maa manwere shitú sháák'on s'een b́gutsi.
4 Amma ɗaya daga cikin almajiransa, Yahuda Iskariyot, wanda daga baya zai bashe shi, bai amince ba ya ce,
B́ danifwotsitsi iko Iyesusi beshide imetwo Keriyot datstso Yhud,
5 “Don me ba a sayar da turaren nan aka kuma ba da kuɗin ga matalauta ba? Ai, kuɗin ya kai albashin shekara guda.”
«Shituwan keez bal dinriyosh kemde b́ gizman t'owwotssh imok'aze eegishe?» bíet.
6 Ya yi wannan magana ba don ya kula da matalauta ba ne, sai dai don shi ɓarawo ne. Da yake shi ne mai ajiya jakar kuɗin, yakan taimaki kansa da abin da aka sa a ciki.
Bí man b́ keewwere, t'owwotssh maac'o k'ewatni woterawo, bí úmp'ets b́wottsosha b́tesh, gizi k'arc'ito detsfo bí b́teshtsotse k'arc'itots gedets gizo dek'o danb́dek'tsosha b́tesh.
7 Yesu ya ce, “Ku ƙyale ta, an nufa ta ajiye wannan turaren don ranar jana’izata.
Iyesus hank'owa bíet, «T duuket aawosh b k'anitsotse bine k'ayere.
8 Kullum za ku kasance da matalauta, amma ba kullum za ku kasance tare da ni ba.”
T'owwotsiye jam aawo itntoniye bofa'oni, taamó úni aawo itntoniyaliye t beeti.»
9 Ana cikin haka sai babban taron Yahudawa suka sami labari Yesu yana can suka kuwa zo, ba kawai don shi ba amma don su kuma ga Lazarus, wanda ya tā da daga matattu.
Manoor ayhudiwotsitse ayuwots Iyesus Bitanin b́ fa'ok'o dank'rat boweyi, bowaatsonwere Iyesus mec'rosh b́woterawon Iyesus k'irotse b́tuuztso Alazarnowere bek'osha b́tesh.
10 Saboda haka manyan firistoci suka ƙulla su kashe Lazarus shi ma,
Kahni naashwotsmó Alazarnor úd'osh bo shiyeyi.
11 gama dalilinsa Yahudawa da yawa suna komawa ga Yesu suna kuma ba da gaskiya gare shi.
Bíyatse tuutson ayhudiwotsitse aywots amt Iyesusi bo amantsotsna.
12 Kashegari babban taron da suka zo Bikin suka sami labari cewa Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima.
Yatsok'on fazig baaliyosh waats ay ashuwots Iyesus Iyerusalem maants b́weetwok'o shishbok'ri.
13 Sai suka ɗaɗɗauko rassan dabino suka fiffita taryensa, suna ɗaga murya suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Mai albarka ne Sarkin Isra’ila!”
Mansh woli maaro detsdek't bín mangon dek'osh bokeshi, «Hosa'ana! doonzo shúútson wetwo Isra'el naasho deereke!» etfetst bokuhefere botesh.
14 Yesu ya sami ɗan jaki, ya hau, kamar yadda yake a rubuce cewa,
Iyesus daaz na'o daatsdek't bíats beeb́dek'i, man b́ wotwere,
15 “Kada ki ji tsoro, ya Diyar Sihiyona; duba, ga sarkinki yana zuwa, zaune a kan aholaki jaki.”
«Nee S'iyon ni'e, Iyerusaleme shatk'aye! Hambe! n naashoniye daaz na'ú ats keede'er weetwe» ett bek'on guut'etso b́ s'eenetwok'owe.
16 Da fari almajiransa ba su gane dukan wannan ba. Sai bayan da aka ɗaukaka Yesu, sa’an nan suka gane cewa an rubuta waɗannan abubuwa game da shi ne, har ma suka yi masa waɗannan abubuwa.
B́ danifwotssh keewan bal boosh galeratse b́tesh, ernmó Iyesus b́mangiyakon keewan b́jangosh b́guut'etsok'onat bísho k'aletsok'o gawbodek'i.
17 Taron da suke tare da shi a sa’ad da ya kira Lazarus daga kabari ya kuma tā da shi daga matattu suka yi ta baza labarin.
Iyesus Alazari dowootse s'eegt k'irotse b́tuuzor bínton teshts jamwots Iyesus jango bogefera botesh.
18 Mutane da yawa kuwa suka fita taryensa, saboda sun ji labarin abin banmamakin da ya yi.
Ay ashuwots bínton gonkewosh bowowwere adits keewan b́finetsok'o shisht boteshtsosha.
19 Saboda haka Farisiyawa suka ce wa juna, “Duba, wannan ba ya kai mu ko’ina. Ga shi, duk duniya tana bin sa!”
Manoor Ferisawino eteetswots, «Eshe! dats jamatsi ash jamo b́shuutso tuure! noo eegor k'alo no maawtsok'o bek'irutosha?» Bo ats atsewosh boet.
20 To, akwai waɗansu Hellenawa a cikin waɗanda suka haura don su yi sujada a Bikin.
Baalyi aawor Ik' k'onosh Iyerusalem maants amts ashuwotsitse, Grik datson watswots bítse fa'ano botesh.
21 Suka zo wurin Filibus, wanda yake daga Betsaida ta Galili, da roƙo. Suka ce, “Ranka yă daɗe, muna so mu ga Yesu.”
Bowere Gelil datsatse Betesayid galits ash wottso Flip'osok t'iindek't, «T doonzo! Iyesusi bek'o geefone» boeti.
22 Sai Filibus ya je ya gaya wa Andarawus, Andarawus da kuma Filibus suka gaya wa Yesu.
Filip'oswere amt́ Indriyassh keew b́k'ri, Indriyasnat Filip'osn towat amt Iyesussh keew bok'ri.
23 Yesu ya amsa ya ce, “Lokaci ya yi da za a ɗaukaka Ɗan Mutum.
Iyesuswere hank'o ett boosh b́keewi, «Hamb ashna'o b́mangit sa'ato bodre,
24 Gaskiya nake gaya muku, sai ƙwayar alkama ta fāɗi ƙasa ta mutu, in ba haka ba za tă kasance ƙwaya ɗaya tak. Amma in ta mutu, za tă ba da’ya’ya da yawa.
Arikon aroniye itsh tietiri, Sndeyi ááwu datsats fed'ar b k'iriyalabako biaaliye b ooriti, bk'iriyalmó ayo shuwitwane.
25 Duk mai ƙaunar ransa, zai rasa shi, duk mai ƙin ransa a wannan duniya, zai kiyaye shi har yă zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
B́kashu shuntso bin t'afitwe, datsanatse b́kashú shit'etwonmó dúre dúri beyosh gerdek'etwe. (aiōnios g166)
26 Duk wanda zai bauta mini dole yă bi ni, inda kuma nake, a can bawana zai kasance. Ubana zai girmama wanda yake bauta mini.
Taash finosh geyirwo t shuutso wowe, taash fiintwonwere taa tbeyrwok beetwe, taash fiinitwonowere t nihi bímangitwee.»
27 “Yanzu kuwa na damu, amma me zan ce? ‘Uba, ka cece ni daga wannan sa’a’? A’a, ai, saboda wannan dalili ne musamman na zo.
Maniyak Iyesus hank'o bí et, «And eshe! t kashu kic'wtseraniyee, awk'oye ti'eteti eshna? Nihono! sa'atanatse taan fariwe erta? Man tierawok'o taa twaa kic'its gond bek'i sa'atanshee.
28 Uba, ka ɗaukaka sunanka!” Sai wata murya ta fito daga sama ta ce, “Na riga na ɗaukaka shi, zan kuma ƙara ɗaukaka shi.”
Nihono! n shútso mangiwe.» Maniye il «Tshútso mangire, aaninwere mangitwe!» etts k'iro darotse b́weyi.
29 Taron da suke a wurin suka ji, suka ce an yi tsawa; waɗansu kuwa suka ce mala’ika ne ya yi masa magana.
Manoke need'iru ashuwots man boshishtsok'on, «Guumee!» boet. K'atsetswotswere, «Melakiye kewtsoni!» bo eti.
30 Yesu ya ce, “An yi wannan muryar saboda amfaninku ne, ba don nawa ba.
Iyesusmó hank'o ett bíaaniy, «K'aaran b́weyiye itsha ettni bako taasha ettniyaliye,
31 Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shari’a, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.
Datsanats angshet andee, datsani keewts Shed'ano úromaants b́juwet andee,
32 Amma ni, sa’ad da aka ɗaga ni daga ƙasa, zan ja dukan mutane gare ni.”
Taawere datswatse dambaan dambaan taan k'aúwewor ashjamo t maants geetsitwe.»
33 Ya faɗa haka ne don yă nuna irin mutuwar da zai yi.
Iyesus han b́keewtsonwere ááw naari k'iron bk'iritwok'o kitsosha.
34 Sai taron suka ce, “Ahab, Dokarmu ta gaya mana cewa, Kiristi zai kasance har abada, to, yaya za ka ce, ‘Dole ne a ɗaga Ɗan Mutum?’ Wane ne wannan ‘Ɗan Mutum’?” (aiōn g165)
Ashuwotswere «Nemotse guut'ere nodatstsok'osh ‹Krstos dúre dúeosh beetwe› etke, ‹eshe nee, ash na'o dambaan dambaan tuwitwe› nietiri aawk'oneya? Ash na'amanmo kone?» boeti. (aiōn g165)
35 Sai Yesu ya ce musu, “Haske zai kasance da ku na ɗan lokaci. Ku yi tafiya yayinda hasken yana nan tare da ku, kada duhu yă cim muku. Mai tafiya a cikin duhu bai san inda za shi ba.
Iyesus hank'o boosh bíet, «And muk'na'a gizeyosh shááno itnton fa'ee, t'aluwo itats b́borawok'o shááno itsh b́befere ananore, t'aluwots sha'efo aawok bíamirwok'owo danatse.
36 Ku dogara ga hasken yayinda kuke da shi, don ku zama’ya’yan haske.” Da Yesu ya gama magana, sai ya tafi ya ɓuya daga gare su.
Shááno nana'uwotsi it wotitwok'o shááno itsh b́befere sháánman amanore, » Iyesus man b́keewiyakon amt boatse áásh b́wtsi.
37 Ko bayan Yesu ya yi dukan waɗannan abubuwan banmamaki a gabansu, duk da haka ba su gaskata da shi ba.
Iyesus ay adits keewwotsi boshinatse b́ fiiniyaloru ayhudiwots bín amaneratsno.
38 Wannan ya faru ne, don a cika maganar annabi Ishaya cewa, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu, ga wa kuma aka bayyana hannun ikon Ubangiji?”
Man b́wotirwere Nebiyiyo Isayasn, «Doonzono! no keewtso kone amani? Doonzo angonmó konshe b́be'eyi?» Ett b́keewtso b́s'eenishe.
39 Saboda haka ba su iya gaskatawa ba, domin, kamar yadda Ishaya ya faɗa a wani wuri cewa,
Hanatse tuutso Isayas bíettsok'on amano maawrne.
40 “Ya makantar da idanunsu ya kuma taurare zukatansu, don kada su gani da idanunsu, ko su fahimta a zukatansu, ko kuwa su juyo, har in warkar da su.”
«Bo ááwoń be'efetsr Bonibotse t'iwintsr Boaanere boon b́kashirawok'o Ik'o bo ááwo deekb́k'rere, Bonibonowere dungik'rere.»
41 Ishaya ya faɗi haka ne, saboda ya hangi ɗaukakar Yesu, ya kuwa yi magana a kansa.
Isasayas han bíetiye Iyesus mango b́bek'etsoshe, manshe han Iyesus jangoshe b́keewiri.
42 Duk da haka, da yawa har daga cikin shugabanni ma suka gaskata da shi. Amma saboda Farisiyawa ba su furta bangaskiyarsu ba, don tsoron kada a kore su daga majami’a;
B́wotefere Ayhudi naashwotsitse dab ayuwots Iyesusn amanerno, ernmó Ferisawino eteefwots Ik' k'oni mootse boon bokishrawok'o shatt b́ jango sháánon kish keewratsno.
43 gama sun fi son yabon mutane, fiye da yabon Allah.
Man bok'alwere Ik'oke daatset mangoniyere ashoke daatset mango boshuntsotsne.
44 Sa’an nan Yesu ya ɗaga murya ya ce, “Duk wanda ya gaskata da ni, ba ni yake gaskatawa ba, amma ga wanda ya aiko ni ne.
Iyesuswere b́k'aáro eenshdek't hank'o etre, «Taan amantso t s'uzi b́ woterawo, taan woshtsonowere amanirwe,
45 Duk mai dubana, yana duban wanda ya aiko ni ne.
Taan bek'irwonwere taan woshtso bek'irwe,
46 Na zo cikin duniya a kan ni haske ne, don duk wanda ya gaskata da ni, kada yă zauna a cikin duhu.
Taan amanit jamo t'aluwotse b́berawok'o taa sháán wotat datsats waare.
47 “Duk mai jin kalmomina bai kuwa kiyaye su ba, ba ni ba ne nake shari’anta shi. Gama ban zo domin in yi wa duniya shari’a ba, sai dai domin in cece ta.
Ti aap'tso k'ewde finats jitsrawats angshitwo taanaliye, taa t weyiye datsu kashiyisha bako datsats angshoshashaliye.
48 Akwai mai hukunci saboda wanda ya ƙi ni, bai kuma karɓi kalmomina ba; wannan maganar da na faɗa ita ce za tă hukunta shi a rana ta ƙarshe.
Taan geerawonat t aap'ono de'aw ashaats angshitwo fa'ee, taa t keewts aap'o dúri s'uwatse bíats angshitwe.
49 Gama ba don kaina na yi magana ba, Uban da ya aiko ni shi kansa ne ya ba ni umarni a kan abin da zan faɗa da kuma yadda zan faɗe shi.
Taa t took alon keewratse, taa tietirwonat tkeewts tzaziyono taash imtso taan woshtso Aabiye.
50 Na san cewa umarninsa yana kai ga rai madawwami. Saboda haka duk abin da na faɗa na faɗe shi ne kamar dai yadda Uba ya ce in faɗa.” (aiōnios g166)
Bí alonwere dúre dúri kasho b́wottsok'o danfee. Mansh taa tkeewirwo niho aab taash b́ keewtsoniye.» (aiōnios g166)

< Yohanna 12 >