< Ayuba 6 >
1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Y respondió Job y dijo:
2 “Da kawai za a iya auna wahalata a kuma sa ɓacin raina a ma’auni!
¡Oh, si pesasen al justo mi queja y mi tormento, y se alzasen igualmente en balanza!
3 Ba shakka da sun fi yashin teku nauyi, shi ya sa nake magana haka.
Porque mi tormento pesaría más que la arena del mar; y por tanto mis palabras son cortadas.
4 Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina, ruhuna yana shan dafinsa; fushin Allah ya sauka a kaina.
Porque las saetas del Todopoderoso están en mí, cuyo veneno bebe mi espíritu; y terrores de Dios me combaten.
5 Jaki yakan yi kuka sa’ad da ya sami ciyawar ci, ko saniya takan yi kuka in ta sami abincinta?
¿Acaso gime el asno montés junto a la hierba? ¿Muge el buey junto a su pasto?
6 Akan cin abinci marar ɗanɗano ba tare da an sa gishiri ba, ko akwai wani ƙanshin daɗi a cikin farin ruwan ƙwai?
¿Por ventura se comerá lo desabrido sin sal? ¿O habrá gusto en la clara del huevo?
7 Na ƙi in taɓa shi; irin wannan abinci zai sa ni rashin lafiya.
Las cosas que mi alma no quería tocar antes, ahora por los dolores son mi comida.
8 “Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,
¡Quién me diese que viniese mi petición, y que Dios me diese lo que espero;
9 wato, Allah yă kashe ni, yă miƙa hannunsa yă yanke raina!
y que quisiera Dios quebrantarme; y que soltase su mano, y me despedazase!
10 Da sai in ji daɗi duk zafin da nake sha ban hana maganar Mai Tsarkin nan cika ba.
Y en esto crecería aún consolación, si me asase con dolor sin haber misericordia; no que haya contradicho las palabras santas.
11 “Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya? Wane sa zuciya ne zai sa in yi haƙuri?
¿Cuál es mi fortaleza para esperar aún? ¿Y cuál mi fin para dilatar mi vida?
12 Da ƙarfin dutse aka yi ni ne? Ko jikina tagulla ne?
¿Es mi fortaleza la de las piedras? O mi carne, ¿es de acero?
13 Ina da wani ikon da zan iya taimakon kai na ne, yanzu da aka kore nasara daga gare ni?
¿No me ayudo cuanto puedo, y con todo eso el poder me falta del todo?
14 “Duk wanda ya ƙi yă yi alheri ga aboki ya rabu ta tsoron Maɗaukaki.
El atribulado es consolado de su compañero; pero se ha abandonado el temor del Omnipotente.
15 Amma’yan’uwana sun nuna ba zan iya dogara gare su ba, kamar rafin da yakan bushe da rani,
Mis hermanos me han mentido como arroyo; se pasaron como las riberas impetuosas,
16 kamar rafin da yakan cika a lokacin ƙanƙara, yă kuma kumbura kamar ƙanƙarar da ta narke,
que están escondidas por la helada, y encubiertas con nieve.
17 amma da rani sai yă bushe, lokacin zafi ba a samun ruwa yana gudu a wurin.
Que al tiempo del calor son deshechas, y en calentándose, desaparecen de su lugar;
18 Ayari sukan bar hanyarsu; sukan yi ta neman wurin da za su sami ruwa, su kāsa samu har su mutu.
apártanse de las sendas de su camino, suben en vano y se pierden.
19 Ayarin Tema sun nemi ruwa, matafiya’yan kasuwa Sheba sun nema cike da begen samu.
Las miraron los caminantes de Temán, los caminantes de Saba esperaron en ellas;
20 Ransu ya ɓace, domin sun sa zuciya sosai; sa’ad da suka kai wurin kuwa ba su sami abin da suka sa zuciyar samu ba.
pero fueron avergonzados por su esperanza; porque vinieron hasta ellas, y se hallaron confusos.
21 Yanzu kuma kun nuna mini ba ku iya taimako; kun ga abin bantsoro kuka tsorata.
Ahora ciertamente vosotros sois como ellas; que habéis visto el tormento, y teméis.
22 Ko na taɓa cewa, ‘Ku ba da wani abu a madadina, ko na roƙe ku, ku ba da wani abu domina daga cikin dukiyarku,
¿Os he dicho yo: Traedme, y pagad por mí de vuestra hacienda;
23 ko kuma kun taɓa kuɓutar da ni daga hannun maƙiyina, ko kun taɓa ƙwato ni daga hannun marasa kirki’?
y libradme de la mano del angustiador, y redimidme del poder de los violentos?
24 “Ku koya mini, zan yi shiru; ku nuna mini inda ban yi daidai ba.
Enseñadme, y yo callaré; y hacedme entender en qué he errado.
25 Faɗar gaskiya tana da zafi! Amma ina amfanin gardamar da kuke yi?
¡Cuán fuertes son las palabras de rectitud! Mas ¿qué reprende el argumento de vosotros?
26 Ko kuna so ku gyara abin da na faɗi ne, ku mai da magana wanda yake cikin wahala ta zama ta wofi?
¿No estáis pensando las palabras para reprender, y echáis al viento palabras perdidas?
27 Kukan yi ƙuri’a a kan marayu ku kuma sayar da abokinku.
También os arrojáis sobre el huérfano, y hacéis hoyo delante de vuestro amigo.
28 “Amma yanzu ku dube ni da kyau, zan yi muku ƙarya ne?
Ahora pues, si queréis, mirad en mí, y ved si mentiré delante de vosotros.
29 Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi; ku sāke dubawa, gama ba ni da laifi.
Tornad ahora, y no haya iniquidad; volved aún a mirar por mi justicia en esto.
30 Ko akwai wata mugunta a bakina? Bakina ba zai iya rarrabewa tsakanin gaskiya da ƙarya ba?
Si hay iniquidad en mi lengua; o si mi paladar no discierne los tormentos.