< Ayuba 5 >

1 “Ka yi kira in kana so, amma wa zai amsa maka? Wurin waɗanne tsarkaka za ka juya?
Atu kaw haw, na ka pato hane ao awh han vaimoe. Kathounge tami, nâ lah maw na kamlang han.
2 Fushi yana kashe wawa, ƙyashi kuma yana kashe marar azanci.
Bangkongtetpawiteh, lungkhueknae ni tamipathu a thei teh, utsinnae ni kamawngrame a thei.
3 Ni ma na ga wawa yana cin gaba, amma nan da nan gidansa ya zama la’ananne.
Tami ni khawngyang a pabo e hah ka hmu, hateiteh kho a saknae hmuen hah thoe tangka bo.
4 ’Ya’yansa suna cikin hatsari, ba wanda zai tsaya musu a gaban alƙali,
A capanaw teh, a hlout nahane awm hoeh, longkha koe a rawp awh vaiteh, a katin awh han. Ka rungngang hane awm hoeh.
5 mayunwata sun kwashe girbinsa, har abubuwan da suke cikin ƙaya, masu jin ƙishirwa kuma suna zuba ido ga dukiyarsa.
Bangkongtetpawiteh, a von ka hlam e ni a a e cang hah be a ca pouh teh, pâkhingum e patenghai hnopainaw hah a lawp awh.
6 Gama ba daga cikin ƙasa wahala take fitowa ba, ko kuma bala’i daga ƙasa.
Bangkongtetpawiteh, khangnae teh talai dawk hoi ka tho e nahoeh. Rucatnae hai talai dawk hoi ka tho e na hoeh.
7 Duk da haka an haifi mutum don wahala ne, kamar yadda ba shakka tartsatsin wuta yake tashi.
Hmaitali kahlun lah a luen e patetlah, tami teh rucat hane doeh a khe.
8 “Amma da a ce ni ne, da zan roƙi Allah; zan gaya masa damuwata.
Hateiteh, kai niteh, Cathut ka tawng vaiteh, ka rucatnae teh Cathut e hmalah ka dei pouh han.
9 Yana yin abubuwan al’ajabi waɗanda ba a ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a ƙirgawa.
A bawilennae hoi dei thai hoeh e, touk thai hoeh e, kângairunae kasakthaie koe vah.
10 Yana zuba ruwan sama a ƙasa; yana zuba ruwa a gonaki.
Talai dawk kho a rak sak teh, law dawk tui a lawng sak.
11 Yana ɗaukaka masu sauƙinkai, yana kāre waɗanda suke makoki.
Kangduenae hmuen ka rahnoum e hah, a rasang sak teh, lung kamathoutnaw hah, roumnae hmuen dawk a luen sak.
12 Yana dagula shirye-shiryen masu wayo don kada su yi nasara cikin abubuwan da suke shirin yi.
Huenghai kaawmnaw khokhangnae hah a kahma sak teh, a kut hoi a noe e naw koung a raphoe pouh.
13 Yana kama masu wayo cikin wayonsu, yana kawar da shirye-shiryensu ba za su yi nasara ba.
Tami lungkaang huenghai kaawm e hah, a thoumthainae ni a man awh teh, huenghai kaawm naw e khokhangnae hah, amamouh dawk tang a pha han.
14 Da rana sukan yi karo da duhu; da rana ma suna lallube kamar a duhun dare suke.
Kanîthun angnae dawk hmonae hoi a kâhmo awh teh, kanî tuengtalueng thun nah tangmin e patetlah thupthup a payam awh.
15 Yana ceton matalauta daga takobin da za tă kashe su da shi; yana cetonsu daga hannun waɗanda suka fi su ƙarfi.
Hateiteh, tahloi hoi tami ka voutthoup e hah a rungngang teh, athakaawme taminaw e apâhni hoi a kut ni a rungngang awh.
16 Saboda haka matalauta suna da bege, rashin gaskiya kuma ta yi shiru.
Ka roedengnaw ni ngaihawinae a tawn awh teh, lanhoehnae ni a pahni a cakuep pouh.
17 “Mai albarka ne wanda Allah yake yi masa gyara in mutumin ya yi kuskure; saboda haka kada ka guje wa horon Maɗaukaki.
Khenhaw! Cathut ni a toun e tami teh, tami a lung kahawi e doeh. Hatdawkvah Athakasaipounge ni phepnae teh, noutna laipalah awm hanh.
18 Ko da yake yana sa ciwo, shi ne kuma yake warkar da ciwon; ciwon da ya ji maka, shi da kansa zai warkar da shi.
Bangkongtetpawiteh, ama ni a hem teh, a hmâ hah ama ni a kawm pouh. Ama ni a hmâ a ca sak teh, a kut hoi a dam sak.
19 Zai cece ka daga bala’o’i guda shida; har bakwai ma ba abin da zai same ka.
Ama ni runae taruk touh dawk hoi a tâco sak e dueng khout laipalah, sari touh thung dawk hoi hai kahawihoehe ni tek awh mahoeh.
20 Lokacin yunwa yana tsare ka daga mutuwa, a cikin yaƙi kuma yana kāre ka daga sarar takobi.
Ama ni takang duenae thung hoi a ratang awh vaiteh, taran um e tahloi thaonae thung hoi a ratang awh han.
21 Zai kāre ka daga ɓata suna, kuma ba ka bukata ka ji tsoro in hallaka ta zo.
Lawkthoeumkha thung hoi hro lah na o vaiteh, rawkphainae a pha torei teh, na taket mahoeh.
22 Za ka yi wa hallaka da yunwa dariya; kuma ba ka bukata ka ji tsoron manyan namun jeji.
Rawkphainae hoi takangnae na panui sin vaiteh, talai e sarangnaw hah na taket mahoeh.
23 Gama za ka zauna lafiya da duwatsu a gonaki, kuma manyan namun jeji za su yi zaman salama da kai.
Bangkongtetpawiteh, kahrawng e talungnaw hoi rei kambawng vaiteh, kahrawng e sarangmathengnaw hoi karoumcalah na o awh han.
24 Za ka zauna lafiya a cikin tenti naka, za ka ƙirga kayanka za ka samu kome na nan.
Na onae rim dawk karoumcalah na o e hah na panue han. Na khosaknae hah na khet navah voutthoupnae banghai awm mahoeh.
25 Za ka san cewa’ya’yanka za su zama da yawa, zuriyarka kuma kamar ciyawa a ƙasa.
Na ca catoun moiapap hane hah a panue vaiteh, nange na miphunnaw talai dawk phovai patetlah ao e hah na hmu han.
26 Za ka yi kyakkyawan tsufa kafin ka mutu, kamar yadda ake tara dammuna a lokacin girbi.
Atueng pha toteh cabong taoung e patetlah na kumcue toteh, phuen koe na pha han.
27 “Mun yi nazarin wannan, kuma gaskiya ne. Saboda haka ka ji, ka kuma yi amfani da shi.”
Khenhaw! heteheh ka pakhingpalang awh teh, kalan e doeh ka tho. Thaihaw, nama hane doeh tie hah panuek, telah atipouh.

< Ayuba 5 >