< Ayuba 5 >

1 “Ka yi kira in kana so, amma wa zai amsa maka? Wurin waɗanne tsarkaka za ka juya?
“Rele koulye a; èske gen moun ki pou reponn? A kilès nan sen fidèl yo ke ou va vire?
2 Fushi yana kashe wawa, ƙyashi kuma yana kashe marar azanci.
Paske rankin va touye moun ki plen foli, e jalouzi va touye moun senp lan.
3 Ni ma na ga wawa yana cin gaba, amma nan da nan gidansa ya zama la’ananne.
Mwen te wè moun san konprann ki t ap pran rasin, e byen vit, mwen te denonse kay li.
4 ’Ya’yansa suna cikin hatsari, ba wanda zai tsaya musu a gaban alƙali,
Fis li yo pa jwenn sekirite ditou; menm nan pòtay la, yo oprime, ni pa gen moun pou delivre yo.
5 mayunwata sun kwashe girbinsa, har abubuwan da suke cikin ƙaya, masu jin ƙishirwa kuma suna zuba ido ga dukiyarsa.
Moun grangou yo devore rekòlt li, e mennen l yon kote plen pikan. Epi pelen an rete ovèt pou sezi tout byen yo.
6 Gama ba daga cikin ƙasa wahala take fitowa ba, ko kuma bala’i daga ƙasa.
Paske malè pa sòti nan pousyè, ni gwo twoub pa pouse soti nan tè;
7 Duk da haka an haifi mutum don wahala ne, kamar yadda ba shakka tartsatsin wuta yake tashi.
paske lòm fèt pou gwo twoub, tankou etensèl dife vole anlè.
8 “Amma da a ce ni ne, da zan roƙi Allah; zan gaya masa damuwata.
“Men pou mwen, mwen ta chache Bondye, pou m ta plede kòz mwen devan Bondye.
9 Yana yin abubuwan al’ajabi waɗanda ba a ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a ƙirgawa.
Bondye Ki konn fè gwo bagay ki depase konesans lan; mèvèy ki pa kab menm konte yo.
10 Yana zuba ruwan sama a ƙasa; yana zuba ruwa a gonaki.
Li bay lapli sou tè a, e voye dlo sou chan yo,
11 Yana ɗaukaka masu sauƙinkai, yana kāre waɗanda suke makoki.
Jiskaske Li leve sila ki enb yo, e sila ki an dèy yo, li leve bay sekou.
12 Yana dagula shirye-shiryen masu wayo don kada su yi nasara cikin abubuwan da suke shirin yi.
Li anile manèv a sila ki gen riz yo pou men yo pa reyisi.
13 Yana kama masu wayo cikin wayonsu, yana kawar da shirye-shiryensu ba za su yi nasara ba.
Li kaptire saj yo nan pwòp riz pa yo, e konsèy a moun k ap twonpe moun nan vin kontrekare byen vit.
14 Da rana sukan yi karo da duhu; da rana ma suna lallube kamar a duhun dare suke.
Nan gwo lajounen, yo jwenn ak tenèb, e yo egare gwo midi tankou se te lannwit.
15 Yana ceton matalauta daga takobin da za tă kashe su da shi; yana cetonsu daga hannun waɗanda suka fi su ƙarfi.
Men li sove yo de nepe a pwop bouch yo, e menm malere a chape nan men pwisan an.
16 Saboda haka matalauta suna da bege, rashin gaskiya kuma ta yi shiru.
Akoz sa, sila ki san sekou a gen espwa, e inikite oblije pe bouch li.
17 “Mai albarka ne wanda Allah yake yi masa gyara in mutumin ya yi kuskure; saboda haka kada ka guje wa horon Maɗaukaki.
“Gade byen kijan nonm ke Bondye bay chatiman an gen kè kontan. Konsa, pa meprize disiplin Toupwisan an.
18 Ko da yake yana sa ciwo, shi ne kuma yake warkar da ciwon; ciwon da ya ji maka, shi da kansa zai warkar da shi.
Paske se Li menm ki blese, e se Li menm ki retire blesè a; Li fè donmaj la, e pwòp men L ki geri l.
19 Zai cece ka daga bala’o’i guda shida; har bakwai ma ba abin da zai same ka.
Soti sis fwa, Li va delivre ou de twoub ou yo; Menm nan sèt fwa, mal la p ap kab touche ou.
20 Lokacin yunwa yana tsare ka daga mutuwa, a cikin yaƙi kuma yana kāre ka daga sarar takobi.
Nan gwo grangou Li va delivre ou devan lanmò, e nan lagè, devan pouvwa nepe a.
21 Zai kāre ka daga ɓata suna, kuma ba ka bukata ka ji tsoro in hallaka ta zo.
Ou va pwoteje devan blese a lang lan, e ou p ap pè vyolans lan lè l vin parèt.
22 Za ka yi wa hallaka da yunwa dariya; kuma ba ka bukata ka ji tsoron manyan namun jeji.
Ou va ri devan vyolans ak grangou, e ou p ap pè bèt sovaj yo.
23 Gama za ka zauna lafiya da duwatsu a gonaki, kuma manyan namun jeji za su yi zaman salama da kai.
Paske ou va fè alyans ak wòch chan yo, e bèt sovaj yo va anpè avèk ou.
24 Za ka zauna lafiya a cikin tenti naka, za ka ƙirga kayanka za ka samu kome na nan.
Ou va konnen ke tant ou an pwoteje, paske ou va vizite lakay ou san krent ni pèt.
25 Za ka san cewa’ya’yanka za su zama da yawa, zuriyarka kuma kamar ciyawa a ƙasa.
Anplis, ou va konnen ke desandan ou yo va anpil, e sila ki sòti nan ou yo anpil tankou zèb latè.
26 Za ka yi kyakkyawan tsufa kafin ka mutu, kamar yadda ake tara dammuna a lokacin girbi.
Ou va rive nan tonbo a ak tout fòs ou, tankou gwo sak ble nan sezon li.
27 “Mun yi nazarin wannan, kuma gaskiya ne. Saboda haka ka ji, ka kuma yi amfani da shi.”
Gade sa byen; nou te fè ankèt li, e se konsa li ye. Tande sa e konnen l pou kont ou.”

< Ayuba 5 >