< Ayuba 40 >
1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
Jehovha akati kuna Jobho:
2 “Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
“Ko, munhu anokakavadzana noWamasimba Ose angamurayira here? Anopomera Mwari mhosva ngaamupindure!”
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Ipapo Jobho akapindura Jehovha akati:
4 “Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
“Ini handina maturo, ndingakupindurai seiko? Ndafumbira muromo wangu.
5 Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
Ndakataura kamwe chete, asi handina mhinduro, kaviri, asi handichapamhidzazve.”
6 Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
Ipapo Jehovha akataura naJobho ari mudutu akati:
7 “Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
“Chizvisunga chiuno somurume; ini ndichakubvunza, uye iwe uchandipindura.
8 “Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
“Ko, iwe unoda kukanganisa kururamisira kwangu here? Ko, unondipomera kuti uzviruramise here?
9 Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Uno ruoko rwakaita sorwaMwari here, uye inzwi rako ringatinhira serake here?
10 Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
Chizvishongedza zvino nokukudzwa uye nokubwinya, uye zvishongedze nokuremekedzwa uye noumambo.
11 Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
Regedzera ukasha hwehasha dzako, utarire munhu mumwe nomumwe anozvikudza ugomuderedza,
12 Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
tarira murume mumwe nomumwe anozvikudza ugomuninipisa, pwanya vakaipa ipapo pavamire.
13 Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
Uvavige vose pamwe chete muguruva; ufukidze zviso zvavo muguva.
14 Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
Ipapo ini pachangu ndichabvuma kwauri kuti ruoko rwako rworudyi rungakuponesa.
15 “Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
“Tarisa kumvuu, yandakaita pamwe chete newe uye inofura uswa senzombe.
16 Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
Simba rainaro muchiuno chayo, kusimba kwayo kuri mumakakava edumbu rayo.
17 Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
Muswe wayo unotsvikidza somusidhari; marunda ezvidya zvayo akasonanidzwa.
18 Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
Mapfupa ayo ipombi dzendarira, miromo yayo yakaita setsvimbo dzesimbi.
19 Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
Iyo iri pachinzvimbo chokutanga pakati pamabasa aMwari, asi Muiti wayo anogona kusvika pairi nomunondo wake.
20 Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
Zvikomo zvinoivigira zvibereko zvayo, uye zvikara zvose zvesango zvinotambira pedyo nayo.
21 Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
Inovata pasi pemiti yemirotasi yakavanda pakati petsanga munhope.
22 Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
Mirotasi inoivanza pamimvuri yayo; mikonachando iri mujinga morukova inoipoteredza.
23 Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
Panozara rwizi, iyo haivhunduki; inodekara zvayo, kunyange Jorodhani rukapfachukira kumuromo wayo.
24 Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?
Pano munhu angagona kuibata neziso, kana kuiteya uye nokuibaya pamhino yayo here?