< Yohanna 1 >

1 Tun farar farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne.
Akcük ma säiha Ngthu a na veki; Ngthu cun Mhnam am atänga veki, Ngthu cun Mhnama kyaki.
2 Yana nan tare da Allah tun farar farawa.
Ngthu cun akcük ma säih üngkhyüh Mhnam am a na veki.
3 Ta wurin Kalman ne aka halicci dukan abubuwa. In ba tare da shi ba, babu abin da aka yi wanda aka yi.
Ahmäi naküt ani üngkhyüh Pamhnam naw a mhnüna kyaki; mhnünmceng naküt üng ani am ngpüikia mhnün i pi am ve.
4 A cikinsa rai ya kasance, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane.
Ngthu cun xünnaka phungnua kyaki; acuna xünnak naw khyangea vei akvai lawpüiki.
5 Hasken yana haskakawa cikin duhu, amma duhun bai rinjaye shi ba.
Akvai cun anghmüpnaka vai law se, nghmüp naw am näng mkhüt.
6 Akwai wani mutumin da aka aiko daga Allah; mai suna Yohanna.
Pamhnam naw a ngsä mat a tüih law, a ngming cun Johana kyaki.
7 Ya zo a matsayin mai shaida domin yă ba da shaida game da wannan haske, don ta wurinsa dukan mutane su ba da gaskiya.
Ani naw khyangea veia akvaia mawng cun pyen se, khyange naw ngja u lü ami jumei law vai ua phäha kyaki.
8 Shi kansa ba shi ne hasken ba; sai dai ya zo a matsayin shaida ne kaɗai ga hasken.
Amät cun akvai am ni, akvaia mawng pyen khaia lawki.
9 Haske na gaskiya da yake ba da haske ga kowane mutum mai shigowa duniya.
Ani cun akvai kcang, khawmdek khana law lü khyang naküta khana vaiki.
10 Yana a duniya, kuma ko da yake an yi duniya ta wurinsa ne, duniya ba tă gane shi ba.
Ngthu cun khawmdek khana veki, khawmdek cun ani üngkhyüh mhnünmcenga kyaki. Acunsepi khawmdek naw ani am ksing.
11 Ya zo wurin abin da yake nasa, amma nasa ɗin ba su karɓe shi ba.
Amäta khyangea veia lawki. Acunsepi, amäta khyange naw am dokhamei u.
12 Duk da haka dukan waɗanda suka karɓe shi, ga waɗanda suka gaskata a sunansa, ya ba su iko su zama’ya’yan Allah
Acunsepi, avang naw doei lü jumei u se, Pamhnama caea thawn theinak a jah pet.
13 ’ya’yan da aka haifa ba bisa hanyar’yan adam, ko shawarar mutum ko nufin namiji ba, sai dai haifaffu bisa ga nufin Allah.
Acun he cun nghngicima mtisa thithaü üngkhyüh cawmbei lawkie am ni. Khyanga pasang üngka naw ngtüi lawkie pi am ni u, amimia pa ta Pamhnam ni.
14 Kalman ya zama mutum, ya kuwa zauna a cikinmu. Muka ga ɗaukakarsa, ɗaukaka ta wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaici, wanda ya zo daga wurin Uba, cike da alheri da gaskiya.
Ngthu cun nghngicima ngtüi lawki; bäkhäknak ja ngthungtak am be lü mi ksunga veki. Paa ca mat däka hlüngtainaka kba, a hlüngtainak cun mi hmuhki.
15 (Yohanna ya ba da shaida game da shi. Ya ɗaga murya yana cewa, “Wannan shi ne wanda na ce, ‘Mai zuwa bayana ya fi ni girma domin yana nan kafin ni.’”)
Johan naw ania mawng a pyen ta, ‘Ka pyen khawi cen ani ni, “Ani cun ka hnua law kyaw sepi ka maa a na ve pängki ni” a ti.
16 Daga yalwar alherinsa dukanmu muka sami albarka bisa albarka.
Kümceikia ania bäkhäknak am dawkyanaka thea dawkyanak mi van naw mi yahki.
17 Gama an ba da doka ta wurin Musa; alheri da gaskiya kuwa sun zo ne ta wurin Yesu Kiristi.
Thum cun Mosia kut üngkhyüh Pamhnam naw a jah peta kyaki. Acunsepi, bäkhäknak ja ngthungtak ta Jesuh Khritaw üngkhyüh a jah peta kyaki.
18 Ba wanda ya taɓa ganin Allah, sai dai Allah da yake Ɗaya da kuma Makaɗaici wanda yake a gefen Uba, shi ne ya bayyana shi.
U naw pi Pamhnam am hmuh khawi. Pamhnam am täng lü, Paa peia veki, a Capa mat däk naw paa mawng jah ksingsak pängki.
19 To, ga shaidar Yohanna sa’ad da Yahudawan Urushalima suka aiki firistoci da Lawiyawa su tambaye shi ko shi wane ne.
Jerusalema veki Judah ngvaie naw, “Nang u ni?” ti lü, kthäh acun hea ktaiyü he ja Levihe Johana veia ami jah tüih.
20 Bai yi mūsu ba, amma ya shaida a fili cewa, “Ba ni ne Kiristi ba.”
Johan naw käh mjih lü, “Kei Mesijah am ni ngü,” ti lü a jah msang.
21 Sai suka tambaye shi suka ce, “To, wane ne kai? Kai ne Iliya?” Ya ce, “A’a, ni ba shi ba ne.” “Kai ne Annabin nan?” Ya amsa ya ce, “A’a.”
Amimi naw, “Nang u ni? Nang Elijah aw?” ti lü ami kthäh. Johan naw, “Am ni ngü” a ti. “Nang Sahma aw?” ami ti. Johan naw, “Am ni ngü” ti lü, a jah msang.
22 A ƙarshe suka ce, “Wane ne kai? Ka ba mu amsa don mu mayar wa waɗanda suka aike mu. Me kake ce da kanka?”
Amimi naw, “Acunüng nang u ni, jah mtheha? jah tüih lawkie kami jah mthehnak be vai ami ti. Namäta mawng hin ihawkba na pyenki ni?” ti lü ami kthäh betü u.
23 Yohanna ya amsa da kalmomin annabi Ishaya, “Ni murya ne mai kira a hamada, ‘Ku miƙe hanya domin Ubangiji.’”
Johan naw, “Sahma Hesajah naw a pyena mäiha, ‘Bawipaa lawnak vai lam ngsungsak u,’ ti lü khawmkyanga ngpyangki kthaia ka kyaki ni,” a ti.
24 To, waɗansu Farisiyawan da aka aika
Pharisee naw ami jah tüiha khyange cun naw,
25 suka tambaye shi suka ce, “Don me kake yin baftisma in kai ba Kiristi ba ne, ba kuwa Iliya ba, ba kuma annabin nan ba?”
“Mesijah am ni, Elijah am ni, sahmaa pi am na ni üng, ise Baptican na jah peki ni?” ti u lü ami kthäh betü u.
26 Yohanna ya amsa ya ce, “Ni dai ina baftisma da ruwa ne, amma a cikinku akwai wani tsaye da ba ku sani ba.
Johan naw, “Kei naw tui am Baptican ka jah pe khawiki, nami ksunga khyang mat am nami ksing ngdüiki.
27 Shi ne mai zuwa bayana, wanda ko igiyar takalmansa ma ban isa in kunce ba.”
Ani cun ka hnua law sepi, a khawdawk yüi suh pet khaia pi am nglawi ngü” ti lü, a jah msang.
28 Wannan duk ya faru ne a Betani a ƙetaren Urdun, inda Yohanna yake yin baftisma.
Ahin avan cun Johan naw baptican a jah petnaka hnün Jordan mliktui pei Bethaniha thawnhlawkia kyaki.
29 Kashegari Yohanna ya ga Yesu yana zuwa wajensa sai ya ce, “Ku ga, ga Ɗan Rago na Allah mai ɗauke zunubin duniya!
Angawi üng Johan naw Jesuh a veia law se hmuh lü, “Khawmdeka mkhyekatnak cehpüiki Pamhnama Toca teng u!
30 Wannan shi ne wanda nake nufi sa’ad da na ce, ‘Mutum mai zuwa bayana ya fi ni girma, domin yana nan kafin ni.’
Acan ni, ‘Keia kthaka dämduh bawki, ka hnua lawki kyaw, cunüngpi ka maa a na ve päng kungki ni,’ ka ti cen ani ni.
31 Ko ni ma dā ban san shi ba, sai dai abin da ya sa na zo ina baftisma da ruwa shi ne domin a bayyana shi ga Isra’ila.”
Akcüka ani am ksing ngü, cunsepi, Isarele naw ani ami ksing law vaia, kei naw law lü tui am Baptican ka jah peki,” a ti.
32 Sai Yohanna ya ba da wannan shaida, “Na ga Ruhu ya sauko kamar kurciya daga sama ya zauna a kansa.
Johan naw a mawng pyen lü, “Ngmüimkhya cun müma mäiha khankhaw üngka naw kyum law lü a khana ngawki ka hmuh.
33 Dā ban san shi ba, sai dai wanda ya aiko ni in yi baftisma da ruwa ya gaya mini cewa, ‘Mutumin da ka ga Ruhu ya sauko ya kuma zauna a kansa shi ne wanda zai yi baftisma da Ruhu Mai Tsarki.’
“Akcüka ta ani ni ti am ksing ngü. Cunsepi, tui am Baptican ka jah pe khaia na tüih lawki Pamhnam naw, ‘Ngmüimkhya a khana kyum law lü a ngawhnaka khyang na hmuh üng, ani cun Ngmüimkhya Ngcim am Baptican jah pe khaia Khyang ni’ ti lü a na mtheh.
34 Na gani na kuma shaida cewa wannan Ɗan Allah ne.”
Johan naw “Ani ka hmuh pängki, ani Pamhnama Capaa kyaki tia ka ning jah mthehki,” a ti.
35 Kashegari kuma Yohanna yana can tare da biyu daga cikin almajiransa.
Angawi betü üng, Johan naw axüisaw xawi nghngih am ngdüi lü,
36 Da ya ga Yesu yana wucewa, sai ya ce, “Ku ga, ga Ɗan Rago na Allah!”
Jesuh law se hmuh lü, “Acan ni Pamhnama Toca,” a ti.
37 Da almajiran nan biyu suka ji ya faɗi haka, sai suka bi Yesu.
Axüisaw xawi naw a pyen ngja ni lü, Jesuh läki xawi.
38 Da juyewa, sai Yesu ya ga suna bin sa, sai ya tambaye, su ya ce, “Me kuke nema?” Suka ce, “Rabbi” (wato, “Malam”), “ina kake da zama?”
Jesuh naw ani veia nghlat lü läk law ni se a jah hmuh üng, “I nani suiki” ti lü, a jah kthäh. Anini naw, ‘Rabbi (Saja tinak), hawia na veki?” ani ti.
39 Ya amsa musu ya ce, “Ku zo, za ku kuma gani.” Saboda haka suka je suka ga inda yake da zama, suka kuma zauna a can tare da shi. Wajen sa’a ta goma ce kuwa.
Jesuh naw, “Law ni lü nani hmuh khai,” a ti. Cit ni lü a venak ani hmuh, acuna mhnüp cun a hlawnga veeiki xawi; acun cun mülama (Naji kphyü bang) kyaki.
40 Andarawus ɗan’uwan Siman Bitrus, yana ɗaya daga cikin biyun nan da suka bi Yesu bayan da suka ji maganar Yohanna a kan Yesu.
Johana ngthu pyen ngja ni lü, Jesuh läki nghngih üngka mat cun Sihmon Pita a na Andrua kyaki.
41 Abu na fari da Andarawus ya yi shi ne ya sami ɗan’uwansa Siman ya gaya masa cewa, “Mun sami Almasihu” (wato, Kiristi).
Andru naw akcüka a be Sihmon hmuh lü, “Mesijah hmuh ve ung” ti lü, a mtheh (Mesijah ti cun Khritaw tinak ni).
42 Ya kuma kawo shi wurin Yesu. Yesu ya dube shi ya ce, “Kai ne Siman ɗan Yohanna. Za a ce da kai Kefas” (in an fassara, Bitrus ke nan).
Acunüng, Sihmon cun Jesuha veia a lawpüi. Jesuh naw teng lü, “Nang hin Johana capa Sihmon na ngmingnaki, Kephaa ning sui khaie,” a ti (Acun cun Pita üng täng lü, “Lung” tinaka kyaki).
43 Kashegari Yesu ya yanke shawara yă tafi Galili. Da ya sami Filibus sai ya ce masa, “Bi ni.”
Angawi üng Jesuh Kalile khawa cit khaia a ngtün üng, Philip hmuh lü, “Na läk lawa” a ti. (
44 Filibus, kamar Andarawus da Bitrus shi ma daga garin Betsaida ne.
Philip cun Bethsaida mlüha kaa kyaki, acun cun Andru ja Pitaa ani venaka mlüha kyaki.)
45 Filibus ya sami Natanayel ya kuma gaya masa, “Mun sami wanda Musa ya rubuta game da shi a cikin Doka, kuma wanda annabawa suka rubuta a kansa, Yesu Banazare, ɗan Yusuf.”
Philip naw Natanelah hmuh lü, “Mosi naw ania mawng Thum üng a yuk, sahma he naw pi a mawng ami yuk, Nazaret üngka, Josepa capa Jesuh, kami hmuhkie” ti lü a mtheh.
46 Natanayel ya ce, “A Nazaret! Wani abin kirki zai iya fito daga can?” Filibus ya ce, “Zo ka gani.”
Natanelah naw, “Nazaret mlüha cimvaiki ve khai aw?” a ti. Philip naw, “Law lü, teng lawa” a ti be.
47 Da Yesu ya ga Natanayel yana zuwa, sai ya yi magana game da shi cewa, “Ga mutumin Isra’ila na gaske wanda ba shi da ha’inci.”
Jesuh naw, Natanelah a veia law se hmuh lü, “A mkhyenak lang am vekia Isarel khyang kcang, teng ua” ti lü, a pyen.
48 Natanayel ya yi tambaya ya ce, “A ina ka san ni?” Yesu ya amsa ya ce, “Na gan ka yayinda kake a gindin itacen ɓaure, kafin Filibus yă kira ka.”
Natanelah naw, “Nang naw ihawkba na na ksing ni?” a ti. Jesuh naw, “Philip naw am a ning khü ham lü, Fikdung phunga na ve üng ka ning hmuh päng ni” a ti be.
49 Sai Natanayel ya ce, “Rabbi, kai Ɗan Allah ne. Kai ne Sarkin Isra’ila.”
Natanelah naw, “Rabbi, nang Pamhnama Capa ni, Isarelea Sangpuxanga pi kya veki,” a ti.
50 Yesu ya ce, “Ka gaskata domin na ce maka na gan ka a gindin itacen ɓaure. Za ka ga abubuwan da suka fi haka.”
Jesuh naw, “Fikdung phunga na ve üng ka ning hmuh päng ni’ ka tia phäha na na kcangnaki aw? Ahina kthaka dämduh bawki na hmuh law khai,” a ti.
51 Sai ya ƙara da cewa, “Gaskiya nake gaya muku, za ku ga sama a buɗe, mala’ikun Allah kuma suna hawa suna kuma sauka a kan Ɗan Mutum.”
Jesuh bä naw, “Akcanga ka ning jah mthehki. Tuha khankhaw nghmawng lü Pamhnama khankhawngsäe Khyanga Capaa khana ju kyum jeng kai u se nami jah hmuh law khai,” a ti.

< Yohanna 1 >