< Ayuba 8 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Eka Bildad ja-Shua nodwoko kama:
2 “Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
“Ibiro dhi nyime kiwacho gik ma kamago nyaka karangʼo? Wecheni chalo mana ka yamo makudho matek.
3 Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
Bende Nyasaye nyalo ngʼado bura ma ok nikare? Bende Jehova Nyasaye Maratego nyalo weyo timo gima kare?
4 Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
Kane nyithindi otimo richo e nyime, noweyogi mondo giyud kum mowinjore gi richogi.
5 Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
To ka inyalo dok ir Nyasaye mi iket kwayoni ne Jehova Nyasaye Maratego,
6 in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
kata ka dine in ngʼama ler kendo ngimani oriere tir, to dine oani malo mokonyi, kendo dine oduogi kari mowinjore kodi.
7 Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
Kata obedo ni chakruok mari ne rachrach, ndaloni mabiro nyime biro bedo malich miwuoro.
8 “Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
“Penj ane tiengʼ mosekalo mondo ingʼe gik mane kweregi opuonjore,
9 gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
nikech wan to nyoro eka nonywolwa, kendo ok wangʼeyo gimoro, kendo ndalowa e pinyni chalo tipo.
10 Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
We ipuonjri rieko kuom joma chon mondo iyud rieko kod ngʼeyo mane gin-go?
11 Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
Bende togo nyalo dongo marabora kama thidhna ongee? Koso odundu bende nyalo dongo maber kama pi onge?
12 Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
Kapod gidongo maber kendo pod ok ongʼolgi oko, to gitwo piyo moloyo lum.
13 Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
Mano e gima timore ne joma oweyo Nyasaye; kamano e kaka geno mar joma okia Nyasaye rumo.
14 Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
Gima ogeno kuome en gima nono; kendo gima oyiengoree chalo mbui mar otiengʼ-otiengʼ.
15 Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
Koro ka giyiengore e mbuyi, to mbuyi dikonygi adier, ma ok oyiech? Koso ka gimako usi, to usi diresgi ma ok ochot.
16 Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
Ochalo gi yien motwi kama otimo pi to chiengʼ goyo ma bedene yarore piyo piyo e puodho;
17 shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
tiendene olawore e lwendni, kendo kere e dier kama otimo kite.
18 Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
To ka opudhe oko kama otweyeno, to kanyo kwede kawacho ni, ‘An ne ok aneni!’
19 Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
Ngimane ner mi rum adier, kendo yiende mamoko ema twi e lowo mane entiereno.
20 “Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
“Adier, Nyasaye ok kwed ngʼama onge ketho, bende ok ochwak joma timbegi richo.
21 Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
Obiro miyo ichako inyiero kendo ibiro bedo mamor.
22 Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”
Wasiki biro rwako wichkuot ka law, kendo miech joma timbegi richo ok nochak one kendo.”