< Ayuba 40 >

1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
Niin Herra vastasi Jobille ja sanoi:
2 “Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
"Tahtooko vikoilija riidellä Kaikkivaltiasta vastaan? Jumalan syyttäjä vastatkoon tähän!"
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Silloin Job vastasi Herralle ja sanoi:
4 “Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
"Katso, minä olen siihen liian halpa; mitäpä sinulle vastaisin? Panen käteni suulleni;
5 Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
kerran minä olen puhunut, enkä enää mitään virka, kahdesti, enkä enää sitä tee."
6 Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
Silloin Herra vastasi Jobille tuulispäästä ja sanoi:
7 “Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
"Vyötä nyt kupeesi kuin mies; minä kysyn sinulta, opeta sinä minua.
8 “Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
Sinäkö teet tyhjäksi minun oikeuteni, tuomitset minut syylliseksi, ollaksesi itse oikeassa?
9 Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Tahi onko sinun käsivartesi niinkuin Jumalan, ja voitko korottaa äänesi jylinän niinkuin hän?
10 Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
Kaunistaudu kunnialla ja korkeudella, pukeudu loistoon ja kirkkauteen.
11 Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
Anna vihasi kiivastuksen purkautua, ja masenna katseellasi kaikki ylpeät.
12 Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
Nöyryytä katseellasi kaikki ylpeät, ja muserra jumalattomat siihen paikkaan.
13 Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
Kätke heidät tomuun kaikki tyynni, sulje heidän kasvonsa salaiseen kätköön.
14 Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
Silloin minäkin ylistän sinua, kun oikea kätesi on hankkinut sinulle voiton.
15 “Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
Katso Behemotia, jonka minä loin niinkuin sinutkin; se syö ruohoa niinkuin raavas.
16 Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
Katso, sen voima on lanteissa, sen väkevyys vatsalihaksissa.
17 Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
Se ojentaa jäykäksi häntänsä kuin setripuun, sen reisijänteet ovat lujiksi punotut.
18 Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
Sen luut ovat niinkuin vaskiputket, sen nikamat niinkuin raudasta taotut.
19 Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
Se on Jumalan töiden esikoinen; sen luoja ojentaa sille miekan.
20 Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
Sille kantavat satonsa vuoret, joilla kaikki metsän eläimet leikitsevät.
21 Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
Lootuspensaiden alla se makaa, ruovikon ja rämeen kätkössä.
22 Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
Lootuspensaat peittävät sen varjoonsa, puron pajut ympäröivät sitä.
23 Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
Jos virta hätyyttää, ei se säikähdy, se on huoleton, kuohukoon vaikka itse Jordan sen kitaan.
24 Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?
Kukapa kävisi kiinni sen silmiin, lävistäisi heittoaseella sen turvan?

< Ayuba 40 >