< Yowel 3 >

1 “A waɗancan kwanaki da kuma a wancan lokaci, sa’ad da zan maido da arzikin Yahuda da Urushalima,
Hina Gode da amane sia: sa, “Amo esoga, Na da Yuda fi amola Yelusaleme fi ilia hou bu hahamobeba: le, ilia da bu bagade gaguiwane ba: mu.
2 zan tattara dukan al’ummai in kuma kawo su Kwarin Yehoshafat Can zan yi musu shari’a game da gādona, mutanena Isra’ila, gama sun warwatsar da mutanena a cikin al’ummai sun kuma raba ƙasata.
Amasea, Na da dunu fifilai huluane fofada: musa: , Yihosiafa: de Fago soge amoga gilisimu. amogai Na dunu fi huluane ilia hou Na fi Isala: ili ilima hamoi Na da fofada: mu. Ilia da Isala: ili dunu fi da mogi amola ga fi amo ganodini esaloma: ne afagogolesi. amola ilia da Na soge fifili momogi.
3 Sun jefa ƙuri’a a kan mutanena suna kuma sayar da yara maza don karuwanci, sun sayar da’yan matan domin ruwan inabi wanda za su sha.
Ilia da gegesu ganodini dunu gagulaligi amo lama: ne, ululuale hedei. Ilia goi amola a: fini amo ilia udigili bidi mae lale hawa: hamoma: ne, bidi lai. Amo bidi amoga ilia waini hano amola aheda: i uda bidi lai.
4 “Yanzu mene ne damuwarku da ni, ya Taya da Sidon da kuma dukan mazaunan yankunan Filistiya? Kuna ƙoƙari ku sāka mini don abin da na yi ne? In kuna sāka mini ne, to, da gaggawa zan mayar muku da sakayya a kanku.
Daia, Saidone amola Filisidia! Dilia da Nama adi hou hamomusa: amasala: ? Ma dilia da Nama dabemusa: amasala: ? Defea, dilia amasa galea, Na hedolodafa dabemu.
5 Gama kun kwashe azurfata da zinariyata kun kuma washe dukiyata mafi kyau kun kai cikin haikalinku.
Dilia da Na silifa amola gouli amola Na liligi ida: iwane galaamo dilia debolo diasu ganodini wamolegela asi.
6 Kun sayar da mutanen Yahuda da na Urushalima ga mutanen Hellenawa, don ku aika da su nesa da ƙasarsu.
Dilia da Yuda amola Yelusaleme fi dunu amo ilia sogega fadegale, hiouginana asili, Galigi fi ilima bidi lai dagoi.
7 “Duba, zan dawo da su daga wuraren da kuka sayar da su, in kuma yi muku abin da kuka yi musu.
Waha da Na ili bu oule misunu, amo dunu dilia bidi lai amo. Amola amo defele, dilia da ilima hamoi, amo Na dabemu.
8 Zan sayar da’ya’yanku maza da mata ga mutanen Yahuda, su kuma za su sayar da su ga mutanen Sabenawa, al’umma da take nesa da ku.” Ubangiji ya faɗa.
Na da dilia didiwi amola egefe huluane Yuda fi dunuma bidi lalesimu. Na da ili da soge badiliadafa, Sabiane dunu fi soge amoga asunasimu. Na da Hina Gode amola Na da sia: i dagoi.
9 Ku yi shelar wannan ga al’ummai. Ku yi shirin yaƙi! Ku tā da jarumawa! Bari mayaƙa su ja kusa su kai hari.
Goe sia: dunu fifi asi gala huluanema sisia: lama. Gegemusa: amola dilia dunu ha lai wa: ma amola gegesu dunu ilia mogodigili bulubulusa masa.
10 Ku bubbuge garemaninku su zama takuba da kuma laujenku su zama māsu. Bari raunana su ce, “Ni mai ƙarfi ne!”
Dilia osobo dogosu afadenene bu gobihei agoai hamoma amola ifa dadamusu gobihei amo afadenene dadi agesoi agoai hamoma. Da: i dia: i dunu amolawane ilia da gegema: mu.
11 Ku gaggauta, dukanku al’ummai daga kowane ɓangare, ku tattaru a can. Ka sauko da mayaƙanka, ya Ubangiji!
Fifi asi gala huluane amo da Isala: ili sisiga: sa! Hedolowane misini, fago umi soge ganodini gagadoma! Ma! Hina Gode! Dia gegesu dunu ilima gegema: ne gududili asunasima.
12 “Bari a tā da dukan al’ummai; bari su kutsa zuwa Kwarin Yehoshafat gama a can zan zauna in shari’anta dukan al’ummai daga kowane ɓangare.
Dunu fifilai ilia da momagele ouesaloma amola Fofada: su Umi Soge amoga misa: ma. amogai, Na, Hina Gode da Fofada: su Fisu da: iya fila heda: le amola dunu fi la: idi huluane esalebe, ilima fofada: mu.
13 Ku fito da lauje, gama girbi ya nuna. Ku zo, ku tattaka inabin, gama wurin matsewar ruwan inabi ya cika randunan tarawa kuma sun cika har suna zuba, muguntarsu da girma take!”
Ilia da wadela: i bagade hamosu dunu. Widi faimusa: damubi amo defele, amo dunu hedofama. Waini hano hamoma: ne waini fage labugili, waini ofodo da nabaiba: le aduga: le dabe amo defele amo dunu labugima.”
14 Dubun dubbai suna a cikin kwarin yanke shawara! Gama ranar Ubangiji ta yi kusa a cikin kwarin yanke shawara.
Dunu osea: idafa da Fofada: su Fago amo ganodini gagadoi dagoi ba: sa. amogai Hina Gode Ea Fofada: su Eso da hedolowane doaga: mu.
15 Za a duhunta rana da wata, taurari kuma ba za su ba da haske ba.
Eso amola mu amola da gasi agoane ba: mu amola gasumuni da bu hame nemu.
16 Ubangiji zai yi ruri daga Sihiyona tsawa kuma daga Urushalima; duniya da sararin sama za su yi rawan jiki. Amma Ubangiji zai zama mafakar mutanensa, mafaka ga mutanensa Isra’ila.
Hina Gode Ea sia gobagala: i amo Saione Goumi da: iya gadodafa amoga naba. amola Ea sia: amo gugelebe gobagala: i agoane Yelusaleme moilai bai bagadega naba. Mu amola osobo bagade da ugugusa. Be E da Ea Fi amo se mae nabima: ne gaga: mu.
17 “Sa’an nan za ku san cewa ni, Ubangiji Allahnku, ina zaune a Sihiyona, dutsena mai tsarki. Urushalima za tă zama mai tsarki; baƙi ba za su ƙara mamaye ta ba.
“Amasea, Isala: ili fi! Na da dilia Hina Gode Saione sema goumia gado esala, amo dilia da dawa: mu. Yelusaleme da hadigi sema moilai bai bagade ba: mu amola dunu enodini misi ilia da mugululi osa: le heda: le bu hamedafa ba: mu.
18 “A wannan rana duwatsu za su ɗiga da sabon ruwan inabi, tuddai kuma za su malmalo madara; dukan rafuffukan Yahuda za su yi ta gudano da ruwa. Maɓulɓula kuma za tă fito daga gidan Ubangiji haka ma ruwa a kwarin itatuwan ƙirya.
Amo esohaga da goumi ea waini ha: i manu sagai da dedeboi dagoi ba: mu. amola bulamagau da agoloa huluane lafiadalebe ba: mu. Yuda ea hano da gilisi dalebe defele ba: mu. Hano da Hina Gode Ea Debolo diasu amodili dalebe ba: mu amola Aga: isia Fago da amo hanoga nasegagi dagoi ba: mu.
19 Amma Masar za tă zama kango, Edom kuma hamada marar amfani, saboda kama-karyar da aka yi wa mutanen Yahuda, a ƙasar da aka zub da jinin marasa laifi.
Idibidi soge da hafoga: i dagoi ba: mu amola Idome da wadela: lesi dagoi ba: mu. Bai ilia da Yuda fi ilima gegeiba: le amola asaboi dunu amo medole legeiba: le.
20 Za a zauna a Yahuda har abada Urushalima kuma daga tsara zuwa tsara.
21 Alhakin jininsu, wanda ban gafarta ba, zan gafarta.”
Na da dunu fane legesu amo dabema: ne fane legemu amola Na da bidi hamosu dunu amo hame yolesimu. Be Yuda amola Yelusaleme amo ganodini, dunu da eso huluane mae fisili esalebe ba: mu. amola Na, Hina Gode, Na Saione goumi dabua gado esalumu.” Sia: ama dagoi

< Yowel 3 >