< Ayuba 8 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
A LAILA olelo mai la o Biledada, no Suha, i mai la,
2 “Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
Pehea la ka loihi o kau olelo ana i keia mau mea? A he makani ikaika na huaolelo o kou waha?
3 Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
E hookahuli anei ke Akua i ka pololei? A e hookekee anei ka Mea mana i ka pono?
4 Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
Ina paha ua hana hewa kau poe keiki ia ia, Alaila kiola aku la ia ia lakou, no ko lakou lawehala ana;
5 Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
Ina e imi oe i ke Akua, A e nonoi aku oe i ka Mea mana;
6 in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
Ina ua maemae oe a pono hoi; He oiaio no, ina ua ala mai no ia ano nou, A ua hoomalu mai ia i ka hale o kou pono ana.
7 Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
Ina ua uuku kou hoomaka ana i kinohou, O kou hopena, e mahuahua loa ana no ia.
8 “Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
No ka mea, ke noi aku nei au ia oe, e ninau aku oe i ka hanauna mamua, A e hoomakaukau oe e noonoo i ko lakou poe makua:
9 gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
(No ka mea, inehinei wale no kakou, aohe ike, A o ko kakou mau la ma ka honua, he aka no ia: )
10 Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
Aole anei lakou e ao mai ia oe, a e hai mai ia oe, A e hoike mai i na olelo mailoko mai o ko lakou naau?
11 Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
E ulu anei ke papuro ke ole ka lepo poho? E ulu anei ka akaakai ke ole ka wai?
12 Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
I kona manawa uliuli, aole i okiia, Ua mae no ia mamua o na mauu e ae a pau.
13 Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
Pela no ka hope o ka poe a pau e hoopoina ana i ke Akua; A pela no ka manaolana o ka aia e make ai.
14 Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
O kona manaolana e okiia'ku ia, A o kona mea hilinai, he punawelewele no ia.
15 Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
E hilinai iho oia maluna o kona hale, aka, aole ia e paa: E hoopaa aku oia ia mea, aole nae ia e kupono.
16 Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
Ua uliuli oia imua o ka la, A kupu ae kona mau lala ma kona kihapai.
17 shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
Ua awiliia kona mau aa ma ka waikahe, A ike iho la ia i kahi o na pohaku.
18 Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
Aka, e hoopauia aku ia mea mai kona wahi aku, Alaila e hoole mai oia ia ia, aole au i ike ia oe.
19 Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
Aia hoi, oia ka olioli o kona aoao, A mailoko mai o ka lepo e kupu ae na mea e.
20 “Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
Aia hoi, aole ke Akua e hoowahawaha i ka mea pono, Aole hoi ia e kokua aku i ka poe hana hewa:
21 Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
A hoopiha mai ia i kou waha i ka akaaka, A i kou lehelehe i ka hooho olioli.
22 Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”
O ka poe inaina ia oe e hoaahuia lakou i ka hilahila: A e lilo ka hale o ka poe hewa i mea ole.

< Ayuba 8 >