< Ayuba 6 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
А Йов відповів та й сказав:
2 “Da kawai za a iya auna wahalata a kuma sa ɓacin raina a ma’auni!
„Коли б сму́ток мій вірно був зва́жений, а з ним ра́зом нещастя моє підняли́ на вазі,
3 Ba shakka da sun fi yashin teku nauyi, shi ya sa nake magana haka.
то тепер воно тяжче було б від морсько́го піску, тому́ нерозва́жне слова́ мої кажуть!
4 Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina, ruhuna yana shan dafinsa; fushin Allah ya sauka a kaina.
Бо в мені Всемогу́тнього стрі́ли, і їхня отру́та п'є духа мого́, страхи Божі шику́ються в бій проти ме́не...
5 Jaki yakan yi kuka sa’ad da ya sami ciyawar ci, ko saniya takan yi kuka in ta sami abincinta?
Чи дикий осел над травою реве́? Хіба реве віл, коли ясла повні?
6 Akan cin abinci marar ɗanɗano ba tare da an sa gishiri ba, ko akwai wani ƙanshin daɗi a cikin farin ruwan ƙwai?
Чи без соли їдять несмачне́, чи є смак у білко́ві яйця́?
7 Na ƙi in taɓa shi; irin wannan abinci zai sa ni rashin lafiya.
Чого́ не хотіла торкну́тись душа моя, все те стало мені за поживу в хворо́бі.
8 “Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,
О, коли б же збуло́ся проха́ння моє, а моє сподіва́ння дав Бог!
9 wato, Allah yă kashe ni, yă miƙa hannunsa yă yanke raina!
О, коли б зволив Бог розчави́ти мене, простягну́в Свою руку — й мене полама́в, —
10 Da sai in ji daɗi duk zafin da nake sha ban hana maganar Mai Tsarkin nan cika ba.
то була б ще потіха мені, і скака́в би я в немилосе́рдному бо́лі, бо я не зрікався слів Святого!
11 “Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya? Wane sa zuciya ne zai sa in yi haƙuri?
Яка сила моя, що наді́ю я матиму? І який мій кінець, щоб продо́вжити життя моє це?
12 Da ƙarfin dutse aka yi ni ne? Ko jikina tagulla ne?
Чи сила камі́нна — то сила моя? Чи тіло моє мідяне́?
13 Ina da wani ikon da zan iya taimakon kai na ne, yanzu da aka kore nasara daga gare ni?
Чи не поміч для мене в мені, чи спасі́ння від мене відсу́нене?
14 “Duk wanda ya ƙi yă yi alheri ga aboki ya rabu ta tsoron Maɗaukaki.
Для то́го, хто гине, товариш — то ласка, хоча б опусти́в того страх Всемогу́тнього.
15 Amma’yan’uwana sun nuna ba zan iya dogara gare su ba, kamar rafin da yakan bushe da rani,
Брати́ мої зраджують, мов той поті́к, мов річи́ще пото́ків, минають вони,
16 kamar rafin da yakan cika a lokacin ƙanƙara, yă kuma kumbura kamar ƙanƙarar da ta narke,
темні́ші від льо́ду вони, в них ховається сніг.
17 amma da rani sai yă bushe, lokacin zafi ba a samun ruwa yana gudu a wurin.
Коли сонце їх гріє, вони висиха́ють, у теплі — гинуть з місця свого́.
18 Ayari sukan bar hanyarsu; sukan yi ta neman wurin da za su sami ruwa, su kāsa samu har su mutu.
Карава́ни дорогу свою відхиля́ють, ухо́дять в пустиню — й щезають.
19 Ayarin Tema sun nemi ruwa, matafiya’yan kasuwa Sheba sun nema cike da begen samu.
Карава́ни з Теми́ поглядають, похо́ди з Шеви́ покладають наді́ї на них.
20 Ransu ya ɓace, domin sun sa zuciya sosai; sa’ad da suka kai wurin kuwa ba su sami abin da suka sa zuciyar samu ba.
І засоро́милися, що вони сподіва́лись; до нього прийшли — та й збенте́жились.
21 Yanzu kuma kun nuna mini ba ku iya taimako; kun ga abin bantsoro kuka tsorata.
Так і ви тепер стали ніщо́, побачили страх — і злякались!
22 Ko na taɓa cewa, ‘Ku ba da wani abu a madadina, ko na roƙe ku, ku ba da wani abu domina daga cikin dukiyarku,
Чи я говорив коли: „Дайте мені, а з має́тку свого дайте пі́дкуп за мене,
23 ko kuma kun taɓa kuɓutar da ni daga hannun maƙiyina, ko kun taɓa ƙwato ni daga hannun marasa kirki’?
і врятуйте мене з руки ворога, і з рук гноби́телевих мене викупіть?“
24 “Ku koya mini, zan yi shiru; ku nuna mini inda ban yi daidai ba.
Навчіть ви мене — і я буду мовчати, а в чім я невми́сне згрішив — розтлума́чте мені.
25 Faɗar gaskiya tana da zafi! Amma ina amfanin gardamar da kuke yi?
Які гострі слова́ справедливі, та що то дово́дить дога́на від вас?
26 Ko kuna so ku gyara abin da na faɗi ne, ku mai da magana wanda yake cikin wahala ta zama ta wofi?
Чи ви ду́маєте докоря́ти слова́ми? Бо на вітер слова́ одчайду́шного,
27 Kukan yi ƙuri’a a kan marayu ku kuma sayar da abokinku.
і на сироту́ нападаєте ви, і копаєте яму для друга свого!
28 “Amma yanzu ku dube ni da kyau, zan yi muku ƙarya ne?
Та звольте поглянути на мене тепер, а я не скажу́ перед вами неправди.
29 Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi; ku sāke dubawa, gama ba ni da laifi.
Верніться ж, хай кривди не бу́де, і верніться, — ще в тім моя правда!
30 Ko akwai wata mugunta a bakina? Bakina ba zai iya rarrabewa tsakanin gaskiya da ƙarya ba?
Хіба́ в мене на язиці є неправда? чи ж не маю смаку́, щоб розпізнати нещастя?

< Ayuba 6 >