< Ayuba 42 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
سپس ایوب در جواب خداوند چنین گفت:
2 “Na san cewa za ka iya yin dukan abubuwa; ba wanda zai iya ɓata shirinka.
می‌دانم که تو هر چه اراده کنی می‌توانی انجام دهی.
3 Ka yi tambaya, ‘Wane ne wannan da ya ƙi karɓar shawarata shi marar ilimi?’ Ba shakka na yi magana game da abubuwan da ban gane ba, abubuwan ban al’ajabi da sun fi ƙarfin ganewata.
می‌پرسی: «کیست که با حرفهای پوچ و بی‌معنی منکر حکمت من می‌شود؟» آن شخص منم. من نمی‌دانستم چه می‌گفتم. دربارهٔ چیزهایی سخن می‌گفتم که فراتر از عقل من بود.
4 “Ka ce, ‘Saurara yanzu, zan kuma yi magana zan tambaye ka, kuma za ka amsa mini.’
تو از من خواستی که به سخنانت گوش کنم و به سؤالی که از من می‌پرسی پاسخ دهم.
5 Kunnuwana sun ji game da kai amma yanzu na gan ka.
پیش از این گوش من دربارهٔ تو چیزهایی شنیده بود، ولی اکنون چشم من تو را می‌بیند!
6 Saboda haka na rena kaina na kuma tuba cikin ƙura da toka.”
از این جهت از خود بیزار شده در خاک و خاکستر توبه می‌کنم.
7 Bayan Ubangiji ya gaya wa Ayuba waɗannan abubuwa, ya ce wa Elifaz mutumin Teman, “Ina fushi da kai da abokanka guda biyu domin ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba, kamar yadda bawana Ayuba ya yi.
هنگامی که خداوند صحبت خود را با ایوب تمام کرد، به الیفاز تیمانی فرمود: «از تو و از دو رفیقت خشمگین هستم، زیرا سخنان شما دربارهٔ من مانند سخنان خدمتگزارم ایوب، درست نبوده است.
8 Saboda haka yanzu sai ku ɗauki bijimai guda bakwai, da raguna bakwai, ku je wurin bawana Ayuba ku miƙa hadaya ta ƙonawa domin kanku. Bawana Ayuba zai yi muku addu’a zan kuwa karɓi addu’arsa in bi da ku nisa da wawancinku. Ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba yadda bawana Ayuba ya yi ba.”
اکنون هفت گوساله و هفت قوچ بگیرید و پیش بنده‌ام ایوب بروید و آنها را برای گناه خود قربانی کنید؛ و خدمتگزارم ایوب برای شما دعا خواهد کرد و من دعای او را مستجاب نموده، از مجازات شما درمی‌گذرم. زیرا سخنان شما دربارهٔ من مانند سخنان خدمتگزارم ایوب، درست نبوده است.»
9 Saboda haka Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa da Zofar mutumin Na’ama, suka yi abin da Ubangiji ya gaya masu; Ubangiji kuma ya karɓi addu’ar Ayuba.
پس الیفاز تیمانی، بلدد شوحی و صوفر نعماتی همان‌طور که خداوند امر فرموده بود عمل کردند و خداوند دعای ایوب را در حق ایشان اجابت نمود.
10 Bayan Ayuba ya yi wa abokansa addu’a, Ubangiji ya sa shi ya sāke zama mai arziki ya ninka abin da yake da shi a dā sau biyu.
آنگاه، پس از آنکه ایوب برای دوستان خود دعا کرد، خداوند ثروت و خوشبختی از دست رفته‌اش را به او بازگردانید. در واقع، خداوند دو برابر آنچه را که ایوب قبلاً داشت به او بخشید.
11 Dukan’yan’uwansa maza da mata da duk waɗanda suka san shi a dā suka zo suka ci abinci tare da shi a cikin gidansa. Suka ta’azantar da shi suka ƙarfafa shi game da duk wahalar da Ubangiji ya auka masa, kowannensu kuma ya ba shi azurfa da zobe na zinariya.
آنگاه تمام برادران و خواهران و دوستان سابقش پیش او آمده، در خانه‌اش با او جشن گرفتند و او را که خداوند به مصیبتها مبتلا کرده بود تسلی دادند و هر کدام از آنها پول و انگشتر طلا برایش هدیه آوردند.
12 Ubangiji ya albarkaci ƙarshen Ayuba fiye da farkonsa. Yana da tumaki guda dubu goma sha huɗu, raƙuma guda dubu shida; shanun noma guda dubu da jakuna guda dubu.
به این ترتیب خداوند، ایوب را بیش از پیش برکت داد. ایوب صاحب چهارده هزار گوسفند، شش هزار شتر، هزار جفت گاو و هزار ماده الاغ شد.
13 Ya kuma haifi’ya’ya maza bakwai, mata uku.
همچنین خدا به او هفت پسر و سه دختر داد. اسامی دختران ایوب از این قرار بود: یمیمه، قصیعه و قرن هفوک.
14 ’Yar farko ya kira ta Yemima, ta biyun Keziya ta ukun Keren-Haffuk.
15 Duk a cikin ƙasar ba a samu kyawawan mata kamar’ya’yan Ayuba ba, kuma babansu ya ba su gādo tare ta’yan’uwansu maza.
در تمام آن سرزمین دخترانی به زیبایی دختران ایوب نبودند، و پدرشان به آنها هم مانند برادرانشان ارث داد.
16 Bayan wannan Ayuba ya rayu shekara ɗari da arba’in; ya ga’ya’yansa da’ya’yansu har tsara ta huɗu.
پس از آن، ایوب صد و چهل سال دیگر عمر کرد و فرزندان خود را تا پشت چهارم دید.
17 Sa’an nan Ayuba ya rasu da kyakkyawan tsufa.
او سرانجام پس از یک زندگی طولانی در حالی که پیر و سالخورده شده بود وفات یافت.

< Ayuba 42 >