< Ayuba 8 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Tad Bildads no Šuhas atbildēja un sacīja:
2 “Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
Cik ilgi tu tā gribi runāt? tavas mutes vārdi ir kā stiprs vējš, kas greznojās.
3 Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
Vai Dievs pārgrozītu tiesu, un tas Visuvarenais pārgrozītu taisnību?
4 Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
Kad tavi bērni pret Viņu grēkojuši, tad Viņš tos arī nodevis viņu grēku varā.
5 Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
Bet ja tu pie laika to stipro Dievu meklēsi un no tā Visuvarenā žēlastības lūgsies,
6 in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
Ja tu šķīsts būsi un taisns, tad Viņš tevi gan uzlūkos un atkal uztaisīs tavas taisnības dzīvokli.
7 Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
Un ja tu iesākumā biji sīks, pēcgalā tu būsi ļoti liels.
8 “Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
Jo vaicā jel tiem senajiem, un liec vērā, ko viņu tēvi piedzīvojuši.
9 gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
Jo mēs esam vakarēji un nezinām nenieka; jo mūsu dienas ir kā ēna virs zemes.
10 Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
Viņi tevi gan mācīs un tev sacīs un no savas sirds runās.
11 Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
Vai ašķi aug bez dūņām, vai niedres izaug bez ūdens?
12 Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
Vēl zaļo, netiek plūktas, bet nokalst ātrāki nekā visa cita zāle.
13 Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
Tā iet visiem, kas Dievu aizmirst, un blēža cerība iet bojā,
14 Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
Viņa drošums iznīkst, un viņa patvērums ir kā zirnekļa tīkls.
15 Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
Viņš atslienas pie sava nama, bet tas nestāv, viņš gan pie tā turas, bet tas nepastāv.
16 Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
Gan viņš ir zaļš, saulei spīdot, un viņa zari izplešas viņa dārzā,
17 shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
Viņa saknes vijās ap akmeņiem un ķērās pie mūra ēkas.
18 Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
Kad viņš to izdeldē no viņa vietas, tad šī viņu aizliedz: Es tevi neesmu redzējusi.
19 Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
Redzi, tāds ir viņa ceļa prieks, un no pīšļiem izaug atkal citi.
20 “Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
Redzi, Dievs neatmet sirdsskaidro, un neņem bezdievīgo pie rokas.
21 Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
Kamēr Viņš tavu muti piepildīs ar smiešanos un tavas lūpas ar gavilēšanu,
22 Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”
Tavi ienaidnieki taps apģērbti ar kaunu, un bezdievīgo dzīvokļa vairs nebūs.