< Yowel 3 >

1 “A waɗancan kwanaki da kuma a wancan lokaci, sa’ad da zan maido da arzikin Yahuda da Urushalima,
For se, i de dager og på den tid, når jeg gjør ende på Judas og Jerusalems fangenskap,
2 zan tattara dukan al’ummai in kuma kawo su Kwarin Yehoshafat Can zan yi musu shari’a game da gādona, mutanena Isra’ila, gama sun warwatsar da mutanena a cikin al’ummai sun kuma raba ƙasata.
da vil jeg samle alle hedningefolk og føre dem ned i Josafats dal, og jeg vil der gå i rette med dem for mitt folks og min arvs, Israels skyld, fordi de spredte dem blandt hedningene og delte mitt land;
3 Sun jefa ƙuri’a a kan mutanena suna kuma sayar da yara maza don karuwanci, sun sayar da’yan matan domin ruwan inabi wanda za su sha.
om mitt folk kastet de lodd, de gav en gutt for en skjøge, de solgte en pike for vin, og den drakk de op.
4 “Yanzu mene ne damuwarku da ni, ya Taya da Sidon da kuma dukan mazaunan yankunan Filistiya? Kuna ƙoƙari ku sāka mini don abin da na yi ne? In kuna sāka mini ne, to, da gaggawa zan mayar muku da sakayya a kanku.
Og I, Tyrus og Sidon og alle Filisterlands bygder! Hvad vil mig? Er det noget I vil gjengjelde mig, eller vil I gjøre mig noget? Snart, i en hast, skal jeg la eders gjerning falle tilbake på eders eget hode,
5 Gama kun kwashe azurfata da zinariyata kun kuma washe dukiyata mafi kyau kun kai cikin haikalinku.
I som tok mitt sølv og gull og førte mine dyreste skatter bort til eders templer,
6 Kun sayar da mutanen Yahuda da na Urushalima ga mutanen Hellenawa, don ku aika da su nesa da ƙasarsu.
og Judas barn og Jerusalems barn solgte I til Javans barn for å få dem langt bort fra sitt land.
7 “Duba, zan dawo da su daga wuraren da kuka sayar da su, in kuma yi muku abin da kuka yi musu.
Se, jeg kaller dem fra det sted som I har solgt dem til, og lar eders gjerning falle tilbake på eders eget hode.
8 Zan sayar da’ya’yanku maza da mata ga mutanen Yahuda, su kuma za su sayar da su ga mutanen Sabenawa, al’umma da take nesa da ku.” Ubangiji ya faɗa.
Og jeg vil selge eders sønner og døtre til Judas barn, og de skal selge dem til sabeerne, et folk som bor langt borte; for Herren har talt.
9 Ku yi shelar wannan ga al’ummai. Ku yi shirin yaƙi! Ku tā da jarumawa! Bari mayaƙa su ja kusa su kai hari.
Rop dette ut blandt hedningefolkene, rust eder til en hellig krig, kall på heltene, la alle krigsmenn stige frem og dra ut!
10 Ku bubbuge garemaninku su zama takuba da kuma laujenku su zama māsu. Bari raunana su ce, “Ni mai ƙarfi ne!”
Smi eders hakker om til sverd og eders vingårdskniver til spyd! Den veke si: Jeg er en helt!
11 Ku gaggauta, dukanku al’ummai daga kowane ɓangare, ku tattaru a can. Ka sauko da mayaƙanka, ya Ubangiji!
Skynd eder og kom, alle I hedningefolk fra alle kanter, og samle eder sammen! Dit la du, Herre, dine helter stige ned!
12 “Bari a tā da dukan al’ummai; bari su kutsa zuwa Kwarin Yehoshafat gama a can zan zauna in shari’anta dukan al’ummai daga kowane ɓangare.
Hedningefolkene skal våkne op og dra til Josafats dal; for der vil jeg sitte og dømme alle hedningefolk fra alle kanter.
13 Ku fito da lauje, gama girbi ya nuna. Ku zo, ku tattaka inabin, gama wurin matsewar ruwan inabi ya cika randunan tarawa kuma sun cika har suna zuba, muguntarsu da girma take!”
Send sigden ut, for høsten er moden! Kom og tred vinpersen, for den er full, persekarene flyter over, deres ondskap er stor!
14 Dubun dubbai suna a cikin kwarin yanke shawara! Gama ranar Ubangiji ta yi kusa a cikin kwarin yanke shawara.
Skare på skare samler sig i avgjørelsens dal. For nær er Herrens dag i avgjørelsens dal.
15 Za a duhunta rana da wata, taurari kuma ba za su ba da haske ba.
Sol og måne sortner, og stjernene holder op å lyse.
16 Ubangiji zai yi ruri daga Sihiyona tsawa kuma daga Urushalima; duniya da sararin sama za su yi rawan jiki. Amma Ubangiji zai zama mafakar mutanensa, mafaka ga mutanensa Isra’ila.
Og Herren skal brøle fra Sion og la sin røst høre fra Jerusalem, og himmel og jord skal skjelve; men Herren er en tilflukt for sitt folk og et vern for Israels barn.
17 “Sa’an nan za ku san cewa ni, Ubangiji Allahnku, ina zaune a Sihiyona, dutsena mai tsarki. Urushalima za tă zama mai tsarki; baƙi ba za su ƙara mamaye ta ba.
Og I skal kjenne at jeg er Herren eders Gud, som bor på Sion, mitt hellige berg; og Jerusalem skal være et hellig sted, og fremmede skal ikke mere trenge inn der.
18 “A wannan rana duwatsu za su ɗiga da sabon ruwan inabi, tuddai kuma za su malmalo madara; dukan rafuffukan Yahuda za su yi ta gudano da ruwa. Maɓulɓula kuma za tă fito daga gidan Ubangiji haka ma ruwa a kwarin itatuwan ƙirya.
Og det skal skje på den dag at fjellene skal dryppe av most, og haugene flyte over av melk, og alle bekker i Juda strømme med vann; og det skal utgå en kilde fra Herrens hus og vanne Sittims dal.
19 Amma Masar za tă zama kango, Edom kuma hamada marar amfani, saboda kama-karyar da aka yi wa mutanen Yahuda, a ƙasar da aka zub da jinin marasa laifi.
Egypten skal bli til en ødemark og Edom til en øde ørken for deres vold mot Judas barn, fordi de har utøst uskyldig blod i sitt land.
20 Za a zauna a Yahuda har abada Urushalima kuma daga tsara zuwa tsara.
Men Juda skal bli til evig tid, og Jerusalem fra slekt til slekt.
21 Alhakin jininsu, wanda ban gafarta ba, zan gafarta.”
Og jeg vil hevne deres blod, det som jeg ikke før har hevnet. Og Herren bor på Sion.

< Yowel 3 >