< Ayuba 42 >

1 Sa’an nan Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Amalalu, Yoube da Hina Godema dabe adole i. Yoube da amane sia: i,
2 “Na san cewa za ka iya yin dukan abubuwa; ba wanda zai iya ɓata shirinka.
“Hina Gode! Na dawa: ! Di da gasa bagadedafa. Di da liligi huluane Dia hamomusa: dawa: be, amo huluane defele hamosa.
3 Ka yi tambaya, ‘Wane ne wannan da ya ƙi karɓar shawarata shi marar ilimi?’ Ba shakka na yi magana game da abubuwan da ban gane ba, abubuwan ban al’ajabi da sun fi ƙarfin ganewata.
Di da nama amane adole ba: i, ‘Di da Na bagade dawa: su abuliba: le dafawaneyale hame dawa: bela: ? Bai di da hamedafa dawa: su dunu.’ Dafawane! Na da na hame dawa: digi liligi, amola musa: hame ba: su hou amo na da dawa: digimu hamedei, amo udigili sia: su.
4 “Ka ce, ‘Saurara yanzu, zan kuma yi magana zan tambaye ka, kuma za ka amsa mini.’
Di da amane sia: i, ‘Na sia: sea, di noga: le nabima! Na dima adole ba: sea, di Nama dabe adole imunusa: , logo hogoma!’
5 Kunnuwana sun ji game da kai amma yanzu na gan ka.
Musa: na da eno dunu ilia nama adole i fawane dawa: i galu. Be wali na da na siga Di ba: i dagoi.
6 Saboda haka na rena kaina na kuma tuba cikin ƙura da toka.”
Amaiba: le, na da na sia: i amo dawa: beba: le, gogosiasa. Na da Dima sinidigimu olelema: ne, gulu amola nasubu na da: iga gasagagala: sa.”
7 Bayan Ubangiji ya gaya wa Ayuba waɗannan abubuwa, ya ce wa Elifaz mutumin Teman, “Ina fushi da kai da abokanka guda biyu domin ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba, kamar yadda bawana Ayuba ya yi.
Hina Gode da Youbema sia: ne dagoloba, E da Ilaifa: sema amane sia: i, “Na da di amola dia sama aduna dilima ougi. Bai dilia da Na hou dafawane hame olelei. Be Nama hawa: hamosu dunu Yoube da moloiwane sia: i dagoi.
8 Saboda haka yanzu sai ku ɗauki bijimai guda bakwai, da raguna bakwai, ku je wurin bawana Ayuba ku miƙa hadaya ta ƙonawa domin kanku. Bawana Ayuba zai yi muku addu’a zan kuwa karɓi addu’arsa in bi da ku nisa da wawancinku. Ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba yadda bawana Ayuba ya yi ba.”
Wali, dilia bulamagau gawali fesuale amola sibi gawali fesuale, amo Youbema gaguli asili, amola dilia hou dabema: ne, gobele salima. Yoube da dili fidima: ne sia: ne gadomu. Amasea, Na da ea sia: ne gadosu nabimu. Dilia hamobeba: le, se dabe lamu da defea galu. Be Na da dilia hamobe defele, dilima se dabe hame imunu. Dilia da Yoube ea hou defele hame hamoi. E da moloi sia: fawane sia: i.”
9 Saboda haka Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa da Zofar mutumin Na’ama, suka yi abin da Ubangiji ya gaya masu; Ubangiji kuma ya karɓi addu’ar Ayuba.
Ilaifa: se, Bilida: de amola Soufa, ilia da Hina Gode Ea ilima adoi defele hamoi. Amola Hina Gode da Yoube ea sia: ne gadosu, amo dabe adole i.
10 Bayan Ayuba ya yi wa abokansa addu’a, Ubangiji ya sa shi ya sāke zama mai arziki ya ninka abin da yake da shi a dā sau biyu.
Amalu, fa: no Yoube ea sama udiana amo fidima: ne, Hina Godema sia: ne gadolalu, Hina Gode da e bu bagade gaguiwane esaloma: ne, ea musa: gagui amo da: iya eno adunane dabuasilisi.
11 Dukan’yan’uwansa maza da mata da duk waɗanda suka san shi a dā suka zo suka ci abinci tare da shi a cikin gidansa. Suka ta’azantar da shi suka ƙarfafa shi game da duk wahalar da Ubangiji ya auka masa, kowannensu kuma ya ba shi azurfa da zobe na zinariya.
Yoube ea olalali amola ea dalusilali huluane amola ea musa: na: iyado, ilia da e gousa: la misini, ea diasuga gilisili lolo mai. Ilia ema asigi sia: ne, amola Hina Gode da ema bidi hamosu bagade iasibiba: le, ea dogo denesinisi. Ilia afaeafaea muni amola gouli lobo sogoga gasisalasu, Youbegili i.
12 Ubangiji ya albarkaci ƙarshen Ayuba fiye da farkonsa. Yana da tumaki guda dubu goma sha huɗu, raƙuma guda dubu shida; shanun noma guda dubu da jakuna guda dubu.
Hina Gode da Yoube ea esalusu dagomu galu, amo e hahawane esaloma: ne hamoi. Amo da ea musa: esalusu hahawane hou baligi dagoi. Yoube da sibi 14,000 agoane, ga: mele 6,000 agoane, bulamagau 2,000 agoane amola dougi 1,000 agoane gagui.
13 Ya kuma haifi’ya’ya maza bakwai, mata uku.
E da dunu mano fesuale amola uda mano udiana ilia eda galu.
14 ’Yar farko ya kira ta Yemima, ta biyun Keziya ta ukun Keren-Haffuk.
E da ea magobo uda mano amoma Yimaima dio asuli. Uda mano magobo bagia ea dio da Gesaia, amola uda mano ufi ea dio da Gelene Ha: bage.
15 Duk a cikin ƙasar ba a samu kyawawan mata kamar’ya’yan Ayuba ba, kuma babansu ya ba su gādo tare ta’yan’uwansu maza.
Yoube ea uda mano da osobo bagade isisima: goi uda huluane ilia isisima: goi ba: su baligi dagoi. Ilia eda da ea dunu manoma nana iasu defele, uda mano ilima nana i dagoi.
16 Bayan wannan Ayuba ya rayu shekara ɗari da arba’in; ya ga’ya’yansa da’ya’yansu har tsara ta huɗu.
Yoube da amo hahamona misi dagole, ode 140 agoane eno esalu. E da ea aowalali, ilia mano amo ba: i dagoi.
17 Sa’an nan Ayuba ya rasu da kyakkyawan tsufa.
Amalalu, e da da: idafa hamoiba: le, bogoi dagoi. Sia: ama dagoi

< Ayuba 42 >