< Yohanna 11 >

1 To, an yi wani mutum mai suna Lazarus wanda ya yi rashin lafiya. Shi daga Betani ne, ƙauyen su Maryamu da’yar’uwarta Marta.
Uugwa muntu ug'wi ilina nilakwe Lazaro ai watulaa mulwae. Ai upembeeye ku Bethania, Kijiji kang'wa Mariamu nu muluna nuakwe uMartha.
2 Maryamun nan kuwa, wadda ɗan’uwanta Lazarus yake rashin lafiya, ita ce ta zuba wa Ubangiji turare ta kuma goge ƙafafunsa da gashin kanta.
Ai watulaa Mariamu yuyo yuuyo nai umupuguhie uMukulu nu kumupyagula i migulu akwe ku nsingi ni akwe. naiza mulunaa akwe Lazaro ai watulaa mulwae.
3 Saboda haka’yan’uwansa mata suka aika da saƙo wa Yesu cewa, “Ubangiji, wannan da kake ƙauna yana rashin lafiya.”
Papo i luna awa ai alagiiye u lukani kung'wa Yesu nu kuligitya, “Mukulu, goza uyo nu muloilwe ukulwala.”
4 Sa’ad da ya ji haka, sai Yesu ya ce, “Wannan rashin lafiya ba zai kai ga mutuwa ba. A’a, sai dai don a ɗaukaka Allah a kuma ɗaukaka Ɗan Allah ta wurin wannan.”
uYesu nai wakija akaligitya, “Ulwae uwu shanga wansha, kuiti, badala akwe ingi ku nsoko i ikulyo ni lang'wa Itunda iti kina ng'wana nuang'wa Itunda walije kukuligwa mu ulwae uwu.”
5 Yesu kuwa yana ƙaunar Marta da’yar’uwarta da kuma Lazarus.
uYesu ai umuloilwe u Martha nu muluna nu akwe nu Lazaro.
6 Duk da haka sa’ad da ya ji Lazarus ba shi da lafiya, sai ya ƙara kwana biyu a inda yake.
Nai wakija kina uLazaro ingi mulwae, uYesu ai wikie mahiku a biili ikilo ku kianza nai ukoli.
7 Sai ya ce wa almajiransa, “Mu koma Yahudiya.”
Uugwa ze yakilaa a ili ai uaiie i amanyisigwa akwe, “Kweni ku Uyahudi hangi.”
8 Sai suka ce, “Rabbi, ba da daɗewa ba ne Yahudawa suka nemi su jajjefe ka, duk da haka za ka koma can?”
Amanyisigwa akamutambuila, “Rabi, Ayahudi ai atula akugema ku utulanga magwe, nu ewe uloilwe kusuka kung'wanso hangi?'”
9 Yesu ya amsa ya ce, “Ba sa’a goma sha biyu ce yini guda ba? Mutumin da yake tafiya da rana ba zai yi tuntuɓe ba gama yana ganin hasken duniyan nan.
uYesu aka atambuila, I matngo a mung'wi shanga ikumi na abiili? Muntu nukugenda u mung'wi shanga uhumile ku kumpa, ku nsoko ukihenga ku welu nua mung'wi.
10 Sai a sa’ad da yake tafiya da dare ne zai yi tuntuɓe, don ba shi da haske.”
Ga ni iti, anga itule wika genda utiku, uku kumpa ku nsoko u welu ukutili mukati akwe.”
11 Bayan ya faɗa haka, sai ya ƙara ce musu, “Abokinmu Lazarus ya yi barci, amma za ni in tashe shi.”
uYesu akaligitya imakani aya, ni ze yakilaa imakani aya, aka atambuila, “Muhumba miitu uLazaro walala, kuiti nongoe iti kina ndije kumuusha kupuma mu tulo.”
12 Almajiransa suka ce, “Ubangiji, in barci ne yake, to, ai, zai sami sauƙi.”
Uugwa i amanyisigwa akamutambuila, 'Mukulu, anga itule ulae, ukuuka.
13 Yesu kuwa yana magana mutuwarsa ce, amma almajiransa suka ɗauka yana nufin barcin gaskiya ne.
Itungo ili uYesu ai watulaa ukuligitya nkani nia nsha ang'wa Lazaro, kuiti nianso ai asigiie ukutambula migulya a kulala tulo.
14 Saboda haka sai ya gaya musu a fili cewa, “Lazarus ya mutu,
Uugwa uYesu akatambula nienso kihenga, “uLazaro wakuzaa,
15 amma saboda ku na yi farin ciki da ba na can, domin ku gaskata. Amma mu dai je wurinsa.”
Nkete u lowa kunsoko anyu, kina aza nikutili ku ng'wanso iti kina mulije kuhuiila. Kwini kung'waakwe.”
16 Sai Toma (wanda ake kira Didaimus) ya ce wa sauran almajiran, “Mu ma mu je, mu mutu tare da shi.”
Uugwa uTomaso, nai witangwaa ituti, ai uatambuie i amanyisigwa auya, “Nu sese ga kweni kushe palung'wi nu Yesu.”
17 Da isowarsa, Yesu ya tarar Lazarus ya riga ya yi kwana huɗu a kabari.
Itungo uYesu nai wakapembya, ai uhangile kina uLazaro wakondya kutula mukibiila mahiku anne.
18 Betani bai kai mil biyu ba daga Urushalima,
Ni nyenso iBethania ai ikoli pakupi ni Yerusalemu anga kilomita makumi anne na ataano iti.
19 Yahudawa da yawa kuwa suka zo wurin Marta da Maryamu don su yi musu ta’aziyya, saboda rasuwar ɗan’uwansu.
Idu mukati a Ayahudi akaembya kung'wa Martha nu Mariamu kuahongeelya kunsoko a muluna ao.
20 Sa’ad da Marta ta ji cewa Yesu yana zuwa, sai ta fita don ta tarye shi, amma Maryamu ta zauna a gida.
Papo uMartha nai wakija kina uYesu wapembyaa, ai ulongoe kutankana nu ng'wenso, kuiti uMariamu akalongoleka kikie mi ito.
21 Sai Marta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan da ɗan’uwana bai mutu ba.
Papo uMartha akamutambuila uYesu, “Mukulu, anga aza utule papa, uheu nuane shanga azaa uzeesha.
22 Amma na san cewa ko yanzu ma Allah zai ba ka duk abin da ka roƙa.”
Ga ni itungili, ningile ya kina lihi nuikalompa kupuma kung'wa Itunda, ukuinkiilya.”
23 Yesu ya ce mata, “Ɗan’uwanki zai sāke tashi.”
uYesu akamutambuila, uheu nuako ukiuka hangi.”
24 Marta ta amsa ta ce, “Na sani zai sāke tashi a tashin matattu a rana ta ƙarshe.”
uMartha akamuila, ningile kina ukiuka mu wiuki nua luhiku nula mpelo.”
25 Yesu ya ce mata, “Ni ne tashin matattu da kuma rai. Duk wanda ya gaskata da ni zai rayu, ko ya mutu;
uYesu akamuila, “Unene ingi wiuki nu upanga; nuanso nu nihuiie, anga itule ukusha, ga ni iti ukutula ukikie;
26 kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?” (aiōn g165)
nu ng'wenso nuikie nu kunihuiila unene shanga ukusha, uhuiie ulu?” (aiōn g165)
27 Sai ta ce masa, “I, Ubangiji, na gaskata kai ne Kiristi, Ɗan Allah, mai zuwa cikin duniya.”
Akamutambuila, “Ee, Mukulu nihuiie kina uewe ingi wi Kristo, Ng'wana nuang'wa Itunda, ng'wenso nu pembilye mu unkumbigulu.”
28 Bayan ta faɗa haka kuwa, sai ta koma ta je ta kira’yar’uwarta Maryamu a gefe. Ta ce, “Ga Malam ya zo, kuma yana kiranki.”
Nai wakondya kuligitya ili, akalongolaa yakwe kumitanga u muluna akwe uMariamu ku ki mpinyimpinyi. Akaligitya, uNg'walimu ukoli apa ukuitanga.”
29 Sa’ad da Maryamu ta ji haka sai ta yi wuf ta tafi wurinsa.
uMariamu nai wakija aya, ai unyansukile ku upepele nu kulongola kung'wa Yesu.
30 Yesu dai bai riga ya shiga ƙauyen ba tukuna, har yanzu yana inda Marta ta tarye shi.
Nu ng'wenso uYesu aiwatulaa wakili kuza mukati a kijiji, ila ai watulaa ukoli ikianza nai utankanie nu Martha.
31 Da Yahudawan da suke tare da Maryamu a cikin gida, suke mata ta’aziyya, suka ga ta yi wuf ta fita, sai suka bi ta, suna tsammani za tă kabarin ne tă yi kuka a can.
Uugwa Ayahudi nai akoli nu Mariamu mi ito ni awo nai atulaa akumuhongeelya, nai akamihenga ukunyansuka ku upepeele nu kupuma kunzi, ai amutyatile; aze asigiie kina ulongoe ku kibiila iti kina wende walile kuko.
32 Sa’ad da Maryamu ta kai inda Yesu yake, ta kuma gan shi, sai ta fāɗi a gabansa ta ce, “Ubangiji, da kana nan, da ɗan’uwana bai mutu ba.”
Uugwa uMariamu, nai wakapika pang'wanso uYesu nai ukoli nai wakamihenga nu kugwa pihi a migulu akwe nu kumuila,” Mukulu, anga aza utule ukoli papa, muluna ane shanga aza uzeesha.”
33 Da Yesu ya ga tana kuka, Yahudawan da suka zo tare da ita ma suna kuka, sai ya yi juyayi ƙwarai a ruhu ya kuma damu.
uYesu nai wakamihenga ukulila, ni Ayahudi nai azile palung'wi nu ng'wenso ai atulaa akulila ga, ai uhongeeye mu nkolo nu kuhusha;
34 Sai ya yi tambaya ya ce, “Ina kuka sa shi?” Suka amsa suka ce, “Ubangiji zo ka gani.”
akaligitya, “Mumulalikilye pii? akamutambuila, Mukulu, Pembya ugoze.”
35 Yesu ya yi kuka.
uYesu akalila.
36 Sai Yahudawa suka ce, “Dubi yadda yake ƙaunarsa!”
Papo iAyahudi akaligitya, “Goza nai umuloilwe uLazaro”
37 Amma waɗansunsu suka ce, “Anya, wanda ya buɗe wa makahon nan idanu, ba zai iya yin wani abu yă hana wannan mutum mutuwa ba?”
Kuiti i auya mu kati ao akaligitya, “Shanga yuyu, muntu nai umapitilye i miho ang'wa uyo nai watuile mupoku, shanga aza uhumile kumuzipya u muntu uyu waleke kusha?”
38 Yesu, har yanzu cike da juyayi, ya zo kabarin. Kogo ne da aka rufe bakin da dutse.
Uugwa uYesu, aze ukuhongeelya mu umi nuakwe hangi, akalogola mu kibiila. Itungili ai latulaa ikulungi, ni igwe li ikilwe migulya akwe.
39 Sai Yesu ya ce, “Ku kawar da dutsen.” Marta,’yar’uwan mamacin ta ce, “Ubangiji, yanzu, ai, zai yi wari, don yau kwanansa huɗu ke nan a can.”
uYesu akaligitya, Liheji igwe. “uMartha, muluna nuakwe uLazaro, nuanso nai ukule, akamuila uYesu, “Mukulu, ku itungo ili, muimba ukutula waolaa, ku nsoko wakondya kutula muimba ku mahiku anne.”
40 Sai Yesu ya ce, “Ban gaya miki cewa in kin gaskata za ki ga ɗaukakar Allah ba?”
uYesu akamuila, “Unene shanga aza nukuiie kina, anga uhuiile, ukihenga ikulyo ni lang'wa Itunda?”
41 Saboda haka suka kawar da dutsen. Sa’an nan Yesu ya dubi sama ya ce, “Uba, na gode maka da ka saurare ni.
Ku lulo akaliheja igwe. uYesu akanyansula imiho akwe migulya nu kuligitya, “Tata, nukulumbile ku nsoko untegeeye.
42 Na san kullum kakan saurare ni, na dai faɗa haka ne saboda amfanin mutanen nan da suke tsaitsaye, don su gaskata cewa kai ka aiko ni.”
Aza ningile kina wintegeelya nkua yihi, kuiti ingi ku nsoko a milundo nuimikile ku mpilimikiilya kina ndigitilye aya, iti kina alije kuhuiila kina uewe undagiiye.”
43 Sa’ad da ya faɗa haka, sai Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Lazarus, ka fito!”
Ze yakilaa kuligitya aya, ai uli ile ku luli lukulu, “Lazaro, puma kunzi'”
44 Sai mamacin ya fito, hannuwansa da ƙafafunsa a daure da ƙyallayen lilin, fuskarsa kuwa an naɗe da mayafi. Yesu ya ce musu, “Ku tuɓe kayan bizo, ku bar shi yă tafi.”
Mushi ai upumule kunzi utungilwe i mikono ni migulu ku sanda ni kiikila, nu usu nu akwe ai utungilwe mukako” uYesu aka atambuila, “Mutunguili mu muleke walongole.”
45 Saboda haka Yahudawa da yawa da suka zo don su ziyarci Maryamu, suka kuma ga abin da Yesu ya yi, suka ba da gaskiya gare shi.
Uugwa iAyahudi idu nai azile kung'wa Mariamu nu kihenga uYesu naza witumile, ai amuhuiie;
46 Amma waɗansunsu suka je wurin Farisiyawa suka gaya musu abin da Yesu ya yi.
kuiti ang'wi ao ai alongoe ku Afarisayo nu kuaila imakani naza witumile uYesu.
47 Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka kira taron Majalisa. Suka yi tambaya suna cewa, “Me muke yi ne? Ga mutumin nan yana yin abubuwan banmamaki masu yawa.
Uugwa akulu a Akuhani ni Afarisayo akilundiila palung'wi mu kianda nu kuligitya, Ku utenda ntuni? uMuntu uyu ukituma ilingasiilyo idu.
48 In fa muka ƙyale shi ya ci gaba da haka, kowa zai gaskata da shi, Romawa kuma su zo su karɓe wurinmu su kuma ƙwace ƙasarmu.”
Anga itule ku umuleka iti wing'wene duu, ihi aku muhuiila; iArumi akupembya nu kuhola yihi i kianza kitu ni ihi itu.”
49 Sai waninsu, mai suna Kayifas, wanda ya kasance babban firist a shekarar ya ce, “Ku dai ba ku san kome ba!
Ga ni iti, muntu ung'wi mu kati ao, Kayafa, nai watuile Kuhani Mukulu ng'waka nuanso, aka atambuila,
50 Ba ku gane ba, ai, gwamma mutum ɗaya yă mutu saboda mutane da duk ƙasar ta hallaka.”
“Shanga mulingile kihi lukulu. Shanga musigile kina izipie ku nsoko anyu kina muntu ung'wi utakiwe kusha kunsoko a antu kukila ingu wihi kulimila.”
51 Bai faɗa haka bisa nufinsa ba, sai dai a matsayinsa na babban firist a shekarar, ya yi annabci ne cewa Yesu zai mutu saboda ƙasar Yahudawa,
Aya shsnga ai umaligitilye kunsoko akwe mukola, badala akwe, kunsoko ai watulaa kuhani mukulu ung'waka nuanso. ai ulotile kina uYesu ukusha kunsoko a ingu,
52 ba don ƙasan nan kaɗai ba amma don yă tattaro’ya’yan Allah da suke warwatse ma, su zama ɗaya.
hangi shanga kunsoko a ingu ling'wene duu, ila uYesu walije u uu kuilingiila i ana ang'wa Itunda naza asapatie nkika nia kuli kuli.
53 Saboda haka, daga wannan rana suka ƙulla su ɗauke ransa.
Ku lulo kandiilya u luhiku nu lanso nu kulongoleka akanonia nzila a kumubulaga.
54 Saboda haka Yesu bai ƙara tafiya a cikin Yahudawa a sarari ba. A maimako haka sai ya janye zuwa yankin kusa da hamada, a wani ƙauye da ake kira Efraim, inda ya zauna da almajiransa.
uYesu shanga ai ugendile hangi kihenga mu Ayahudi, ila ai uhegile pang'wanso nu kulongola ihi nikoli pakupi ni ibambazi mu kisali ni kitangwaa Efraimu. Pang'wanso akikie ni amanyisigwa.
55 Sa’ad da lokaci ya yi kusa a yi Bikin Ƙetarewa na Yahudawa, da yawa suka haura daga ƙauyuka zuwa Urushalima, don su tsarkake kansu kafin Bikin Ƙetarewa.
Ila i Pasaka a Ayahudi ai atulaa pakupi, ni idu aka nankila kulongola ku Yerusalemu kunzi a kisali ze ikili i pasaka iti alije ki elya akola.
56 Suka yi ta neman Yesu, da suke a tsaitsaye a filin haikali kuwa suka dinga tambayar juna, suna cewa, “Me kuka gani? Anya, zai zo Bikin kuwa?”
Ai atulaa akumuduma uYesu, nu kutambula kila ung'wi nai atulaa imikile mi Itekeelo, “Mukusiga ntuni? kina shanga uzile mu siku kuu?”
57 Manyan firistoci da Farisiyawa tuni sun riga sun yi umarni cewa duk wanda ya san inda Yesu yake, yă faɗa don su kama shi.
Itungo ili i akulu a akuhani ni Afarisayo ai atulaa apumyaa ilagiilyo kina anga itule ung'wi ukulinga kina uYesu ukoli, utakiwe kupumya impola iti kina alije kumuamba.

< Yohanna 11 >