< Yohanna 1 >
1 Tun farar farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne.
Mongrep maang dongsiitka di, Rangte Jengkhaap ah eje angta; heh Rangte damdi angta, eno Jengkhaap ah Rangte angta.
2 Yana nan tare da Allah tun farar farawa.
Ephangdong dowa ih Jengkhaap ah Rangte damdi angta.
3 Ta wurin Kalman ne aka halicci dukan abubuwa. In ba tare da shi ba, babu abin da aka yi wanda aka yi.
Rangte ih jirep ah heh jun ih dongsiitta; jaatrep dongsiitta dowa esiit taan uh heh jun ih ladongka rah tajeeka.
4 A cikinsa rai ya kasance, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane.
Jengkhaap ah roidong choh lampo angta, eno roidong erah ih mina raangtaan ih weephaak thukta.
5 Hasken yana haskakawa cikin duhu, amma duhun bai rinjaye shi ba.
Weephaak ah rangnak khoni phaakta, eno rangnak ih erah weephaak ah mabah uh tajen met siitta.
6 Akwai wani mutumin da aka aiko daga Allah; mai suna Yohanna.
Rangte ih weephaak tiit ah mina suh baat thuksuh, mih wasiit Joon ngeh ih kongphaak kotte kaat thukta,
7 Ya zo a matsayin mai shaida domin yă ba da shaida game da wannan haske, don ta wurinsa dukan mutane su ba da gaskiya.
tiimnge liidi, heh tiitkhaap ah loongtang ih chaat rum ano hanpi toom ih rum ah.
8 Shi kansa ba shi ne hasken ba; sai dai ya zo a matsayin shaida ne kaɗai ga hasken.
Heh teewah bah amiisak di weephaak tah angta; weephaak tiit ah ba baatkaat taha.
9 Haske na gaskiya da yake ba da haske ga kowane mutum mai shigowa duniya.
Erah baatta langla amiisak weephaak ah angta, erah weephaak ah arah mongrep adi ra haano mina loongtang suh kaangtook koha.
10 Yana a duniya, kuma ko da yake an yi duniya ta wurinsa ne, duniya ba tă gane shi ba.
Jengkhaap ah langla arah mongrep adi angta, arah mongrep ah Rangte ih heh mendi hoonta bah uh, arah mongrep dowa mina ih tasamjat rumta.
11 Ya zo wurin abin da yake nasa, amma nasa ɗin ba su karɓe shi ba.
Heh teewah deek akaan ni ra taha, erabah uh heh miloong ah ih heh jeng ah takap rumta.
12 Duk da haka dukan waɗanda suka karɓe shi, ga waɗanda suka gaskata a sunansa, ya ba su iko su zama’ya’yan Allah
Enoothong, o mina ih heh jeng ah kap ih rum ano hanpi rumta, erah miloong ah Rangte suh asah eh hoon suh epun e ah.
13 ’ya’yan da aka haifa ba bisa hanyar’yan adam, ko shawarar mutum ko nufin namiji ba, sai dai haifaffu bisa ga nufin Allah.
Neng loong ah Rangte sah ih hoonta, mina hansi nuh awah nawa tup arah tah angta; Rangte ah neng loong raangtaan ih neng Wah eh hoonta.
14 Kalman ya zama mutum, ya kuwa zauna a cikinmu. Muka ga ɗaukakarsa, ɗaukaka ta wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaici, wanda ya zo daga wurin Uba, cike da alheri da gaskiya.
Jengkhaap ah mina eh donghoonta eno minchan nyia amiisak pan angta, seng loong damdi roong songtong taha. Heh rangka ah seng ih tup eti, erah rangka ah Hewah jiin nawa Hesah heh luulu ang thoidi choha.
15 (Yohanna ya ba da shaida game da shi. Ya ɗaga murya yana cewa, “Wannan shi ne wanda na ce, ‘Mai zuwa bayana ya fi ni girma domin yana nan kafin ni.’”)
Joon ih heh tiit baatta adoh erongrongwah ih riibaatta, “Arah tiit ah ngah ih amah kabaat rum taha, ‘Heh nga lidoh raaha, enoothong nga nang ih heh elong ang ah, tiimnge liidi ngah maang tup diidook heh eje angta.’”
16 Daga yalwar alherinsa dukanmu muka sami albarka bisa albarka.
Heh jiinni minchan ehan je thoidi loongtang suh romseetam koh hali, seng loong asuh esiit esiit suh romseetam koh hali.
17 Gama an ba da doka ta wurin Musa; alheri da gaskiya kuwa sun zo ne ta wurin Yesu Kiristi.
Rangte ih Moses jun ih Hootthe kota, enoothong minchan nyia amiisak tiit ah Jisu Kristo jun ih koh hali.
18 Ba wanda ya taɓa ganin Allah, sai dai Allah da yake Ɗaya da kuma Makaɗaici wanda yake a gefen Uba, shi ne ya bayyana shi.
Rangte ah oh ih uh tathaak tupka. Rangte reeni Hewah tooto ih tongla, Hesah asuh luulu ba jatthuk ha.
19 To, ga shaidar Yohanna sa’ad da Yahudawan Urushalima suka aiki firistoci da Lawiyawa su tambaye shi ko shi wane ne.
Jerusalem dowa Jehudi ngoong awang loong ah ih romwah nyia Lewi nok hah marah marah loong ah Joon reeni kaat thuk rum ano, chengkaat thuk rumta, “An o anglu?”
20 Bai yi mūsu ba, amma ya shaida a fili cewa, “Ba ni ne Kiristi ba.”
Joon ih neng suh ngaakbaat ah tah daanta, enoothong neng suh saasa ih dokbaat rumta, Heh ih baat rumta: [Ngah Kristo tah angkang.]
21 Sai suka tambaye shi suka ce, “To, wane ne kai? Kai ne Iliya?” Ya ce, “A’a, ni ba shi ba ne.” “Kai ne Annabin nan?” Ya amsa ya ce, “A’a.”
[Eno bah, an ah o anglu?] Neng ih ngaak chengta. [An Elija tam ah?] “Tah angkang,” Joon ih ngaakbaat rumta. “An Khowah tam anglu?” Neng loong ah ih ngaakcheng rumta. “Tah angkang,” Joon ih ngaakbaat rumta.
22 A ƙarshe suka ce, “Wane ne kai? Ka ba mu amsa don mu mayar wa waɗanda suka aike mu. Me kake ce da kanka?”
“Eno bah an ah o anglu baat he,” neng loong ah ih cheng rumta. “Seng daap kaatte loong asuh an o anglu erah tiit ah ngaakbaat wantheng. An teewah suh an ih tiimjih li hu?]
23 Yohanna ya amsa da kalmomin annabi Ishaya, “Ni murya ne mai kira a hamada, ‘Ku miƙe hanya domin Ubangiji.’”
Khowah Isaia Jengkhaap ah baat ano ngaak jengta; [Phisang hah mong ni riila root ah langla ngah; Teesu lengkhoom suh lamjun in ban tan an!]
24 To, waɗansu Farisiyawan da aka aika
Pharisi nok hah, ih kaat thukta kongphaak kotte, loong ah ih
25 suka tambaye shi suka ce, “Don me kake yin baftisma in kai ba Kiristi ba ne, ba kuwa Iliya ba, ba kuma annabin nan ba?”
Joon suh cheng rumta, [An Kristo uh tah angko, Elija uh tah angko adoleh Khowah uh tah angko, eno bah juutem ah mamah ih temhu?]
26 Yohanna ya amsa ya ce, “Ni dai ina baftisma da ruwa ne, amma a cikinku akwai wani tsaye da ba ku sani ba.
Joon ih ngaakbaat rumta, [Ngah ih ju nawa ih juutem rumhala, enoothong sengdung ni wasiit chapla ah sen ih tajatkan.
27 Shi ne mai zuwa bayana, wanda ko igiyar takalmansa ma ban isa in kunce ba.”
Erah mih ah nga lih ni ra hala, enoothong ngah bah heh lakhoop adoleh heh lasong khook haattha uh taluikang.]
28 Wannan duk ya faru ne a Betani a ƙetaren Urdun, inda Yohanna yake yin baftisma.
Arah tiit ah Bethani ni Joon ih Jordan ju saadongko ni juutemta erah di roongwaan rumta.
29 Kashegari Yohanna ya ga Yesu yana zuwa wajensa sai ya ce, “Ku ga, ga Ɗan Rago na Allah mai ɗauke zunubin duniya!
Erah saalih adi Jisu heh taang ni wangha rah Joon ih japtup ano, liita, [Rangte Saapsah ah arah, arah mongrep dowa rangdah saasiitte ah erah wang hala!
30 Wannan shi ne wanda nake nufi sa’ad da na ce, ‘Mutum mai zuwa bayana ya fi ni girma, domin yana nan kafin ni.’
Ngah roongwaan tahang adi arah warah tiit laangbo baat rum taha, ngah ih amah baat rum taha, ‘Nga lidoh mih wasiit raaha, enoothong heh ngah nang ih elong, tiimnge liidi heh ngah maang tupdoh heh eje angta.’
31 Ko ni ma dā ban san shi ba, sai dai abin da ya sa na zo ina baftisma da ruwa shi ne domin a bayyana shi ga Isra’ila.”
Ngah ih heh o ang ah ngeh ih tah jattang, enoothong, heh ah Ijirel noksong ih toomjat rum ah ngeh ih juutem ra tahang.]
32 Sai Yohanna ya ba da wannan shaida, “Na ga Ruhu ya sauko kamar kurciya daga sama ya zauna a kansa.
Eno Joon ih heteewah tiitkhaap tiit baat rumta: [Ngah ih Chiiala ah wotuupi likhiik rang nawa ra haano heh sakkhoh ni dangra ha rah tuptang.
33 Dā ban san shi ba, sai dai wanda ya aiko ni in yi baftisma da ruwa ya gaya mini cewa, ‘Mutumin da ka ga Ruhu ya sauko ya kuma zauna a kansa shi ne wanda zai yi baftisma da Ruhu Mai Tsarki.’
Erabah uh ngah ih tajattang heh o angla. Enoothong juutem kaat thuk tahang Rangte ah ih baat tahang, ‘An ih Chiiala ra haano mih wasiit sak nah tong raaha rah japtup uh; Esa Chiiala nawa ih juutemte warah heh ang ah.’
34 Na gani na kuma shaida cewa wannan Ɗan Allah ne.”
Ngah ih tup ehang,” Joon ih liita, [eno ngah ih baat rumhala Rangte Sah ah bah heh ju.]
35 Kashegari kuma Yohanna yana can tare da biyu daga cikin almajiransa.
Erah saalih adi heliphante wanyi damdi Joon we toonchap adi,
36 Da ya ga Yesu yana wucewa, sai ya ce, “Ku ga, ga Ɗan Rago na Allah!”
Jisu lengkhoom ah japtup ano liita. [Rangte Saapsah ah the warah aleh!]
37 Da almajiran nan biyu suka ji ya faɗi haka, sai suka bi Yesu.
Heliphante wanyi ah ih Joon jeng ah japchaat nyu ano Jisu damdi roong kanyuuta.
38 Da juyewa, sai Yesu ya ga suna bin sa, sai ya tambaye, su ya ce, “Me kuke nema?” Suka ce, “Rabbi” (wato, “Malam”), “ina kake da zama?”
Jisu lekchap ih adi, nengnyi helilih ih kah arah japtup nyu ano cheng nyuuta, [Set ih tiimjih jamsok hansih?] Nengnyi ih ngaakbaat nyuuta, [An mani tonglu Rabbi?] (Rabbi ah Hebrew lam ih [Nyootte[ suh liiha)
39 Ya amsa musu ya ce, “Ku zo, za ku kuma gani.” Saboda haka suka je suka ga inda yake da zama, suka kuma zauna a can tare da shi. Wajen sa’a ta goma ce kuwa.
[Sok raathaak hansih ba,” heh ih ngaakbaat nyuuta. (Erah tokdi rangsa lup nanah angta.) Erah thoidi heh damdi roong kah nyu ano heh mani songtongta rah japtup kanyuuta eno erah sa adi heh damdi naangjam nyuuta.
40 Andarawus ɗan’uwan Siman Bitrus, yana ɗaya daga cikin biyun nan da suka bi Yesu bayan da suka ji maganar Yohanna a kan Yesu.
Erah nyi dowa wasiit ah Simon Pitar no Andriu angta.
41 Abu na fari da Andarawus ya yi shi ne ya sami ɗan’uwansa Siman ya gaya masa cewa, “Mun sami Almasihu” (wato, Kiristi).
Erah damdam heh phoh Simon ah japtup ano baatta, [Seknyi Misia chomui li tih.] (Misia ah [Kristo[ suh liiha)
42 Ya kuma kawo shi wurin Yesu. Yesu ya dube shi ya ce, “Kai ne Siman ɗan Yohanna. Za a ce da kai Kefas” (in an fassara, Bitrus ke nan).
Eno heh ih Simon ah Jisu taang ni siitwanta. Jisu heh taangko sok ano liita, [An Joon sah Simon, enoothong an ah Sephas ngeh ih poonho.] (Erah langla Pitar suh [jong[ ngeh ih liita likhiik)
43 Kashegari Yesu ya yanke shawara yă tafi Galili. Da ya sami Filibus sai ya ce masa, “Bi ni.”
Erah saalih adi Jisu Galili ni kaat chungta. Heh ih Philip ah japtup ano baatta, [Nga damdoh roongra ho!] (
44 Filibus, kamar Andarawus da Bitrus shi ma daga garin Betsaida ne.
Philip ah Pitar nyia Andriu tongla hah, Betsaida nawa angta.)
45 Filibus ya sami Natanayel ya kuma gaya masa, “Mun sami wanda Musa ya rubuta game da shi a cikin Doka, kuma wanda annabawa suka rubuta a kansa, Yesu Banazare, ɗan Yusuf.”
Philip ih Nathanel ah japtup ano heh suh baatta, [Hootthe leedap ni Moses nyia khowah loong ih nep raangta ah seng ih japtup ehi. Heh langla Jisu, Najaret hadaang dowa Josep sah ah.]
46 Natanayel ya ce, “A Nazaret! Wani abin kirki zai iya fito daga can?” Filibus ya ce, “Zo ka gani.”
[Najaret nawa tiim bah uh ese thok nih eha?] Nathanel ih chengta. [Raaho no sok uh,” Philip ih ngaak baatta.
47 Da Yesu ya ga Natanayel yana zuwa, sai ya yi magana game da shi cewa, “Ga mutumin Isra’ila na gaske wanda ba shi da ha’inci.”
Jisu ih Nathanel ah heh reeni kaat ah tup ano liita, [Ijirel mina mi abah arah; heh tiim ni uh tathika!]
48 Natanayel ya yi tambaya ya ce, “A ina ka san ni?” Yesu ya amsa ya ce, “Na gan ka yayinda kake a gindin itacen ɓaure, kafin Filibus yă kira ka.”
Nathanel ih heh suh chengta, An ih ngah mamah ih jat halang?] Jisu ih ngaak baatta, [Philip ih maang poon ruudi phuksak bang lathong ni ang uh rah jap tup taha.]
49 Sai Natanayel ya ce, “Rabbi, kai Ɗan Allah ne. Kai ne Sarkin Isra’ila.”
[Nyootte[ Nathanel ih ngaak baatta, [an juuba Rangte Sah! An Ijirel Luuwang!]
50 Yesu ya ce, “Ka gaskata domin na ce maka na gan ka a gindin itacen ɓaure. Za ka ga abubuwan da suka fi haka.”
Jisu ih chengta, [Phuksak bang lathong ni angtu adi japtup taha ngeh ih li kohaano tam hanpi halang? An ih erah tokkhodoh elong japtup uh!]
51 Sai ya ƙara da cewa, “Gaskiya nake gaya muku, za ku ga sama a buɗe, mala’ikun Allah kuma suna hawa suna kuma sauka a kan Ɗan Mutum.”
Eno neng suh li rumta, [Ngah ih amiisak tiit ah baat rumhala: Rangmong ah laangdaap adoh Rangsah loong ah Mina Sah reenah chookwang datkah ih lengkhoom arah japtup an.