< Ayuba 7 >
1 “Mutum bai sha wahalar aiki ba a duniya? Rayuwarsa ba kamar ta wanda aka yi hayarsa ba ne?
A OLE anei he kaua no ke kanaka ma ka honua? A like kona mau la me na la o ka mea hoolimalima?
2 Kamar yadda bawa yakan jira yamma ta yi, ko kuma kamar yadda wanda aka yi hayarsa yakan jira a biya shi kuɗin aikin da ya yi.
E like me ke kauwa i makemake nui i ka malu, A me ka hoolimalima i nana i ka uku o kana hana;
3 Saboda haka rabona shi ne watanni na zama banza, kowane dare kuwa sai ɓacin rai nake samu.
Pela no e lilo mai ai ia'u na malama luuluu, A e loaa ia'u na po kaumaha.
4 Lokacin da na kwanta ina tunani, ‘Har sai yaushe zan tashi?’ Gari ya ƙi wayewa, ina ta jujjuyawa har safe.
A i ka wa i moe ai au ilalo, i iho no au, Ahea la au e ala'e iluna? Ahea la e hala'e ka po? Ua piha au i ka hiaa ana a hiki i ka wanaao.
5 Jikina duk tsutsotsi da ƙuraje sun rufe shi, fatar jikina ta ruɓe tana fitar da ruwan miki.
Ua paapu ko'u kino i ka ilo a me ka papaa lepo; Ke ola mai nei kuu ili, alaila puha hou ae la.
6 “Kwanakina suna wucewa da sauri, fiye da yadda ƙoshiyar masaƙa take wucewa da sauri, za su kawo ga ƙarshe ba bege.
Ua oi ka mama o kuu mau la mamua o ka laau ulana lole, A holo aku me ke manaolana ole.
7 Ka tuna, ya Allah, raina numfashi ne kawai; idanuna ba za su taɓa sāke ganin farin ciki ba.
E hoomanao oe, he makani kuu ola: Aole e ike hou ko'u maka i ka maikai.
8 Idanun da suke ganina yanzu ba za su sāke ganina ba; za ku neme ni amma ba za ku same ni ba.
O ka maka o ka mea i ike ia'u, aole ia e ike hou ia'u: Maluna o'u kou mau maka, a e ole auanei au.
9 Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol )
E like me ke ao e nalowale ana a e hele aku ana; Pela ka mea e iho ana i ka luakupapau, aole ia e ea hou ae iluna. (Sheol )
10 Ba zai taɓa zuwa gidansa ba; ba za a sāke san da shi ba.
Aole ia e hoi hou i kona hale, Aole hoi e ike hou kona wahi ia ia.
11 “Saboda haka ba zan yi shiru ba; zan yi magana cikin ɓacin raina, zan nuna ɓacin raina cikin ruhu, cikin ƙuncin raina.
Nolaila aole au e hoopaa i kuu waha; E olelo aku au ma ka pilikia o kuu uhane; E ulono ana au no ka awaawa o kuu naau.
12 Ni teku ne, ko kuwa dodon ruwa, don me kake tsaro na?
He kai anei au, a he ia nui, I hoonoho mai ai oe i ke kiai maluna o'u?
13 Lokacin da nake zato zan sami salama in na kwanta a gadona don in huta,
A i iho au, E hooluolu kuu wahi moe ia'u, E lawe aku kuu moe i ko'u ulono ana:
14 duk da haka kana ba ni tsoro da mafarke-mafarke, kana tsorata ni da wahayi.
Alaila hoomakau mai oe ia'u ma na moeuhane, A hooweliweli mai oe ia'u i na mea hihio.
15 Na gwammace a shaƙe ni in mutu maimakon in kasance cikin wannan jiki.
Nolaila ke koho nei kuu naau i ke kaawe, A me ka make mamua o kuu ola ana.
16 Ba na so in zauna da rai; ba zan rayu ba har abada. Ku rabu da ni; rayuwata ba ta da amfani.
Ke hoopailua nei au ia mea; aole au makemake e ola loa; E waiho mai ia'u; no ka mea, he hanu wale no kuu mau la.
17 “Mene ne mutum har da ka kula da shi haka, har ka mai da hankali a kansa,
Heaha la ke kanaka, i hoonui mai ai oe ia ia? A i kau mai ai oe i kou manao ia ia?
18 har kake duba shi kowace safiya, kake kuma gwada shi koyaushe?
A i ike mai ai oe ia ia i kela kakahiaka keia kakahiaka, A i hoao mau mai ai oe ia ia?
19 Ba za ka ɗan daina kallo na ba ko ka rabu da ni na ɗan lokaci?
Pehea ka loihi o kou nana ole ana mai io'u aku nei, A kuu ole mai ia'u, a moni iho au i kuu kuha?
20 In na yi zunubi, me na yi maka, kai mai lura da mutane? Don me ka sa ni a gaba? Na zame maka kaya mai nauyi ne?
Ua hana hewa au; heaha ka'u e hana aku ai ia oe, E ka Meakiai i na kanaka? No keaha la oe e hooku ae ia'u, i mea e hopu ai nou, I lilo ai hoi au i mea kaumaha no'u iho?
21 Me ya sa ba za ka gafarta mini laifofina ba? Gama na kusa kwantawa cikin ƙasa; za ka neme ni, amma ba za ka same ni ba.”
No keaha la oe i kala ole mai ai i kuu hala, A i lawe aku hoi i ko'u hewa? No ka mea, ano e moe auanei au i ka lepo; A e imi mai oe ia'u, aole hoi wau.