< Ayuba 40 >

1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
Na LEUM GOD El fahk nu sel Job:
2 “Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
“Job, kom orek alein nu sin God Kulana. Mea, kom ac tari misla, ku kom akola in topukyu?”
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Na Job el topuk LEUM GOD ac fahk, Nga tuh fahk kas na lalfon. Mea nga ac sang topuk kom uh?
4 “Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
Nga ac tia sifil srike in fahk kutena ma.
5 Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
Kas luk ah alukela tari ma fal ngan fahk.”
6 Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
Na, LEUM GOD El sifilpa kaskas nu sel Job liki eng upa sac me, ac fahk:
7 “Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
“Tuyak oana sie mukul, Ac topuk mwe siyuk luk inge.
8 “Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
Ya kom srike in akkalemye mu nga sesuwos — In tuh sutuu sik, a kom pa pwaye uh?
9 Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Ya kuiyom oana ku luk? Ya pusrem ku in ngirngir in pulahl, oana pusrek?
10 Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
Fin pwaye, tuyak yunikomla ke pwengpeng ac fulat; Nuknukyang ke wal ac ke wolana.
11 Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
Ngetla liye mwet inse fulat uh; Okoaung kasrkusrak lom nu faclos ac akpusiselyalos.
12 Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
Aok, liyalos akwoya, ac kilukunulosi nwe ten; Itungya mwet sulallal uh ingena yen elos tu we an.
13 Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
Puknulosi nufon ye fohk uh; Ac kaprelosi nu in facl sin mwet misa.
14 Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
Na ac nga pa oemeet ac kaksakin kom uh, Ac fahkak lah kom kutangla ke ku lom sifacna.
15 “Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
“Nunkuwin ke kosro sulallal Behemoth; Nga pa oralla, ac nga pac pa orekomla. El mongo mah oana cow uh,
16 Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
Tusruktu arulana yohk kuiyal, Ac yohk musul ke manol!
17 Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
Pulal tuyak nu lucng oana soko sak cedar, Ac ku lun nial uh arulana yokla.
18 Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
Sri kacl uh ku oana osra bronze, Ac nial oana polo iron uh.
19 Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
“El pa nga tuh orala oemeet inmasrlon ma orakrak uh! Wanginna ma ku in kutangulla sayen El su oralla.
20 Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
Mah ma el kang uh kap fineol, Yen kosro lemnak uh srital we.
21 Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
El ac oan ye sak ma oasr otoh, Ac wikwik ye loa in acn furarrar uh.
22 Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
El ac wiklana oan ye lulin sak ma oasr otoh, Ac sak willow ma oan pe infacl uh.
23 Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
El tia sangeng ke asrasr lun infacl uh; Ac el ac oakwuk na ke Infacl Jordan ac fwela mutal.
24 Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?
Su ac ku in aklohsryela mutal ac sruokilya? Ku sruokya infwacl ke sruhf uh?

< Ayuba 40 >