< Ayuba 6 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Men Job svarede og sagde:
2 “Da kawai za a iya auna wahalata a kuma sa ɓacin raina a ma’auni!
Gid min Harm maatte vejes, og man ligervis vilde lægge min Ulykke i Vægtskaaler!
3 Ba shakka da sun fi yashin teku nauyi, shi ya sa nake magana haka.
Thi den er nu svarere end Sand i Havet; derfor bruse mine Ord frem.
4 Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina, ruhuna yana shan dafinsa; fushin Allah ya sauka a kaina.
Thi den Almægtiges Pile ere i mig, min Aand inddrikker deres Gift; Guds Rædsler stille sig op imod mig.
5 Jaki yakan yi kuka sa’ad da ya sami ciyawar ci, ko saniya takan yi kuka in ta sami abincinta?
Mon Vildæselet skryder, naar det har Græs? eller mon Oksen bøger, naar den har Foder?
6 Akan cin abinci marar ɗanɗano ba tare da an sa gishiri ba, ko akwai wani ƙanshin daɗi a cikin farin ruwan ƙwai?
Mon det vamle kan ædes uden Salt? eller er der Smag i det hvide om Æggeblommen?
7 Na ƙi in taɓa shi; irin wannan abinci zai sa ni rashin lafiya.
Hvad min Sjæl vægrede sig ved at røre, det er blevet mig som en usund Spise.
8 “Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,
Gid det, jeg begærer, maatte komme, og Gud vilde opfylde mit Haab!
9 wato, Allah yă kashe ni, yă miƙa hannunsa yă yanke raina!
og at Gud vilde knuse mig, at han vilde lade sin Haand løs og afskære mig!
10 Da sai in ji daɗi duk zafin da nake sha ban hana maganar Mai Tsarkin nan cika ba.
Da havde jeg endnu Trøst og kunde glæde mig i Smerten, i hvilken han ikke skaaner; thi jeg har ikke fornægtet den helliges Tale.
11 “Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya? Wane sa zuciya ne zai sa in yi haƙuri?
Hvad er min Kraft, at jeg skulde haabe? og hvad Ende venter mig, at jeg skulde forlænge mit Liv?
12 Da ƙarfin dutse aka yi ni ne? Ko jikina tagulla ne?
Mon min Kraft er Kraft af Sten? mon mit Kød er af Kobber?
13 Ina da wani ikon da zan iya taimakon kai na ne, yanzu da aka kore nasara daga gare ni?
Sandelig, der er ikke Hjælp i mig, og Kraften er vegen fra mig!
14 “Duk wanda ya ƙi yă yi alheri ga aboki ya rabu ta tsoron Maɗaukaki.
Den ulykkelige kan kræve Medynk af sin Ven, selv om han forlader den Almægtiges Frygt.
15 Amma’yan’uwana sun nuna ba zan iya dogara gare su ba, kamar rafin da yakan bushe da rani,
Mine Brødre have skuffet som en Bæk, som i Dalene Strømme, der fare forbi,
16 kamar rafin da yakan cika a lokacin ƙanƙara, yă kuma kumbura kamar ƙanƙarar da ta narke,
de, der ere mørke af Is, i hvilke Sneen skjuler sig.
17 amma da rani sai yă bushe, lokacin zafi ba a samun ruwa yana gudu a wurin.
Paa den Tid de optøes, da blive de borte; naar det bliver hedt, da forsvinde de fra deres Sted.
18 Ayari sukan bar hanyarsu; sukan yi ta neman wurin da za su sami ruwa, su kāsa samu har su mutu.
Rejsetog bøje af fra deres Vej, de drage op i Ørken og omkomme.
19 Ayarin Tema sun nemi ruwa, matafiya’yan kasuwa Sheba sun nema cike da begen samu.
Rejsetog fra Thema skuede hen efter dem, vejfarende fra Seba satte Lid til dem.
20 Ransu ya ɓace, domin sun sa zuciya sosai; sa’ad da suka kai wurin kuwa ba su sami abin da suka sa zuciyar samu ba.
De bluedes, at de havde forladt sig paa dem; de kom lige til dem og bleve skuffede.
21 Yanzu kuma kun nuna mini ba ku iya taimako; kun ga abin bantsoro kuka tsorata.
Saaledes ere I nu blevne som intet; I se Rædsel og frygte.
22 Ko na taɓa cewa, ‘Ku ba da wani abu a madadina, ko na roƙe ku, ku ba da wani abu domina daga cikin dukiyarku,
Mon jeg har sagt: Giver mig og skænker for min Skyld noget af eders Formue?
23 ko kuma kun taɓa kuɓutar da ni daga hannun maƙiyina, ko kun taɓa ƙwato ni daga hannun marasa kirki’?
eller redder mig af Fjendens Haand, og udløser mig af Voldsmænds Haand?
24 “Ku koya mini, zan yi shiru; ku nuna mini inda ban yi daidai ba.
Lærer mig, og jeg vil tie, og viser mig, hvori jeg har faret vild.
25 Faɗar gaskiya tana da zafi! Amma ina amfanin gardamar da kuke yi?
Hvad ere Oprigtigheds Taler kraftige! Men hvad bevise eders Beviser?
26 Ko kuna so ku gyara abin da na faɗi ne, ku mai da magana wanda yake cikin wahala ta zama ta wofi?
Agte I Ord for at være Bevis og den mistrøstiges Taler for Mundsvejr?
27 Kukan yi ƙuri’a a kan marayu ku kuma sayar da abokinku.
Ja, I kunne kaste Lod om en faderløs og grave Grav for eders Næste.
28 “Amma yanzu ku dube ni da kyau, zan yi muku ƙarya ne?
Og nu, om I ville, da vender Ansigtet til mig, og mon jeg skulde lyve for eders Ansigt?
29 Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi; ku sāke dubawa, gama ba ni da laifi.
Kære, vender om, lader Uretfærdighed ikke ske; ja, vender om, endnu skal min Retfærdighed kendes i denne Sag!
30 Ko akwai wata mugunta a bakina? Bakina ba zai iya rarrabewa tsakanin gaskiya da ƙarya ba?
Mon der være Uret paa min Tunge? mon min Gane ikke skulde skelne, hvad ondt er?

< Ayuba 6 >