< Ayuba 5 >
1 “Ka yi kira in kana so, amma wa zai amsa maka? Wurin waɗanne tsarkaka za ka juya?
“Job, srike pang ac liye lah oasr mwet ac topuk kom. Ya oasr lipufan kom ac ku in nget nu se?
2 Fushi yana kashe wawa, ƙyashi kuma yana kashe marar azanci.
Sie mwet el fin inse koluk ac sruokyana mulat lal, El lalfon, mweyen ouiya inge ku in unilya.
3 Ni ma na ga wawa yana cin gaba, amma nan da nan gidansa ya zama la’ananne.
Oasr kutu mwet na lalfon nga liye oana in mutana okak, Tusruktu nga pangon mu selngawiyuki lohm selos.
4 ’Ya’yansa suna cikin hatsari, ba wanda zai tsaya musu a gaban alƙali,
Tulik natulos tia ku in konauk acn elos in wikla we; Ac wangin mwet tuyak in kasrelos ke pacl nununkeyuk elos.
5 mayunwata sun kwashe girbinsa, har abubuwan da suke cikin ƙaya, masu jin ƙishirwa kuma suna zuba ido ga dukiyarsa.
Mwet masrinsral ac fah kangla fokin ima lun mwet lalfon inge — Finne ma su kapak inmaslon kokul uh — Ac mwet malu elos fah sok selos ke sripen kasrup lalos.
6 Gama ba daga cikin ƙasa wahala take fitowa ba, ko kuma bala’i daga ƙasa.
Ma koluk uh tia kapak infohk uh, Ku mwe lokoalok tuku ye fohk uh me.
7 Duk da haka an haifi mutum don wahala ne, kamar yadda ba shakka tartsatsin wuta yake tashi.
Mo na mo! Mwet uh sifacna orala mwe lokoalok nu selos, Oana ke kosran e uh ac pisryak liki e uh.
8 “Amma da a ce ni ne, da zan roƙi Allah; zan gaya masa damuwata.
“Funu nga pa kom, nga lukun forla nu sin God Ac fahkyuyak nu sel.
9 Yana yin abubuwan al’ajabi waɗanda ba a ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a ƙirgawa.
Kut tia ku in kalem ke orekma usrnguk lal uh, Ac mwenmen ma El oru inge, wangin safla kac.
10 Yana zuba ruwan sama a ƙasa; yana zuba ruwa a gonaki.
El supwama af nu fin acn uh, Ac aksroksrokyauk infohk uh.
11 Yana ɗaukaka masu sauƙinkai, yana kāre waɗanda suke makoki.
Aok, pwaye lah God El akmwetyalos su pusisel, Ac akpwaryalos nukewa su muta in asor.
12 Yana dagula shirye-shiryen masu wayo don kada su yi nasara cikin abubuwan da suke shirin yi.
El kunausla pwapa sulal lun mwet kutasrik, Ac oru tuh paolos in tiana orala ma elos ke oru.
13 Yana kama masu wayo cikin wayonsu, yana kawar da shirye-shiryensu ba za su yi nasara ba.
El sruokya mwet orek lalmwetmet ke ma elos sifacna nunkauk, Pwanang ako sulallal lalos sa na fosla;
14 Da rana sukan yi karo da duhu; da rana ma suna lallube kamar a duhun dare suke.
Finne infulwen len, a elos ac kahlimin acn uh in lohsr.
15 Yana ceton matalauta daga takobin da za tă kashe su da shi; yana cetonsu daga hannun waɗanda suka fi su ƙarfi.
Tusruktu God El molela mwet sukasrup uh liki misa, Ac karingin mwet enenu uh liki mwe keok.
16 Saboda haka matalauta suna da bege, rashin gaskiya kuma ta yi shiru.
El sang finsrak nu sin mwet sukasrup ac kaliya oalin mwet koluk.
17 “Mai albarka ne wanda Allah yake yi masa gyara in mutumin ya yi kuskure; saboda haka kada ka guje wa horon Maɗaukaki.
“Insewowo mwet se su God El kai! Nimet kom srunga El fin kai kom.
18 Ko da yake yana sa ciwo, shi ne kuma yake warkar da ciwon; ciwon da ya ji maka, shi da kansa zai warkar da shi.
God El sifacna losya kinet su El kanteya; Paol fin kantekomi, na paol ac sifil pacna akkeyekomla.
19 Zai cece ka daga bala’o’i guda shida; har bakwai ma ba abin da zai same ka.
In pacl na pus El ac molikomla liki mwe ongoiya;
20 Lokacin yunwa yana tsare ka daga mutuwa, a cikin yaƙi kuma yana kāre ka daga sarar takobi.
Ke pacl in sracl El ac fah karingin moul lom, Ac in pacl in mweun El ac fah liyekomyang liki misa.
21 Zai kāre ka daga ɓata suna, kuma ba ka bukata ka ji tsoro in hallaka ta zo.
God El ac fah loangekom liki kas kikiap lun mwet keim; Ac molikomla ke pacl mwe kunausten lulap sikyak.
22 Za ka yi wa hallaka da yunwa dariya; kuma ba ka bukata ka ji tsoron manyan namun jeji.
Ke pacl ongoiya ac sracl tuku, kom ac fah israsr na kac, Ac kom ac fah tia sangeng ke kosro lemnak.
23 Gama za ka zauna lafiya da duwatsu a gonaki, kuma manyan namun jeji za su yi zaman salama da kai.
Acn ma kom pikin nu ke ima lom, ac fah wangin eot we; Kosro lemnak ac fah tiana anwuk nu sum.
24 Za ka zauna lafiya a cikin tenti naka, za ka ƙirga kayanka za ka samu kome na nan.
Na kom ac fah muta in misla in lohm nuknuk sum; Ac ke kom ac som liye un sheep nutum, wangin ma koluk sikyak nu selos.
25 Za ka san cewa’ya’yanka za su zama da yawa, zuriyarka kuma kamar ciyawa a ƙasa.
Ac fah arulana pus tulik nutum Oana pusiyen mah inima uh.
26 Za ka yi kyakkyawan tsufa kafin ka mutu, kamar yadda ake tara dammuna a lokacin girbi.
Kom ac fah moul nwe ke na kom matuoh, Oana wheat su oan nwe matula ke pacl in kosrani.
27 “Mun yi nazarin wannan, kuma gaskiya ne. Saboda haka ka ji, ka kuma yi amfani da shi.”
Job, kut etu ma inge mweyen kut lutlut kac ke pacl na loes. Wona kom in lulalfongi, mweyen ma inge ma na pwaye.”