< Ayuba 8 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Konsa, Bildad Schuach la, te reponn:
2 “Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
“Pou konbyen de tan ou va pale bagay sa yo pou pawòl a bouch ou fè gwo van?
3 Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
Èske Bondye konn konwonpi jistis la? Oswa èske Toupwisan an konwonpi sa ki dwat?
4 Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
Si fis ou yo te peche kont Li, alò, Li livre yo antre nan pouvwa transgresyon yo.
5 Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
Si ou ta chache Bondye e mande konpasyon a Toupwisan an,
6 in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
si ou te san tach e dwat; anverite, koulye a, Li ta leve Li menm pou ou e rekonpanse ou jan ou te ye nan ladwati ou.
7 Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
Malgre, kòmansman ou pa t remakab, ou ta fini avèk anpil gwo bagay.
8 “Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
“Souple, fè rechèch nan jenerasyon zansèt ansyen yo, e bay konsiderasyon a bagay ke papa yo te twouve.
9 gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
Paske nou menm se sèl bagay ayè nou konnen, e nou pa konnen anyen, paske jou pa nou yo sou latè se sèl yon lonbraj ki pase.
10 Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
Èske yo p ap enstwi ou, pale ou e fè pawòl ki nan tèt yo vin parèt?
11 Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
“Èske jon kab grandi san ma dlo? Èske wozo konn pouse san dlo?
12 Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
Pandan li toujou vèt e san koupe a, l ap fennen avan tout lòt plant yo.
13 Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
Se konsa chemen a tout moun ki bliye Bondye yo. Konsa espwa a moun enkwayan yo peri,
14 Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
sila a ak konfyans frajil la kap mete konfyans li nan fil arenye a.
15 Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
Arenye a mete konfyans sou lakay li, men li p ap kanpe. Li kenbe rèd sou li, men li p ap dire.
16 Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
Li byen reyisi nan solèy la e gaye toupatou nan jaden an.
17 shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
Rasin li yo vlope toupatou sou pil wòch; li sezi yon kay wòch.
18 Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
Si li vin deplase sou plas li, alò plas li va refize rekonèt li e di: “Mwen pa t janm wè w.
19 Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
Gade byen, se sa ki fè lajwa chemen li; epi dèyè li, gen lòt yo k ap pete sòti nan pousyè tè la.
20 “Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
“Alò, Bondye p ap rejte yon nonm entèg; ni li p ap bay soutyen a malfektè yo.
21 Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
Jiska prezan, Li va ranpli bouch ou avèk ri lajwa e lèv ou avèk kri plezi.
22 Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”
Sila ki rayi ou yo va vin abiye ak wont e tant a mechan yo p ap la ankò.”