< Ayuba 9 >
2 “Lalle, na san wannan gaskiya ne. Amma ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
A tueng te ka ming tangloeng dae hlanghing he Pathen taengah metlam a tang thai eh?
3 Ko da mutum yana so yă yi gardama da shi, ba zai taɓa amsa masa ba ko da sau ɗaya cikin dubu.
Amah te oelh ham ngaih cakhaw, anih te thawngkhat ah pakhat long pataeng a doo thai moenih.
4 Hikimarsa tana da zurfi, ikonsa yana da yawa. Wane ne ya taɓa yin faɗa da shi har ya yi nasara?
A thinko cueih tih a thadueng khaw len rhapsat. A thuung dongah anih taengah unim aka mangkhak?
5 Yana matsar da manyan duwatsu kafin su sani kuma yana juya su cikin fushinsa.
Tlang khaw haimo coeng tih a thintoek ah amih a maelh te khaw ming uh pawh.
6 Yana girgiza ƙasa, yana girgiza harsashenta.
Diklai he a hmuen lamloh tlai tih a tung khaw tuen coeng.
7 Yana magana da rana sai ta ƙi yin haske; yana hana taurari yin haske.
Khomik te a uen tih thoeng pawh, aisi khaw catui tloep a hnah.
8 Shi kaɗai ya shimfiɗa sammai ya kuma yi tafiya a kan raƙuman ruwan teku.
Vaan ke amah bueng loh a cueh tih tuitunli kah hmuensang dongah a cawt.
9 Shi ne ya halicci Mafarauci da Kare da Zomo, da Kaza, da’Ya’yanta da tarin taurari a sama, da taurarin kudu.
Ning buhol neh airhitbom khaw, tuithim tlungkawt khaw a saii neh.
10 Yana yin abubuwan banmamaki waɗanda ba a iya ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a iya ƙirgawa.
Khenah tloel duela hno len a saii tih tae lek pawt hil ah khobaerhambae coeng.
11 Ba na iya ganinsa lokacin da ya wuce ni; ba na sani ya wuce lokacin da ya wuce.
Kai taeng long a pah mai akhaw ka hmu pawt tih a tinghil akhaw anih te ka yakming moenih.
12 Wane ne ya isa yă hana shi in ya ƙwace abu? Wa zai ce masa, ‘Me kake yi?’
Paco cakhaw ulong anih a mael sak? Ulong long anih te, “Balae na saii,” a ti nah?
13 Allah ba ya danne fushinsa; ko dodannin ruwan da ake kira ayarin Rahab ya tattake su.
Pathen tah a thintoek mael pawt tih Rahab aka bom rhoek khaw a hmui, a hmui ah ngam uh.
14 “Ta yaya zan iya yin faɗa da shi? Ina zan iya samun kalmomin da zan yi gardama da shi?
Te dongah anih aisat te kai loh ka doo thai vetih a taengah ka ol ka coelh thai aya?
15 Ko da yake ba ni da laifi, ba zan iya amsa masa ba; sai dai roƙon jinƙai zan iya yi ga mahukuncina.
Ka tang cakhaw kai lai aka tloek taengah ka doo thai pawt tih rhennah ni ka bih.
16 Ko da na yi kira gare shi ya amsa mini, ban yarda cewa zai saurare ni ba.
Ka khue tih kai n'doo cakhaw ka ol a hnatun tila ka tangnah moenih.
17 Zai sa hadari yă danne ni yă ƙara mini ciwona ba dalili.
Hlithae neh kai kai m'phop tih lunglilungla la ka tloh ping.
18 Ba zai bari in yi numfashi ba, sai dai yă ƙara mini azaba.
Ka mueihla he mael hamla kai m'pae pawt dae olkhaa ni kai n'kum sak.
19 In maganar ƙarfi ne, shi babban mai ƙarfi ne! In kuma maganar shari’a ne, wa zai kai kararsa?
Thadueng dongah khaw len rhapsat tih laitloeknah dongah khaw unim kai aka tuentah he?
20 Ko da ni marar ƙarfi ne, bakina ya isa yă sa in zama mai laifi; in ba ni da laifi, zai sa in yi laifi.
Ka ka neh ka tang akhaw ka boe hae ni, ka cuemthuek cakhaw ka kawn hae.
21 “Ko da yake ba ni da laifi, ban damu da kaina ba; na rena raina.
Ka cuemthuek dae ka hinglu khaw ka ming pawt tih ka hingnah khaw ka kohnue.
22 Ba bambanci; shi ya sa na ce, ‘Yana hallaka marasa laifi da kuma mugaye.’
Te dongah pakhat la, “Cuemthuek neh halang khaw amah loh a khah,” a ti.
23 Lokacin da bala’i ya kawo ga mutuwa, yakan yi dariyar baƙin cikin marasa laifi.
Rhuihet loh a duek sak buengrhuet kae vaengah ommongsitoe kah noemcainah te a tamdaeng.
24 Lokacin da ƙasa ta faɗa a hannun mugaye, yakan rufe idanun masu shari’a. In ba shi ba wa zai yi wannan?
Diklai he halang kut ah pae tih a laitloek kah maelhmai te a khuk. Te pawt koinih amah te unim?
25 “Kwanakina sun fi mai gudu wucewa da sauri; suna firiya babu wani abin jin daɗi a cikinsu.
Ka khohnin khaw aka yong lakah bawn tih a yong dongah a then khaw hmuh uh pawh.
26 Suna wucewa kamar jirgin ruwan da aka yi da kyauro, kamar jahurma da ta kai wa namanta cafka.
Sangpho canghlong bangla tinghil tih, atha bangla caak dongah cu.
27 ‘In na ce zan manta da abin da yake damu na, zan yi murmushi in daina nuna ɓacin rai,’
“Kai he ka kohuetnah ka hnilh pawn eh, ka maelhmai ka hlam saeh lamtah ngaidip saeh,’ ka ti akhaw,
28 duk da haka ina tsoron duk wahalata, domin na san ba za ka ɗauke ni marar laifi ba.
Ka nganboh he boeih ka rhih tih kai nan hmil mahpawh tila ka ming.
29 Tun da an riga an ɗauke ni mai laifi, duk ƙoƙarina a banza yake.
Kai ka boe coeng dae balae tih a honghi nen he ka kohnue eh?
30 Ko da na wanke jikina duka da sabulu, na wanke hannuwana kuma da soda,
Vuelsong tui dongah ka hluk vetih ka kut lunghuem neh ka cil cakhaw,
31 duk da haka za ka jefa ni cikin ƙazamin wuri, yadda ko rigunan jikina ma za su ƙi ni.
vaam khuila kai nan nuem hae vetih ka himbai neh kamah khaw n'tuei uh ni.
32 “Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
Hlang he kamah bangla a om pawt dongah anih te ka doo koinih laitloeknah la rhenten m'pawk uh ni.
33 In da akwai wanda zai iya shiga tsakaninmu, ya ɗora hannunsa a kanmu tare,
Mamih laklo ah oltloek tih mamih rhoi soah a kut aka tloeng om pawh.
34 wani wanda zai sa Allah yă daina duka na, don yă daina ba ni tsoro.
A cungkui te kai taeng lamloh a khoe mai vetih a mueirhih loh kai n'let sak pawt mako.
35 Sa’an nan ne zan iya yin magana ba tare da jin tsoronsa ba, amma a yadda nake a yanzu ba zan iya ba.
Ka thui neh anih ka rhih pawt dae kai he kamah taengah te tlam te ka om moenih.