< Ayuba 7 >

1 “Mutum bai sha wahalar aiki ba a duniya? Rayuwarsa ba kamar ta wanda aka yi hayarsa ba ne?
Kakukho yini imfazo kumuntu emhlabeni, lensuku zakhe kazinjengensuku zoqhatshiweyo yini?
2 Kamar yadda bawa yakan jira yamma ta yi, ko kuma kamar yadda wanda aka yi hayarsa yakan jira a biya shi kuɗin aikin da ya yi.
Njengesigqili sikhefuzelela umthunzi, lanjengesiqatshwa silindele iholo laso,
3 Saboda haka rabona shi ne watanni na zama banza, kowane dare kuwa sai ɓacin rai nake samu.
ngokunjalo mina ngidliswe ilifa lenyanga zeze, lobusuku bezinhlupheko bubalelwe mina.
4 Lokacin da na kwanta ina tunani, ‘Har sai yaushe zan tashi?’ Gari ya ƙi wayewa, ina ta jujjuyawa har safe.
Lapho ngilala phansi ngithi: Ngizavuka nini? Ngoba ubusuku bude, njalo ngigcwele ukutshukuma kuze kuse.
5 Jikina duk tsutsotsi da ƙuraje sun rufe shi, fatar jikina ta ruɓe tana fitar da ruwan miki.
Inyama yami yembethe impethu lamagade othuli; isikhumba sami siyadabuka siyenyanyeka.
6 “Kwanakina suna wucewa da sauri, fiye da yadda ƙoshiyar masaƙa take wucewa da sauri, za su kawo ga ƙarshe ba bege.
Insuku zami ziyaphangisa kuleselukiso someluki, ziphele kungelathemba.
7 Ka tuna, ya Allah, raina numfashi ne kawai; idanuna ba za su taɓa sāke ganin farin ciki ba.
Khumbula ukuthi impilo yami ingumoya; ilihlo lami kaliyikuphinda libone okuhle.
8 Idanun da suke ganina yanzu ba za su sāke ganina ba; za ku neme ni amma ba za ku same ni ba.
Ilihlo longibonayo kaliyikungibona futhi; amehlo akho aphezu kwami, kodwa ngizakuba ngingasekho.
9 Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
Iyezi liyaphela linyamalale; ngokunjalo owehlela engcwabeni kayikwenyuka. (Sheol h7585)
10 Ba zai taɓa zuwa gidansa ba; ba za a sāke san da shi ba.
Kaphindi abuyele emzini wakhe, lendawo yakhe kayisayikumazi.
11 “Saboda haka ba zan yi shiru ba; zan yi magana cikin ɓacin raina, zan nuna ɓacin raina cikin ruhu, cikin ƙuncin raina.
Ngakho mina kangiyikubamba umlomo wami; ngizakhuluma ekucindezelweni komoya wami, ngisole ekubabeni komphefumulo wami.
12 Ni teku ne, ko kuwa dodon ruwa, don me kake tsaro na?
Ngilulwandle yini, kumbe isilo solwandle, ukuze lingibekele abalindi?
13 Lokacin da nake zato zan sami salama in na kwanta a gadona don in huta,
Lapho ngisithi: Umbheda wami uzangiduduza, icansi lami liphungule ukusola kwami;
14 duk da haka kana ba ni tsoro da mafarke-mafarke, kana tsorata ni da wahayi.
ubusungiqhaqhazelisa ngamaphupho, angethuse ngemibono;
15 Na gwammace a shaƙe ni in mutu maimakon in kasance cikin wannan jiki.
ukuze umphefumulo wami ukhethe ukuklinywa, ukufa kulamathambo ami.
16 Ba na so in zauna da rai; ba zan rayu ba har abada. Ku rabu da ni; rayuwata ba ta da amfani.
Ngiyanengwa yikho, kangiyikuphila njalonjalo; ngiyekele, ngoba insuku zami ziyize.
17 “Mene ne mutum har da ka kula da shi haka, har ka mai da hankali a kansa,
Uyini umuntu ukuthi umkhulise, lokuthi ubeke inhliziyo yakho kuye,
18 har kake duba shi kowace safiya, kake kuma gwada shi koyaushe?
lokuthi umhambele ikuseni yonke, umlinge sonke isikhathi?
19 Ba za ka ɗan daina kallo na ba ko ka rabu da ni na ɗan lokaci?
Koze kube nini ungayekeli ukungiqaphela, ungangiyekeli ngize ngiginye amathe ami yini?
20 In na yi zunubi, me na yi maka, kai mai lura da mutane? Don me ka sa ni a gaba? Na zame maka kaya mai nauyi ne?
Ngonile, ngizakwenzani kuwe, wena mlindi wabantu? Ungimiseleni ngibe yinto yakho yokunenjwa, ngize ngibe ngumthwalo kimi?
21 Me ya sa ba za ka gafarta mini laifofina ba? Gama na kusa kwantawa cikin ƙasa; za ka neme ni, amma ba za ka same ni ba.”
Njalo kawuthetheleli ngani isiphambeko sami, ususe isono sami? Ngoba sengizalala phansi othulini; uzangidinga ngovivi, kodwa kangiyikuba khona.

< Ayuba 7 >