< Ayuba 6 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Wasephendula uJobe wathi:
2 “Da kawai za a iya auna wahalata a kuma sa ɓacin raina a ma’auni!
“Nxa ubuhlungu bami bungalinganiswa lokuhlupheka kwami konke kufakwe esikalini!
3 Ba shakka da sun fi yashin teku nauyi, shi ya sa nake magana haka.
Ngempela bungasinda ukwedlula itshebetshebe yolwandle, akungamangalisi ukuthi amazwi ami abhede kanje.
4 Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina, ruhuna yana shan dafinsa; fushin Allah ya sauka a kaina.
Imitshoko kaSomandla iphakathi kwami, umoya wami unatha itshefu yayo; inhlupho zokuhlukuluza zikaNkulunkulu ziqondiswe kimi.
5 Jaki yakan yi kuka sa’ad da ya sami ciyawar ci, ko saniya takan yi kuka in ta sami abincinta?
Kambe ubabhemi weganga uyakhala yini utshani bukhona, loba inkabi ikhonye yona ukudla ilakho?
6 Akan cin abinci marar ɗanɗano ba tare da an sa gishiri ba, ko akwai wani ƙanshin daɗi a cikin farin ruwan ƙwai?
Ukudla okuduma kuyadleka na kungelatswayi, kumbe okumhlophe kweqanda kuyanambitheka yini?
7 Na ƙi in taɓa shi; irin wannan abinci zai sa ni rashin lafiya.
Ngiyala ukukuthinta; ukudla okunjalo kubuyisa inhliziyo yami.
8 “Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,
Oh, aluba ngingazuza isicelo sami, uNkulunkulu angiphe lokho engikufisayo,
9 wato, Allah yă kashe ni, yă miƙa hannunsa yă yanke raina!
ukuthi uNkulunkulu avume ukungichoboza, ekele nje isandla sakhe singiqede!
10 Da sai in ji daɗi duk zafin da nake sha ban hana maganar Mai Tsarkin nan cika ba.
Lalapho ngizabe ngilokhu ngilale induduzo intokozo yami ebuhlungwini obungadediyo, ukuthi bengingawaphikanga amazwi akhe oNgcwele.
11 “Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya? Wane sa zuciya ne zai sa in yi haƙuri?
Ngilamandla bani okuthi ngibe lokhu ngithemba? Ngisamelelwe yini ukuba ngibe ngilokhu ngibekezela?
12 Da ƙarfin dutse aka yi ni ne? Ko jikina tagulla ne?
Ngilamandla elitshe yini? Inyama yami ilithusi na?
13 Ina da wani ikon da zan iya taimakon kai na ne, yanzu da aka kore nasara daga gare ni?
Ngilawo yini amandla okuzisiza, manje njengoba sengemukwe impumelelo?
14 “Duk wanda ya ƙi yă yi alheri ga aboki ya rabu ta tsoron Maɗaukaki.
Iloba ngubani ogodla umusa kumkhula wakhe udela ukwesaba uSomandla.
15 Amma’yan’uwana sun nuna ba zan iya dogara gare su ba, kamar rafin da yakan bushe da rani,
Kodwa abafowethu kabathenjwa njengemifula egeleza icitsha, njengemifula echithayo
16 kamar rafin da yakan cika a lokacin ƙanƙara, yă kuma kumbura kamar ƙanƙarar da ta narke,
ileliqhwa eselincibilika, njalo igcwele ngongqwaqwane osencibilikile,
17 amma da rani sai yă bushe, lokacin zafi ba a samun ruwa yana gudu a wurin.
kodwa ikhawule ukugeleza ngesikhathi sokoma, kuthi sekutshisa amanzi anyamalale ezindleleni zawo.
18 Ayari sukan bar hanyarsu; sukan yi ta neman wurin da za su sami ruwa, su kāsa samu har su mutu.
Indwendwe zamakamela ziyaphambuka ezindleleni zazo; zintule enkangala zifele khona.
19 Ayarin Tema sun nemi ruwa, matafiya’yan kasuwa Sheba sun nema cike da begen samu.
Indwendwe zamakamela aseThema zidinga amanzi, abathengisi baseShebha balinde bethembile.
20 Ransu ya ɓace, domin sun sa zuciya sosai; sa’ad da suka kai wurin kuwa ba su sami abin da suka sa zuciyar samu ba.
Bayadana ngoba bebekade bethembile; bayafika khonale bafike badane.
21 Yanzu kuma kun nuna mini ba ku iya taimako; kun ga abin bantsoro kuka tsorata.
Lani selitshengise ukuthi kalilancedo; libona into eyesabekayo beselisesaba.
22 Ko na taɓa cewa, ‘Ku ba da wani abu a madadina, ko na roƙe ku, ku ba da wani abu domina daga cikin dukiyarku,
Sengake ngatsho yini ukuthi, ‘Ake lingihlawulele lokhu, ngihlengani ngempahla yenu,
23 ko kuma kun taɓa kuɓutar da ni daga hannun maƙiyina, ko kun taɓa ƙwato ni daga hannun marasa kirki’?
ngikhululani esandleni sesitha, ngihlengani ekufithizelweni ngabalesihluku’?
24 “Ku koya mini, zan yi shiru; ku nuna mini inda ban yi daidai ba.
Ngifundisani, ngizathula; ake lingitshengise lapho engiphambanise khona.
25 Faɗar gaskiya tana da zafi! Amma ina amfanin gardamar da kuke yi?
Abuhlungu kanganani amazwi eqiniso! Kodwa ukuphikisa kwenu kutshengisani?
26 Ko kuna so ku gyara abin da na faɗi ne, ku mai da magana wanda yake cikin wahala ta zama ta wofi?
Lizama ukuqondisa engikutshoyo, amazwi omuntu oselahlekelwe lithemba liwathethe njengomoya nje na?
27 Kukan yi ƙuri’a a kan marayu ku kuma sayar da abokinku.
Lina lingenza inkatho ngezintandane, lithengise lomngane wenu.
28 “Amma yanzu ku dube ni da kyau, zan yi muku ƙarya ne?
Kodwa okwamanje wobani lomusa lingizwele. Ngingaqamba amanga phambi kwenu na?
29 Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi; ku sāke dubawa, gama ba ni da laifi.
Dedani, lingenzi okungaqondanga; khumbulani kutsha, phela ubuqotho bami busengozini.
30 Ko akwai wata mugunta a bakina? Bakina ba zai iya rarrabewa tsakanin gaskiya da ƙarya ba?
Kukhona okubi na okusezindebeni zami? Kambe umlomo wami kawukwehlukanisi okubi na?”

< Ayuba 6 >