< Ayuba 40 >

1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
Hai Ayub, kautantang Aku, Allah Yang Mahakuasa; maukah engkau mengalah atau maukah engkau membantah?"
2 “Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Maka jawab Ayub kepada TUHAN, "Aku berbicara seperti orang bodoh, ya TUHAN. Jawab apakah yang dapat kuberikan? Tak ada apa-apa lagi yang hendak kukatakan.
4 “Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
5 Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
Sudah terlalu banyaklah yang kututurkan."
6 Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
Lalu, dari dalam badai TUHAN berbicara lagi kepada Ayub.
7 “Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
Lalu TUHAN berkata kepada Ayub, "Hadapilah Aku sebagai laki-laki, dan jawablah segala pertanyaan-Ku ini.
8 “Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
Apakah hendak kausangkal keadilan-Ku, dan membenarkan dirimu dengan mempersalahkan Aku?
9 Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Apakah engkau kuat seperti Aku? Dapatkah suaramu mengguntur seperti suara-Ku?
10 Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
Hiasilah dirimu dengan kemegahan dan kebesaran, kenakanlah keagungan dan keluhuran.
11 Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
Pandanglah mereka yang congkak hatinya; luapkanlah marahmu dan rendahkanlah mereka.
12 Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
Ya, pandanglah orang yang sombong, tundukkan dia! remukkanlah orang jahat di tempatnya.
13 Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
Kuburlah mereka semua di dalam debu; kurunglah mereka di dunia orang mati.
14 Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
Maka engkau akan Kupuji karena engkau menang dengan kekuatan sendiri.
15 “Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
Perhatikanlah Behemot, si binatang raksasa; seperti engkau, dia pun ciptaan-Ku juga. Rumput-rumput menjadi makanannya, seperti sapi dan lembu biasa.
16 Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
Tetapi amatilah tenaga dalam badannya dan kekuatan pada otot-ototnya!
17 Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
Ia menegakkan ekornya seperti pohon aras, otot-otot pahanya kokoh dan keras.
18 Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
Tulang-tulangnya kuat seperti tembaga, kakinya teguh bagaikan batang-batang baja.
19 Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
Di antara segala makhluk-Ku dialah yang paling menakjubkan; hanya oleh Penciptanya saja ia dapat ditaklukkan!
20 Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
Di bukit-bukit tempat binatang liar bermain-main gembira, tumbuhlah rumput yang menjadi makanannya.
21 Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
Ia berbaring di bawah belukar berduri, di antara gelagah di rawa-rawa ia bersembunyi.
22 Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
Belukar berduri menaungi dia dengan bayang-bayangnya. Pohon gandarusa di pinggir sungai meneduhi dia.
23 Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
Ia tidak gentar biarpun Sungai Yordan sangat kuat arusnya, ia tetap tenang meskipun air melanda mukanya.
24 Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?
Siapakah berani membutakan matanya, lalu menangkap dia dengan menjerat moncongnya?

< Ayuba 40 >